An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels Free page…. Chapter1&2 Garin kano unguwar lamido cresent GRA. Gidane babba daga gate din kana shugowa zaka san gida ne na masu arziki, atsakiyar gidan akwai babbar bishiyar guava wadda tayi girma sosai tayi ma compound din rumfa, yara ne gudu suke wasa, duka maza da alamu yan uwane amma kuma kammanin su duk daban ne, biyu acikin yaran farare ne alhalin sauran biyun kuma bakake ne, kyawawa ne yaran bulbul don akalla bazasu wuce shekara bakwai zuwa tara ba kana ganinsu zakasan hutu ya zauna ajikinsu suna sanye da riga da wando na jeans agefe kuwa wani yaro ne zaune gefen wajen famfon wanke motoci yana kallon su da alamu yana son ya shiga cikinsu amma sun hanashi yarone kyakyawa black beauty shima bazai wuce 10yrs ba yana da manyan idanuwa very innocent sannan yana da hancin kamar biro fuskarshi sak irin na Fulani saidai akasin fatar jikinshi chocolate color, daya daga cikin yaranne ya kalli inda yaron yake sannan yace ‘’kai salim zoka buga ball din”, aikuwa kamar jira yake ya taso da gudunshi yana zuwa dab da wanda ya kirashi ji kake bamm anbugo ball din saitin goshin sa nan take ya kwala kara jin zafi agigice ya durkushe kasa, sukuwa yaran me zasu banda dariya, jin kukanshi ya karade duka gidan yasa wata farar mata ta fito daga main entrance din parlour aikuwa tana ganin yaran atsaitsaye suna dariya yasa ta karaso wajensu kallonsu tayi daya bayan daya, fararen yaran ne su biyu suka matso wajenta suna mummy mummy, kallonsu tayi sannan tace Khalil,khamis menene haka banace kuyi wasanku ku kadaiba, wanda aka kira da khamis ne ya kalleta yace ‘’mummy muna wasane saisu jabir sukazo sukace zasuyi munce masu bazamuyi dasu ba shine jalal yace wai ayi competition muna cikin yi sai jabir ya kira salim wai yaxo ya buga bayan ya taho shine ya buga mashi ball akanshi’’, kallon jabir tayi sannan tace ‘’kai daman baqin hali yayi maka yawa ka godewa Allah ba yarana ka bugama kwallon nan ba da wallahi sainaci uwarka…jan yayanta tayi fuu suka wuce parlor salim kuwa bawan Allah ko kallonshi batayi ba ta wuce cikin gida, jabir da jalal kuwa daukan ball din sukayi suma suka wuce cikin gidan, anan suka bar salim sai matse kwalla yake idanun shi duk sunyi ja goshinsa ya kumbura sosai don ba karamin bugu jabir yayi mashi ba. Yana nan tsaye wata yarinya wadda akalla bazata wuce shekara goma sha biyar ba kyakyawa ce fuskarta sak irin ta salim amma ita ta fishi dogon hanci sannan ita zubinta irin na sirarara ne, hannun ta rike da bucket din kaya da alamu shanya zatayi, juyawa tayi zata wuce hanyar backyard din gida domin anan suke yin shanyar kayansu jin sautin kuka yasa tadan juyo saitin compound din gidan aykuwa karaf idanunta suka sauka kan salim da ya tsugunna yana kwalla, kallonshi tayi da kyau sannan tace ‘’ Salim zonan juyowa yayi jin muryar yayarshi salima, aguje ya taho wajenta, kallonshi tayi sannan tace ‘’subhanallah salim meya sameka haka? Waye ya dakeka? Kallonta yayi sannan yace’’ ya salima ina zaune wajen famfo ina kallon su jabir suna buga ball shine yace nazo muyi ina zuwa ya buga min ball akaina, kallonshi tayi cikin tausayin kanin nata sannan tace ‘’Salim na fada maka kadaina wasa dasu bakaji kamanta abinda adda tace mana ko?, kasan ba son zamanmu suke ba acikin gidan nan nasu, kadaina kulasu kaji?’’ girgiza mata kai yayi sannan yace’’ toh ya salima bazan karaba. Hannunshi taja suka wuce backyard anan ya taimaka mata suna shanya kayansu data wanke, bayan sun gama ta kofar baya wadda take hade da kitchen din gidan suka shiga. Wata yar budurwa ce ta juyama kofar kitchen din baya da alamu wanke wanke takeyi a sink din kitchen din tana tsaye, sanya take cikin doguwar rigar atampa kalar red da ratsin yellow ajikin rigar wadda ta zauna dass ajikinta, kanta hulace red, tanada diri sosai saboda kana ganinta ta baya zaka hango yanda mazaunan ta wanda suke dan girgizawa sakamakon juyin da takeyi wajen dauraye kayan wanke wanken jikinta irin shape din hour glass ne irinsu ne ake kira da figure 8, tanada hips masha allah har ya rinjaye jikin nata sannan da alamu tana da kiba salim ne ya taho aguje gefenta ya tsaya yace ‘’ adda na sannu da aiki’’ juyowa tayi tana kallonshi sannan ta kalli salima data tsaya gefen shi suna mata murmushi itama murmushin tayi masu…ina ganin fuskarta nace masha Allah, yarinya ce kyakyawa itama black beauty ce chocolate color irin wankan tarwada dinnan ita baza ace mata choco ba ita baza ace mata fara ba sbd tafi salim da salima dan haske amma itama din tana cikin category din chocolate colors, hancin ta kuwa kamar har yafi na salim da salima mikewa wanda ya karama fuskarta kyau da annuri, tana da idanu manya manya round afuskarta wul wul dasu suna dauke da eyelashes zara zara tana da cikar gashin gira har yana nema ya hade, bakinta kuwa yana nan oval shape gwanin birgewa, batashafa komai ba a lebanta amma kamar an goga jambaki, ta wajen lip line dinta kuwa yadanyi baki ba sosai ba wanda ya karama bakin nata kyau sosai, itama akalla bazata wuce 19yrs ba tanada boobies manya daidai jikinta sannan batada wani tumbi sosai doguwa ce sharr da ita amma akwai diri……., murmushi kawai take masu saidata kara kallon salim sosai tukunna ta bude baki ta tace ‘’ ya Allah salim what’s wrong with your forehead?, shuru yayi sbd yana tsoron kar tayi mashi fada, salima ce tayi charaf tace ‘’ adda Amra wasa yaje zaiyi da wa’enchan mugayen yaran shine suka buga mashi ball ah goshi, na fada mashi ya daina zuwa wajensu yaqi ay gashi nan yajama kanshi”,…. Kallonshi wadda aka kira da amra tayi sannan ta tsame hannunta daga wanke wanken sannan tace salim I thought we’ve talked about this na fada maka kadaina zuwa wajensu sbd duk sanda ka rabe su sai sunyi maka mugunta kuma idan kayi kokarin ramawa kuma iyayensu su huce akanka dan Allah Salim ka rufa mana asiri kadaina zuwa wajensu, ka zauna kayi wasan ka kai kadai kaji ko”? Girgiza mata kai yayi sannan yace insha Allah adda bazan kara ba,murmushi tayi mashi sannan ta jawoshi jikinta tace ‘’matso nan na gani dakyau’’ matsowa yayi sannan ta jawo shi sosai tadan duqa ta fara lailaya mashi goshin nashi, bakinshi ya bude zai fara ihu ganin salima na neman buge mashi bakin nashi yasa yadan runtse idanun shi, ahankali amra ta fara mulmula mashi har saida goshin ya koma, matse kwalla yayi sannan yace adda akwai zafi sosai kaina ya fara ciko, kallon salima tayi sannan tace ‘’ salima kije daki akwai Panadol acikin drawer dressing mirror ki bashi yasha ya kwanta kafin akira sallah dhuhr”,..hannunshi salima ta ja suka wuce cikin gidan, ita kuma amra ta cigaba da wanke wanken. Saida ta tabbatar ta gama wanke duk wani plates da tukwane da akayi using na breakfast din safe tukunna ta share kitchen din, ko’ina saida taga yayi tsaftsaf sannan ta fito da vegetables daga fridge domin daura lunch, wanke vegetables din tayi a sink sannan ta aje su ah kitchen island domin fara yayyankawa, anatse ta fara yanka su red bell pepper dasu carrot anatse cikin qwarewa take yi komai saida ta gama tukunna ta daura tukunya akan gas, saidata fito da tafashen nama dasu blended kayan miya daga fridge tukunna ta fara soyawa, cikin mintuna kadan ta kammala beaf sauce dinta sannan ta juye acikin warmars, bayan ta gama ta daura couscous dayake yanada shi yana da sauqin dahuwa bata wani jima ba ta gama sannan ta fara yankan su salad da cabbage dasu carrot saidata gama tukunna ta faara preparing salad din…cikin nutsuwa ta gama komai ta gyara ko’ina sannan ta fita da warmers din,..ahankali take tafiya har ta iso dining area wanda baida tazara sosai da kitchen din, dining ne babba mai dauke da chair goma sha biyu, kujerun ajare suke colorn black and gold, gefenshi wani babban console ne shima black and gold Sai wata katuwar artificial flowers by the corner wadda ta karama wajen kyau saidan dispenser babba daga gefe,anatse ta fara jera komai tsaftsaf gwanin birgewa, saidata tabbatar ta gama komai tukunna hankalinta ya dawo jikinta sauka tayi daga stairs din dining din ta wuce sitting room, babban parlor ne sosai irin na gidan manyan mutane yasha ado sosai shima yana dauke da kujeru black da ratsin gold tsakiyar parlor kuwa wani qaton carpet ne gold babba sosai sai wani katon center table shima yasha adon kayan alatu na zamani gefen kujerun kuwa wasu shegun side stools ne masu kyan gaske na wood, agaban parlorn kuwa wata tapkekiyar tv ce wadda take akunne an saka tashar nickelodeon da alamu yaran gidan ne suke kallo daga bisani suka tashi suka bar parlorn da tv din akunne , ahankali ta wuce wajen tv station din sannan ta kasha switch din, bayan ta rage hasken chandelier parlor din, komawa tayi hanyar dazai sadaka da kitchen daga gefe akwai wani corridor wucewa tayi harta karasa dakuna biyu ne a wajen suna facing juna, daki daya ta tunkara sannan ta wuce bakinta dauke da sallama, dakine mai dan girma aciki kuwa dan matsa’kaicin gado ne mai dan girma sai karamin carpet atsakiyan daki daga ciki kuwa toilet ne aciki sai yar wardrop a gefen wajen shiga toilet din, anatse ta shiga ciki, juyowa salima tayi wadda take zauna akan kujerar dressing mirror din su mai dauke da dan turare da mai na shafawa da roll on kallonta amra tayi sannan tace ‘’an fara abinda aka saba ne’’,kallonta salima tayi sannan tace ‘’ adda wallahi har allah allah nake Monday tayi mu koma school zaman dakin nan ya ishe ni wallahi donma allah ya taimaka wannan zane zanen da nakeyi yana dauke min hankali,”..kallon book din hannunta amra tayi sannan tace ‘’our future architect muga yau me kika zana’’ …karban book din hannunta amra tayi sannan ta fara kallon book din…. Zanen gida ne salima tayi wanda ya dauki hankali amra harda nima , murmushi amra tayi sannan tace gaskia salima allah yayi maki basira kina da talent wallahi gidan yayi kyau sosai dan allah kiyi kokari ki maida hankali a karatunki kinji salima inaso mu nunama duniya cewa muma ýaýa ne kuma Allah yana tare damu kuma shi zaiji qan mu, yanxu dai duba kiga ke kadaice kika gado talent din abba yanxu da yana raye zaiyi alfahari dake, Allah ya jiqanshi da umma,, amma dukda haka nima ina alfahari dake kuma insha allah bazakuyi kukan maraici ba zan tsaya maku zan zamo gatanku keda salim insha Allah bazan bari ku wulaqanta ba zanyi duk abinda zanyi don naga kun samu farin ciki..takai karshe tare da share kwallar data zubo mata ita ma dai salima kukan take yi, babu abinda take tunani face rayuwar da sukayi da iyayensu cikin gata da kulawa da soyayyar da iyayen su ke nuna masu rana daya kuwa Allah ya dauke ran su, tunanin wannan kadai yasa suka fashe da kuka acikin su an rasa wanda zai lallashi wani …dafa su da akayi ne ya dawo dasu daga koke koken nasu, salim ne tsaye yana kallon su da alamu daga barci ya tashi, kallonsu yayi sannan yace adda kukan me kuke yi ne keda salima, goge hawayen suka fara yi da hanzari ganin ya fara nuna damuwa, salim ya fisu rauni sbd yafisu jin mutuwar iyayensu dalili kuwa agaban idonshi iyayensu suka rasu wanda shine ya zama silar kamuwar ciwon zuciya da yake dashi shiyasa koda wasa basa bari damuwa ta fito ah fuskar su har ya gani shima ya fara damuwa wanda dalilin ne yake sashi rashin lapiya sosai gudun haka yasa suke gujewar fadawar shi damuwa. Kallonshi sukayi suna qaqalo murmushi, ‘’salim ashe ka tashi’’ amra ce tayi mashi Magana, murmushi yayi mata sannan yace ‘’adda na yanxu na tashi’’ kallon agogon bangon daki tayi sannan tace an kira salla kaje kayi alwala ka wuce masjid kaji ko, kana dawowa ka dawo daki sai in baka abinci kaci’’ murmushi yayi mata sannan yace ‘’okay adda bari na tafi’’ fucewa yayi daga dakin sai alokacin salima ta samu damar yin Magana ‘’adda ya kamata mu daina koke koken nan ina tsoron kar salim ya gane halin da muke ciki sbd lalurar shi””..girgida mata kai amra tayi sannan tace “hakane salima dole mu kiyaye gaba, ni bari na wuce toilet nayi alwala tunda an kira sallah,’’. wucewa toilet din tayi, cikin toilet din tsaftsaf babu kazanta, ko ina kamshi yake sbd basuda kazanta kwata kwata, saidata dauro alwala tukunna ta fito anan ta tarar da salima ta kwanta ta fada tunani, kallonta amra tayi har zatayi mata maganar salla saita tuna cewa batayin sallah, wucewa tayi wajen wardrop din nasu ta jikin bango, hijab ta dauko tare da sallaya, ta fuskanci qibla sannan ta tada sallah, atsanake take ibadarta harta sallame sannan ta fara kwararo adduói neman gafara ma iyayenta awajen Allah sannan ta nema masu ita da ‘kannenta kariya daga duk wani sharri na mutun dana aljan da kuma karfe, ta dade tana rokon Allah daga bisani salim ya shugo cikin daki, zama yayi gefen salima yana jiran amra ta shafa yayi mata Magana sbd yunwa yakeji dama shi baya jure yunwa kwata kwata. ..Shafawa tayi sannan ta miqe ta ninke sallayan da hijab din ta maida cikin wardrp… kallonta Salim yayi ya bude baki zaiyi Magana karaf amra ta amshe da ‘’nasan me zaka ce, muje kitchen na baka daman nasan baka jure yunwa, wucewa tayi ya biyo bayanta itadai salima tana zaune kwata kwata bata cikin annushuwa. Kitchen din suka wuce, bude tukunyan tayi sannan ta zuba mashi sauran abincin data rage masu dama sukam basa cikin jerin yan cin abinci a dining , bayan ta zuba mashi sannan ta zuba masu itada salima sannan suka fito bayan ta dauko masu ruwan da suke durawa a bottle daga dispenser domin kuwa shima ruwan bottle water baya cikin ruwan da aka yarda su dinka dauka suna sha, dakin su direct suka wuce sannan suka zauna suka fara cin abinci, santin abinci salim ya fara yi bayan ya cinye lomar karshe sannan ya kalli amra yace ‘’ adda wallahil azeem kin iya girki nidai duk sanda mama rabi tazo ta amshi girki da aiki wallahi bana jin dadin girkinta har sai girkin ya dawo hannunki, wallahi cikina ya koshi amma bakina bai koshi ba beef sauce din tayi dadi sosai’’…bayan ya gama ya fara tandar hannun shi kallonshi amra da salima sukayi sannan suka kwashe da dariya, amra ce ta kalleshi sannan tace ‘’kai salim wallahi ka iya abin dariya har dasu sude hannu’’ dariya itama salima tayi sannan tace “wallah adda da gaske yake fah, wallahi babu ranar da zakiyi girki kunne na bai motsa ba anya bazaki shiga gasar kirki ba kuwa’’ dariya amra tayi sannan tace kudai kun iya zuzuta abu, dariya dukkansu sukayi sannan suka cigaba da hirarsu. Free page…. Chapter 3-4 Bayan tafiyar su jabir da jalal kuwa sama suka wuce wajen part din su, suna shiga sitting room maman su suka tarar azaune hajiya kareema tana waya..,itace uwar gida yayanta bakwai maza biyar mata biyu (Abdulwahab 27yr Ibrahim 25yrs Muhammad 22yrs Khadija 20yr Amina 18yrs ishaq 15yrs sai jabir 10yrs jalal 7yrs) Abdulwahab shine babba acikin yayan babansu wato Alhaji Mustapha badaru gambo, abdulwahab yayi karatunshi ah England inda ya karatan mass com yanxu haka baya nigeria yana aiki da babban gidan talabijin na channels tv company dake England,abdulwahab shine wanda ya gado halin babansu, bashida hakuri ko kadan ga fada sannan yanada son nashi baya qaunar bare, Ibrahim kuwa yana da sauqin kai ba laifi amma kuma shi nashi halin baka taba sanin ina ya fuskanta, shima ya kammala karatunshi ah London inda ya karanta international relations ayanxu haka baya nigeria amma yana gab da dawowa, daga shi sai Muhammad wanda ya kammala secondary school dinshi amma shi yace baya buqatar komawa makaranta sbd shi kasuwanci yake son yi sai Khadija wadda suke kusan class mate da amra, ita kuma tana ss3 yanxu haka suna second term sun kusa fara exams din second term, tana karanta art, Khadija irin yarannan ne masu ji dakai da dagawa bata ragawa kowa sannan itama halin uwarsu tayo ta iya kirsa da kisisna da baqar mugunta itama bata qaunar bare,sai amina wadda take ah ss 2 itama tana karanta art itama dai ba a barta abaya ba saidai ita miskila ce sai ishaq wanda yake sa’a da salima, ishaq mutunne mai son mutane babu ruwanshi bashida rowa sannan bashida zafi ko kadan, sai kananun jabir wanda yake sa’anni da salim yana jss 2 sai jalal wanda yake primary 2. Hajiya kareema ita kadaice awajen iyayenta hajiya tabawa da alhaji sammani, mahaifinta mai kudine sosai lokacin zamaninsu, ita kadai Allah ya mallaka mashi shiyasa ya dora mata son duniya ita da yayanta. Shekarun hajiya kareema 40 chip aduniya hajiya kareema irin matannan ne da karatu yabi jikinsu, tana da business dinta ahannu inda take sayarda manya manyan sutura ta mata, atampopi laces wanda take importing daga kasashe daban daban, dalilin arzikin babanta dana mijinta shine ya bunqasa mata market dinta. Hajiya kareem macece mai zafin kishi babu wanda ta sani sai nata, bata qaunar dan riko ko kadan sannan kwata kwata tanayima talaka kallon kaskantacce.sunyi auren soyayya itada alhaji Mustapha tun auren saurayi da budurwa, shekarun aurensu da alhaji Mustapha talatin cirr daga baya kuma ya auro mata kishiya, ba karamin hauka hajiya kareema tayi ba lokacin daya sanar da ita ya kara aure wanda auren nashi kwata kwata bai wuce wata daya ba da haduwar shi da amaryar tasa hajiya labiba, Alhaji Mustapha ya hadu da labiba lokacin da kasuwanci ya kaishi niger inda yake saro wasu treasure gems masu shegen tsada wanda da kyar ake samun su ah Nigeria,inda yaje sarowa, anan ne ya hadu da mahifin labiba wanda shine babba ah manufactory gem din, ciniki ya barke tsakanin alhaji Mustapha da alhaji rilwanu mahaifin labiba inda mutunci har ya kullu tsakaninsu shida alhaji Mustapha anan ne ya gayyace shi gidansa domin yaci abinci kafin yabar kasar, bayan zuwansa kuwa iyalan alhaji rilwanu sukaje gaishesa masha allah dukkansu kuwa bade kyau ba yayanshi hudu mata haka suka jeru suka tsugunna har kasa suka gaishe sa, daga bisani kuma ya dora idonshi akan labiba alokacin ne yaji kawaii ita yake so, washe gari kuwa dakyar alhaji mustpha ya wayi gari babu jira ya nemi ganin alhaji rilwanu, anan ya mashi bayanin cewa shifa ya gani kuma yanaso,daga bisani alhaji rilwanu ya mashi alkawarin idan har da gaske yake zai tambayi itama yarinyar idan taji ta gani tanaso zai daura masu aure sbd ya yaba da halin alhaji Mustapha dukda bai tsaya yayi wani dogon bincike akansa ba. Bayan rabuwarsu alhaji rilwanu ya nemi ganin yarsa labiba domin ya tambayeta idan har itama tana ciki ay kuwa ta nuna tana so, murna kamar ta kashe alhaji Mustapha lokacin da yaji labiba tayi naám dashi kuma zata aure shi anan ya buqaci alhaji rilwanu ya daura masu aure shida labibarsa sannan idan ya koma gida bayan sati biyu idan ya kammala inda zai ajeta sai ya dawo ya dauka amaryarsa. Aykuwa bayan kiran sallar dhuhur aka daura auren labiba da alhaji Mustapha. Free page…. Chapter 5-6 Alhaji Mustapha kuwa zumudi baisashi ya fada ma hajiya kareema ba saida akayi wata bayan y a gama yan shirye shiryen shi inda ya gyara gefen part din amaryarsa, dama asama part uku ne, na tsakiya nasa ne sai kuma na gefen left side na hajiya kareema saikuma side din inda su abdulwahab ke sauka in suka dawo Nigeria part dinshi ya gyara tsaf sbd amaryar sa don Har kujeru saida ya chanza, Bayan wata cur Alhaji Mustapha ya shirya tsaf domin dauko amaryar sa labiba daga Niger, aranar da zai tafi ya shiga part din kareema anan ne ya sameta tana waya da abokanan kasuwancinta saida ya samu waje ya zauna tukunna ya fara Magana ‘’ki aje wayan nan kareema zamuyi Magana mai muhimmaci,’’ aje wayar tayi sannan tace ‘’ina jinka oga’’ murmusawa yayi sannan yace daman Magana ce zanyi akan aure na, jin haka yasa kareema miqewa tsaye, idonta wiki wiki ta fara Magana, ‘’wani irin maganar aure alhaji haba wasa kake ko? don Allah yanxu da girman ka tsofe tsofe dakai maganar aure kake yi, me kake nufi Kenan” ..kallonta yayi sannan yace ‘’ ay ba maganar aure nake maki ba ay nayi auren ne nake so na fada maki ‘’gabanta ne ya bada daram, ay kuwa tana dagowa me zatayi banda ihu, masifa ihu zagi babu wanda bata gunduma mawa alhaji Mustapha ba daga karshe da yaga abin nata ya zama hauka kuma tanaso ta bata mashi lokaci anan take ya baza malun malun dinshi ya kara gaba, anan yabar kareema da ihu da masifa karshe dai ta koma daki tana bambami. Alhaji Mustapha kuwa saida ya isa har gidan alhaji rilwanu suka gaisa yaga amaryarshi tukunna ya wuce masaukinsa, kwanan sa biyu ah niger ya shirya dawowa shida amaryar sa, su labiba kuwa ansha kuka sosai sbd rabuwa da yan uwanta, anan mahaifinta rilwanu ya danqa mata sadakinta sisin gwal guda ashirin da alhaji Mustapha ya biya, daganan suka wuce airport tana maqale da mijinta, bayan isarsu kuwa gida direct ya wuce da amaryarsa koda suka isa ranar ya taradda kareema batanan tayi tapiya zuwa turkey domin saro wasu kayayyaki bata san wainar da ake toyawa ba saida suka kwashi sati uku suna soyewa tukunna kareema ta dawo kodata dawo ta tarar da labiba sai taga ay idan har tace zatayi kishi da ita raini ne ma, amma dai da mugunta da kirsa dai saita kuntata mata. Aykuwa anan haka labiba ta samu cikin danta na farko Abdul -kareem inda tana haihuwarsa allah ya amshi abinsa, labiba tayi kuka sosai sbd ta saka rai sosai da cikin nan daga baya kuma allah ya kara bata wani cikin inda ta haifi yarta ta farko kyakyawa Halima suna kiranta da halim, halim nada shekara biyar allah ya kara bata haihuwar da namiji inda aka sa mashi Khalil shima yanada shekara uku ta haifi wani dan nata inda ta saka mashi suna khamis auta. Hajiya labiba irin matan nan ne masu kyau fara ce ga gashi ga kyau saidai itama fa ba a barta abaya ba wajen makirci, batada matsala da dan kowa amma idan ka shiga gonarta tofa zaka sha wahala sbd ita harda yan tsubbace tsubbace takeyi, tunda tazo gidan ashirye tazo saidai kuma ganin hajiya kareema bata shiga sabgarta ba saita aje makaman yaqi amma duk sanda kareema ta takaleta tofa bata barinta sannan kuma basa shiri kwata kwata da yayan salima musammam abdul wahab da Khadija, bata qaunarsu ko kadan suma kuwa basa sonta basa son yayanta,ayanxu yayanta uku halim 17yrs wadda take ss2, Khalil 10yrs jss2, khamis 7yrs nursery 3). Halim irin yarannan ne sangartattu, tanada son gayu sannan abu qalilan yake bata mata rai amma inka iya zama da ita zakaji dadi, shikuwa Khalil irin yarannan suma da Magana bata damesu ba sai khamis dan cutie sarkin dariya da wasa. Wannan sune ahalin gidan alhaji Mustapha badaru gambo, to bari muji su wanene amra da kannenta salim da salima, ya akayi sukazo gidan,waye mahaifinsu, sannan su asalin yan ina ne sannan menene taqamaiman matsayinsu acikin gidan. Free page…. Chapter 7-8 Alhaji Badaru gambo, alhaji badaru haifanfan dan garin katsina ne, anan ya taso agaban iyayenshi da kaninshi alhaji sammani, alhaji badaru mutun ne mai mutunci mai hakuri da sanin yakamata kuma mai son yan uwanshi, su kadai ne awajen mahaifinsu, anan katsina ya hadu da larai wadda ta kasan mace mai hakuri da juriya, shekarar su goma da alhaji badaru allah bai basu haihuwa ba, alhaji badaru bai damu ba sbd haihuwa daga Allah ce, suna zaman lafiya shida matarshi bashida wata damuwa inda alhaji sammani kuwa kanin badaru ya koma kano domin yin kasuwanci anan katsina yabar dan uwanshi badaru, badaru shike kula da mahaifinshi sbd tun bayan haihuwar sammani mahaifiyarsa ta rasu allah ya karbi abarshi, akwana atashi babu wuya shekara wajen goma sha biyar larai babu ciki babu goyo at this point abin ya dan fara damun badaru dukda baya nuna mata cewa ya damu, ana haka har sammani yayi aure ya aure amaryarsa talatuwa inda ashekarar da sukayi aure ta haifi danta santalele inda yaci sunansa Mustapha, Mustapha nada shekara uku allah yayi mashi rasuwa,sammani yaji mutuwar danshi sosai harda yayan shi Mustapha sbd yaso yaron nan kamar dan cikinshi dukda sbd Mustapha sammani ya dawo katsina tare da matarshi talatu ana haka kuwa kanwar talatu wadda take mabiyar ta tazo katsina domin zama tare da yar uwarta anan ne asalin true color din talatu ya fito ganin kasuwancin badaru har yaso yafi na minjinta sammani, gashi bashida da balle jika, ganin haka saita fara kwadaituwa ta gidan badaru asannu cikin ruwan sanyi ta fara zuga sammani akan ya tilastawa dan uwanshi ya kara aure wataqila rashin haihuwarshi daga matarshi ne ba daga shi ba, aikuwa sammani ya samu dan uwanshi da maganar, shidai badaru har yanxu baida wani raayin aure sbd haka ya nuna bai amince ba, ganin badaru bashida niyar kara aure yasa talatu shiga malamai don ganin qanwarta ta samu shiga cikin gidan badaru gashi har lokacin arzikin da badaru yake yi har yaci uwar na sammani nesa ba kusa ba, anan ne Allah yayi ma mahaifinsu rasuwa, bayan rasuwar mahaifinsu badaru ya shiga damuwa sosai ba kadan ba, baya cikin walwala ko kadan daga nan ne kuma ya fara bullo da sabbin halaye na wulakanci, haka dai larai ta daure ta hadiya suna zaman dukda babu dadi, ana haka badaru ya bullo da zancen kara aure, anan ya shaidawa sammani cewa shifa yaji ya gani yana son qanwar matarshi binta, sammani kuwa yaji dadi sosai da kanshi ya nemawa dan uwansa auren kanwar matarshi kuma aka bashi aurenta. Bayan wata biyu aka daura auren badaru da binta kanwar talatuwa, ansha budiri kuwa, duk wannan abun akan idon larai amma bata taba tankawa ba shima kuwa baice mata komai ba, acikin dan zamansu larai ta fuskanci cewa makirci talatu da kanwarta suke shirya wa wadda kanwar talatu har taci uwar talatu ah iya mugunta da wulaqanci ana haka saiga ciki ya bullowa binta, murna farinciki babu wanda badaru baiyiba har Allah ya sauke binta ta haifi santalelen danta inda badaru yayi alkawarin maida sunan marigayi dan gidan sammani Mustapha, anyi suna an kashe kudi sosai ah katsina., Yaro ya taso cikin soyayyar ubansa da kawun sa sannan kuma ya taso da mugunta irin ta uwarsa don akan idonsa uwar ke shiryawa larai mugunta iri iri, haka ya taso dai tun baisan me ake nufi da kyamatar mutun ba har ya fara kyamatar larai wato kishiyar mahaifiyarsa, bayan shekarun Mustapha goma aduniya kwanci tashi yau da gobe sai Allah, Allah ya azurta larai da ciki, tayi murna ta godema allah ba kadan ba, daga nan ne ta fara neman tsari daga mugunji da mugun gani tana addua akan allah ya tsareta da abinda ke cikinta da mijinta, har larai takai wata takwas wata rana ta tashi domin kuwa ranar girkinta ne bayan ta gama shirya abinci ta zuba nasu itada badaru ta koma ta aje nata adaki sannan ta fita domin karban ruwan adduar naquda bayan fitarta kuwa saiga Mustapha ya shugo dakin innarsa rai abace dama itake zugashi akan cewa idan har yana kallo larai ta haihu to shikenan gatan da ake mashi yakare, aikuwa ranar ya dawo gida saboda babansa badaru wanda yayi mashi fada akan abokanan banza da yake tara wa,dakin innarsa ya fada nan ya taddata tana shirin fita hannunta rike da wani qulli da alamu batasan ya shugo cikin dakin ba, ganin ya shugo rai abace nan ta shiga tambayar sa me akayi mashi nan take ya zayyane mata komai dagana ta dora mashi da cewa ‘’ay matsiyaciyar matarshin chan ce ta zuga sa sbd haka yau zamu dauka fansa, kaga wannan kullin kaje uwar dakanta nasan yanxu malam ya wuce sallar magariba kaje ka zuba cikin kwanan abincinta dazarar taci nan take zata mutu kowa ya huta, ay kuwa yana karba ya wuce dakin yana zuwa ya tarar da kwanon larai anan ya zazzage duka maganin sannan ya juya miyar kukan datayi, ya fice daga dakin yana dariya,fitarsa keda wuya saiga malam ya dawo daga masallaci yana shiga daki baiga larai ba daman ta fada mashi zata je gidan malam liman domin karbo ruwan adduar naquda. Free page…. Chapter 9-10 badaru na shiga dakin kuwa ya tarar da flask din data aje abinci dama da yunwarsa ya dawo, zama yayi ya zubama kanshi sannan yayi bismillah yaci ya koshi yayi dam daga bisani yayi sallar isha í sannan ya kishingida yayi kwanciyarsa, koda larai ta dawo ganin mijin nata yana barci yasa bata tashe sa ba, sallah itama tayi sannan tayi kwanciyarta already daman dataje gidan malam liman taci alala da matar liman tayi wadda ta bata sha’awa dama matar lima inno kawarta ce kut da kut, gab da asuba ta farka ganin badaru dai baccin shi yake hankali kwance yasa itama ta koma barcin ta, binta kuwa ganin malam bai fito ba kuma bataji sakamakon abinda take jira ba kawai saita wuce bangaren larai, tana zuwa kuwa ta fara doka masu sallama, larai ce kawai ke iya amsawa sannan ta fito ta sameta, ganin lafiya kalau larai ta fito yasa hankalin binta tashi sosai, gyara nutsuwar ta tayi sannan tace ‘’kicema badaru inason ganinshi’’ wucewa ciki larai tayi sannan ta fara tashin badaru, ganin ko matsi bayayi yasa hankalinta ya tashi, daga karshe dai ta dunga kwala mashi kira ganin baya nunfashi yasa larai kwala ihu nan take ta fadi assume, jin ihun larai yasa binta shugowa da hanzari koda ta shugo taga badaru babu rai saita fara ihu anan take kuwa gidan ya cika da mutane anan aka gane cewa badaru ya mutu cikin barcinshi itakuwa larai doguwar suma tayi bayan an taimaka mata ta farfado nan hankalinta ya tashi ganin badaru ya tafi ya barta tapiya ta har abada, tayi kuka tayi kuka ta godema Allah daga karshe ganin za ah kai badaru makwanci sa yasa larai nagudar dole anan matar liman inno ta taimaka ta kaita wani dakin kaya extra agida, anan aka kira wata nurse makwapciyarsu tazo domin taimakon gaggawa, matar bata ida zuwaba kuwa larai ta haifi santalelen danta kyakyawan gaske gashi black beauty. Bayan kwana bakwai yaro yaci sunan mahaifinshi marigayi wanda ya rasu aranar da aka haifeshi wato Badaru…binta kuwa ashe tana dauke da sabon ciki wanda sai bayan mutuwar malam ya baiyyana, binta tayi rainon cikinta har wata tara sannan ta haife danta inda yaci sunan sa Aliyu haidar koda sammani yaso yasama yaron suna sai binta ta nuna tanason ta sawa danta suna da kanta aikuwa ya barta da abinta. Badaru ya taso cikin koshin lapiya da son dan uwanshi Mustapha wanda shima haka Mustapha ya nuna mashi qauna sosai sun taso tare inda badaru keda shekara goma shi kuma Mustapha yanada shekara ashirin dama shekaru goma ne tsakanin su in badan an fada maka ba bazaka taba sani cewa ba uwa daya ce ta haifesu ba, suna kaunar junan su sosai inda aliyu haidar kuwa yakeda shekaru tara aduniya don kuwa badaru ya girmeshi da shekara daya, yanda Mustapha keson badaru kwata kwata baya yima aliyu wannan soyayar, dama gashi shi aliyu bashida hayaniya kuma bai damu da sha’aninsu ba, lokacin da badaru ya kammala secondary school dinshi alokacin shikuma Mustapha ya aje bokon ya shiga kasuwanci inda allah ya buda mashi lokaci guda ya zama tambatsentsen dan kasuwa mai shegen kudi ganin haka yasa badaru ya bishi zuwa kano anan ne ya samu admission ah BUK inda ya fara karanta architecture,Mustapha kuwa anan kano ya hadu da kareema awajen wani taron yan kasuwa tazo tare da baban ta nan kuwa taji itama Mustapha ya zauna mata bayan yan watanni akayi aurensu. badaru yaro ne mai basira da son mutane cikin kankanin lokaci BUK tasan da zaman badaru inda yana kammala karatunshi yayi bautar kasa anan ne wani company suka daukeshi aiki ya zama babban mutun sbd irin kwazon da yake dashi wajen iya zane, har competition akayi na architects cikin ikon Allah shine ya zama gwarzo afadin Nigeria anan ne duniya tasan da badaru daukaka tazo mashi har Allah ya daga shi ya fara tafiye tafiye,alokaci yana da shekaru ashirin da biyar aduniya anan ne yayi tafiya izuwa morocco domin yin wani project anan ne allah ya hadashi da shuwaira, shuwaira marainiyace batada iyaye sun rasu amma tana tare da kanin mahaifinta da matarshi waenda Allah bai taba basu haihuwa ba, shuwaira haifaffiyar yar morocco ce irin black beauties din morocco’s tana aiki ah wani private hospital, amatsayi nurse, ranar da suka fara haduwa da badaru kuwa ranar yaje overall body check up domin office din da zaiyi aiki dasu ah morocco ba a fara aiki dasu saika kawo health history dinka, aranar kuwa ta kasance duty din shuwaira, bayan ta shigo patient scanning room kanta akasa tana karanta information dinshi, muryarta ce ta dawo dashi daga danne dannen wayan da yake yi, wani irin melodious voice yaji akunnan shi ‘’ hey mr badaru how are you today? I will be the nurse to check you up today’’, da sauri ya dago kanshi domin jin me daddaden muryar nan, ya shagala da kallonta saidatayi gyaran murya bayan itama ta gama kallonshi sannan tace ‘’sorry i’m i in a wrong room?’’ cikin inda inda da kuma shauqin ganinta yasa badaru cewa ‘’no noo you’re in the right room, right close to my heart, ganin yanda badaru ya lalace da kallonta yasa tayi dariya tace ‘’kallon ya isa haka karkasa na kasa aikina mana’’ aikuwa kunya ta lullube badaru baisan lokacin dayace mata ‘’mss na kasa daina kallon ki don allah ki bani magani ko zan iya cire idanuna akanki, ganin badaru na neman zaucewa yasata cewa “lallai kana da enough time yau dinnan don inaga kwana zamuyi ahaka you’re not ready for the full body scanning, ganin zata fice yasashi rike hannunta, Chapter 11-12 ganin zata fice yasashi rike hannunta, juyowa tayi zatayi Magana ya katse ta da cewa ‘’I’m sorry my lady let’s begin with the scan,ganin how cool and gentle badaru keyi mata magana sai taji ya burgeta, preparing dinshi tayi bayan ya chanza outfit dinshi zuwa na asibiti anatse ta taimaka mashi ya shiga cikin body scanning machine din, saida ta tabbatar ta duba lafiyarshi tukunna tayi mashi sallama, zata wuce Kenan yace ‘’ right now at this moment I want to be the only man in your life that will love and take care of u’’ ita abima har mamaki yake bata shiko wannan daga haduwa da ita bai santa ba bata sanshi ba kallonshi kawai tayi sai tayi murmushi ta fita. Koda badaru ya koma gida hankalinshi sam baya jikinshi tunanin shuwaira kawai yake yi ta tafi da imanin shi yanda take magana da yanda take al’amuranta gaba daya ya tafi dashi, haka dai ya lallaba kullum saiyaje asibitin nan, da farko shuwaira bata amince mashi ba daga baya kuma ta fara tausaya mashi harta fara sonshi. Ganin irin soyayyar dake girma tsakanin shuwaira da badaru yasa iyayenta wanda suke riketa suka zauna da badaru domin yayi masu bayanin asalinshi,koda yayi masu bayanin asalinsa Sai uncle ya aminta dashi kuma yayi alqawarin aura mashi shuwaira tunda itama ta nuna tanaso, dukda anty dinta matar uncle bata soba,bayan Yan watanni uncle ya aura ma badaru shuwaira amma da sharadin bazai koma gida ba zai zauna da ita ah Morocco, nan take badaru ya amince da sharadin su. antyn ta bataso hakan ba sbd tana tsoron gujewa matsala don lokacin da akayi auren babu wanda yazo daga bangaren badaru. Badaru kuwa babu wanda ya fadamawa cewa yayi aure saida suka shafe shekara kunsan biyar alokacin ko batan wata shuwaira bata samu ba suna zaman lpy sosai da ita da badaru dukda maganar danginsa yana damunta sosai, tunda sukayi aure saidai ya shirya ya je Nigeria yayi yan kwanakinsa ya dawo. Lokacin da badaru ya sanar da Mustapha auren da yayi a morocco ba karamin zafi Mustapha yaji ba ayanda ya dauki dan uwan nasa har yayi aure amma bai fada ma kowa ba aciki kuwa harda mahaifiyarshi larai wadda suke zaune anan katsina da ita da binta sai kaninsu badaru aliyu haidar. Bayan komawar badaru da wata daya yaji duk zaman morocco ya chanza masa yaji baya qaunar zama ah garin haka yasa ya samu shuwaira da batun komawa Nigeria, duk da shuwaira tana shaáwar ganin dangin badaru amma hakan bai sata jin babu dadi ba zatabar uncle dinta, bayan yan kwanaki badaru ya lallabata suka shirya sukayima su uncle sallama sannan suka taho Nigeria. Dirar su Kenan ah aminu kano international airport kano badaru ya dauki waya don ya kira dan uwansa, nan ya sanar dashi sun iso, minti kadan saiga Mustapha, Mustapha yaji dadi ganin badaru da iyalinshi, direct gidan Mustapha suka wuce inda anan suka huta sannan sukaci abinci aka kaisu dakin da zasu zauna, shuwaira dai taji dadin tarbar da akayi masu amma duk bata cikin natsuwar ta domin tunda suka iso ta fara jin fargaba hankalinta duk ba ajikin ta yake ba amma dai haka ta daure bata nuna ba, bayan yan kwanaki suka shirya harda iyalan Mustapha wato haj kareema da yayanta uku, wahab, Ibrahim da Muhammad. Koda suka isa katsina ba karamin mamaki Mustapha yayi ba ganin yanda larai batayi ma badaru fadaba akan auren da yayi, abunda baisani ba ashe ya riga da ya fadi ma mahaifiyarshi komai agame da batun aurenshi kuma tasaka mashi albarka sannan ta umarceshi da ya dungo boye duk wani abun alkairinsa da zai faru dashi, bai dauki zancen baba larai da komai ba shiyasa bai nuna damuwa ba kuma shiyasa bai fadama kowa ba ciki kuwa harda dan uwansa Mustapha. Free page…. Chapter 13-14 Cigaban labari……. Sallan asuba da aketa kirane ya farkar da amra wadda ke kwance a kasa miqewa tayi sannan ta tattare kayan shimfidar datayi ta ninke komai sannan ta wuce toilet koda ta fito kwance ta tarar da salima sai salim agefenta, ahankali ta tako ta fara tashin salim…,’’salim salim tashi lokacin sallah yayi”.,..tashi yayi ya zauna sannan ya fuskance ta, yace ‘’ adda amra kin tashi ashe good morning bari na tashi salima’’ dakatar dashi amra tayi sannan tace ‘’ kyaleta zan tashe ta, ka wuce toilet kayi alwala saikazo muyi sallah ko”, mikewa yayi sannan ya bude kofar toilet, saidata jirashi ya fito tukunna ta shimfida masu sallaya sannan suka tada kabbara, koda suka idar addua sosai sukayi dashi da ita, kallon salima yayi wadda ke baje tana barci sannan yace adda maisa salima bazatayi salla bane ita,? Kallonshi amra tayi sannan tace ‘’salim I will explain to you why salima is not praying but please not now saika girma for now idan nayi maka bayani bazaka gane me nake nufi ba but idan har kaga nida salima bamuyi sallah ba we have our own reason kuma addini yasan da haka kaji ko’’ nodding kanshi yayi sannan yace adda let be get back to sleep,’’ tashi yayi ya kwanta gefen salima itakuwa amra tattare kayan sallan tayi sannan ta wuce wardrop din su ta aje, doguwar rigace ta barci har kasa ajikinta sai hula, fitowa tayi direct daga dakinsu fitilun ko’ina a kashe yake ahankali ta karasa wajen switch din wutan ta fara kunnawa saidata tabbatar ta kunna wanda zata buqata domin gyare gyaren da zatayi sannan ta wuce cikin kitchen, kodata shiga kitchen din yana nan yanda ta bari fess fess,karasawa har cikin kichen din tayi sannan ta wuce store ta fara dibo abinda zata buqata wajen yin breakfast, saidata fara fere irish da doya sannan ta dora shi akan gas, fita tayi backyard ganin gari har ya fara haske yasa ta kwaso tsintsiya da mopper, sannan ta wuce cikin parlor, duk girman parlor nan haka ta share shi tsaf duk da babu wani datti saidata tabbatar ta gama sannan ta fara mopping din ko’ina. Anaste ta kammala aikin ta sannan ta koma kitchen anan ta fara yan soye soye abubuwa data dafa sannan ta hada masu custard saboda tasan kananu yaran zasu buqata, sannan ta dafa ruwan tea. Wajen karfe 9 daidai suka fara sakko daya bayan daya, Khadija ce ta shugo kitchen jikinta sanye da kayan bacci riga da wanda kanta da ribbom kalar kayan jikinta ta daure yar jelar gashin nata, siririya ce batada haske sannan hancin ta yana nan anane kamar gutsirarren dankali😂, kodata shigo ko kallon amra batayi ba ta wuce wajen tabkeken fridge dinsu ganin haka yasa amra cewa good morning khadi, ko kallonta batayi ba ta bude fridge din ganin bataga abinda take nema ba yasata cewa, “ina avocado smoothie din danace ki dunga hada min duk safiya kina ajewa”??, kallonta amra tayi sannan tace, ‘’avocado dinne yakare shiyasa ban hada ba’’ ..tsaki kawai khady tayi sannan ta dauki bottle water ta wuce dining, ita kuwa amra qannenta ta zubama akula sannan ta aje agefe, mugs din shan tea ta kwasa sannan ta wuce dashi dining room, duk kowa ya hallara amma banda iyayensu mata, daga kan khady, Muhammad, amina, ishaq, jabir,jalal sai khamis da Khalil, halim ce kawai babu acikinsu sai kuma manyan yayyi wahab da Ibrahim wanda basa kasar ma kwata kwata. Ka’idar gidance duk yaran kowa sai ya sauko anyi breakfast dashi gudun samun misunderstanding kuwa iyayensu basa saukowa saidai ko wacce ta dafa a kitchen din part dinta asama. kowannan su yana zaune haka amra tazo daya bayan daya tayi serving dinsu, ishaq ne kawai ya bude baki yace mata ‘’thank you sis amra,’’ murmushi kawai tayi mashi sannan ta juya zata koma kitchen, tana gab da shiga kuwa tajiyo muryar halma tana sakkowa daga stair tana sanye da pink riga iya gwiwa,kallon amra tayi sannan tace ‘’ zaki tafi baki bani nawa breakfast dinba kosai na kira mummy?“juyowa amra tayi sannan ta fara zuba mata, ishaq kuwa tsaki kawai yayi, amina kam ko kallon inda take batayi ba,dukda itace akusa da halma . Saidata sallamesu sannan ta wuce kitchen abunta aranta tana mamakin isa da suke nunawa, kamar basune suke wasa tare ba lokacin da iyayen su na raye lallai baka sanin mai sonka saika rasa gatanka aduniya, murmushi kawai amra tayi sannan ta wuce dakinsu, Tana shiga ta tarar da su salim har sunyi wanka sun chanza kaya ita suke jira, aikuwa tana shugowa salim jikinshi har rawa yake wajen karban kulan data shugo dashi, waje ta samu ta zauna salima nayi mata sannu da aiki. Kallonta amra tayi sannan tace ‘’salima ku fara ci, ni yanxu agajiye nake zanje nayi wanka idan na fito sai inci nawa nima’’…kallonta salima tayi sannan tace adda zamu jira ki kiyi wankan’’, qwalalo ido salim yayi yace adda gaskia nikam bazan maki karya ba yunwa nake ji,’’ dariya suka fara mashi saida suka tsagaita salima tace “kai salim akwai dan banzan ci”, tura mashi kulan salima tayi sannan tace karba ka ci ka rage mana’’ amra kuwa toilet ta wuce ta watso ruwa sannan ta fito ta bude wardrob dinsu, doguwar riga ta dauko baka mai yan duwatsu ajikinta sannanta ta koma toilet anan ta chanza kayan sbd salim yana cikin dakin sannan ta dawo ta wuce wajen dressing mirror dinsu, dan roll on kawai ta goga sannan ta wuce wajen yan uwanta anan sukayi zaman su daga bisani kuma suka fuce gaba dayansu zuwa kitchen din, nan suka taya ta daura lunch harta kammala sannan suka jera a dining, daki suka koma lokacin ana kiran sallar azhar, sallah sukayi koda suka idar anan suka dinga jin fitar motoci da alamu ko wacce cikin matan ta kwashi yayanta sun fice abunsu, sukuwa su amra da kanneneta da basuda gata sai aka barsu da gadin gida, ganin zaman bashida ammfani yasa suka fito suka wuce compound din gidan anan ne amra ta tsunko masu guava suka wanke sukaci sannan su salim suka fara wasansu shida salima yana gudu tana binshi abaya ita kuwa amra kallonsu kawai take tana jin dadi aranta daga bisani kuma ta shiga tunanin rayuwar su, harga allah tana son kannenta sosai har cikin xuciyar ta kuma batajin zata iya nesa dazu, suna nan har aka kira sallar magrib sannan suka koma cikin gida, daki kawai suka wuce sukayi sallah, amra bata mayi tunanin dora girki ba saboda basuci na rana ba sannan kuma daman yau Sunday ayaune kuma baba rabi zata dawo mai’aikin gidan gaba daya, daman tana zuwa gida friday da daddare sannan ta kwana biyu sunday ta dawo da yammata cigaba da aikinta. Free page…. Chapter15-16 Duk sanda mama rabi ta fi kuwa amra ce ke karbar duk wani aikinta harsai ta dawo sbd haj kareema ce ta shimfida wannan dokar akan cewa Yayan riqo bazasuyi zaman lalaci ba, ita kuwa amra ta gwammace tayi komai kannenta su zauna su huta kamar yanda sauran yaran gidan suma suke rayuwar su babu takura, shiyasa koda haj kareema ta kawo sabon rule dinnan ita kuwa amra dadin haka taji don kuwa ya taimaketa sosai, babu girkin da za ah nuna mata har matan gidan ma kuma bata sangarce ba itakeyin komai nasu a gidan, abu biyu ne kawai batayi musu, na farko bata zuwa part din kowa acikin su sannan kuma bata yi masu wanki kuma bata shiga part din mai gidan wato alhaji Mustapha, yaya awajen ubanta sannan kuma uba awajen su ayanxu ita da kannenta. Suna nan zaune adaki ita da kanneneta suka fara jin saukan motocin gidan da alamu sun fara dawowa, har akayi sallan ishaï suna zaune ita da kannenta salima tana zanenta while salim kuwa books din shi ya dauko yana assignment,sallamar da akayi ne yasasu dagowa suna kallon kofar don ganin mai yin sallamar, mama rabi ce ta shugo da yar ledar kayanta ahannu fuskarta dauke da murmushi tace “salim na dawo”, da gudu kuwa ya tafi wajenta yana mama rabi allah yasa kin kawo min tsarabar raken danace maki,murmushi tayi mashi sannan suka karasa cikin dakin, kallonta amra tayi tare da salima sannan suka gaisheta, anan ta bawa kowa tsarabar shi ‘’kai salim ga rakenka, ke kuma salima dama goruba kikace min kina so toh ga naki’’ washe baki salima tayi sannan tace kaii mama rabi allah ya bar mana ke’’, …murmushi tayi sannan ta kalli amra tace mutuniyar arziki matar manya ga farar kasar ki nan ke ko gajiya bakyayi duk sati idan zan tafi sai kin bani dari biyar na sayo maki saikace mai ciki ko gajiya bakyayi dashan wannan abar”…dariya amra tayi ta kalleta tace mama rabi ke bakisan kwanakin da nakeyi Ina tattala kudin break dina na school ba duk don na tara na baki ki sayo min farar kasar nan, aykuwa nagode yau naga har yafi na last week yawa, nagode sosai’’ karbar ledar amra tayi sannan ta bude ta dauka daya ta fara bantara tana wullawa abakinta, salima kuwa baki ya rufu sai faman gurzar goriba takeyi. Sallama mama rabi tayi masu sannan ta fice ta koma nata dakin dake opposite da nasu. Saida suka gama kusur kusur dinsu tukunna amra ta fita domin zubo masu abinci, anan ta tarar da ishaq, yana ganinta kuwa ya taho, kallonshi tayi sannan tace “bro ishaq yau baku wuni agida ba inata so ka koya min wani assignment da aka bamu a school kasan mun kusa gama exam din second term ni harna kosa wallahi na gama school dinnan wallahi wahalar damu suke yi sosai,’’ dariya ishaq yayi sannan yace sis idan kince kin gaji da school to ai kuwa daddy aurar dake zaiyi wallahi karma kiyi fatan ki gama school yanxu’’ turo baki tayi sannan tace ay kuwa babu auren da zanyi yanxu nida nake da burin zama babbar likita ay aure ba nawa bane’’ kallonta yayi sannan yace “nikam dan allah adama min oat mana dama mun dawo da yunwa naje sama don nayi wanka ina dawowa naga yarannan sun cinye abinci da kikayi kinsan kowa baya resisting abincin ki sis” dariya tayi sannan ta shiga dama mashi oat din sannan ta bashi wucewa yayi yanace mata ‘’Thanks sis nagaji yanxu gobe idan za ah sauke mu a school zan koya maki’’ murmushi kawai tayi aranta tana mamakin mutuncin ishaq sam babu ruwanshi bashida halayyar sauran yaran gidan, juyawa tayi sannan ta fara zuba masu abinci ita da kannenta, daki ta koma saida sukaci abinci sukayi nak ita da kannen ta sannan suka kwanta sbd su tashi da wuri. Free page…. Chapter 17-18 Washe gari kuwa sunso su dan Makara, shaf shaf suka shirya cikin uniform dinsu iri daya suka wuce parking space koda suka iso babu wanda ya sakko acikin yaran gida ga bus din nan anyi parking driver din har ya gaji da zama ya fara barci abinshi. Salim kuwa ganin haka ya fara matse hawaye babu abinda yake tunanin face dukan lattin da kusan kullum sai anyi mashi shida sisters dinsa sbd lattin da yaran gidan suke saka su gashi su yaran gidan makarantarsu ta masu kudi ce ba a dukkan latti sukuwa su salim makarantar su batakai tasu jabir ba karatu ake sosai shiyasa ake dukan latti. Ganin haka yasa amra ta fara lallashin sa ‘’ salim idan kana cikin fargaba ka dunga fadin “nnalillahi wa inna ilaihi rajiun” acikin ranka kaji ko, kayi hkuri ka daina kukan, share hawayen shi yayi sannan suka shiga chan kuryar bayan moton suna jiran fitowar su, saida suka bata wajen 30mins kafin dukkansu suka fito kowa da irin nashi kalar rashin mutuncin shugowa cikin motor ahaka dai aka lallaba aka fara tafiya,anan ishaq ya taimaka ma amra da assignment dinta sannan aka sauke su ishaq, tsabar rashin adalci da akeyi masu kuwa sai an fara sauke yayan gwal tukunna sai asauke su, alhalin makarantarsu itace akusa kafin tasu jabir. Driver na parking ah Royal international school kowannen su ya sauka tukunna ya juyo da motar domin komawa school din su amra adaidai Ar Rahman international school, makarantar tasu babu laifi sbd makaranta ce ta masu hali ba laifi amma ko kusa bazaka taba hada ta da royal international school ba fitowa sukayi adaidai gate kuwa wani malami yasha suite da katuwar bulala ahannun yana tare Yan latti, koda salim yaga haka sai hankalin shi ya qara tashi, karasa wa sukayi bayan amra ta rike hannun shi, yara ne kusan biyar atsaye da uniform dinsu blue and white riga da wando sai hijab wasu kuwa riga da skirt ne wasu kuwa doguwar rigace kamar amra itama doguwar riga akayi mata yanayin jikinta, bayan anzo kan su anan amra ta kalli malamin sannan tace mashi ‘’sir we are very sorry for coming late Wallahi ba laifinmu bane,its not our fault but please sir don’t beat my siblings you can beat me and punish me instead,,’’ yakai karshe idonta tap da kwalla, kallonta malamin yayi sannan yace they can go in but you will have to face the purnishment after break for now zona maki bulala tunda kin fanshi yan uwanki.. salima najin haka hankalinta ya tashi tace ‘’sir I will also take the punishment along with my sister’’, kallonta yayi sannan yace okay you can come with her to my office during break”..Wucewa salim da salima sukayi anan kuwa saida teacher nan yayi ma amra bulala biyar sannan ta wuce class koda ta shiga har first teacher ta fita sai second teacher ta shigo. Anatse ta zauna a class har aka gama classes sannan aka fita break kodata je office din displine master umarni ya bata data wanken toilet din section din yan nursery, fita tayi sannan taje ta wanke, Allah sarki amra baiwar allah tana wankewa tana kwalla toilet din yayi budu budu sosai dama abinka da shaänin yara duk sun bata toilet seat da kashi sosai, tana wankewa tana kuka ahaka harta gama sannan ta wuce class lokacin har an gama break, a wunin ranar batada wata walwala gashi babu abinda tasaka acikin ta inbanda farar kasar da mama rabi ta sayo mata, har aka tashi suna nan zaune har lokacin islamiyya yayi dama school din tasu hade take da islamiyya saida biyar tayi sannan aka tashesu, fitowa sukayi suna jiran habu driver saida suka dau almost 30 minutes azaune bakin gate tukunna sai gashi, duk sun gama jigata koda suka shiga motor babu kowa acikin motorn daman su sauran tun 2 ake tashin su sannan agida malami ke zuwa yayi masu karatu. Isarsu gida Kenan sukaga manya manyan motoci parker ah coupound din amra na ganin haka ta gane cewa daddy ne ya dawo daman yaje china domin saro wasu kaya achan, hannun kanneneta taja suka wuce cikin gida babu kowa akasa da alamu duk sunci abinci sun wuce sama, daki kawai suka wuce saida sukayi wanka suka kimtsa lokacin ana kiran sallan magrib, sallah kawai sukayi tukunnan salima ta karbo masu abinci wajen mama rabi, zama sukayi sukaci suka koshi, duk wahalar dasuke sha agidan ba a hana su abinci da kuncen kayan sawa, saida sukayi sallah isha’I sannan suka fito ajere, sama suka wuce direct part din daddy salima da amra suna sanye da hijabinsu har kasa sai salim dake sanye da riga yar shara baka da yar hularsa wadda hajia labiba ta bashi kuncen kayan Khalil da suka mashi yawa. Koda sukazo bakin kofar shiga babu abinda kake ji sai kaye kayen yaran gida sonata daddy ka sayomin tsaraba, daddy ni ka sayo min kayan kwalliya,….kallon juna kawai su amra sukayi ita da salima sannan suka kwankwasa suka shiga cikin parlorn koda suka shiga yaran duk suna zaune akasa while wani babban mutun wanda akalla zaikai shekaru 54 aduniya yana hakimce akan kujera yaran kuwa Suna zaune gefensa suna mashi tadi shima yana masu… koda su amra suka karasa dai dai inda dadyn yake har kasa suka tsugunna suka fara gaishesa atare suka hada baki wajen cewa “daddy ina wuni an iso lpy?” kallonsu yayi sannan yadanyi murmushi ta gefen baki yace ‘’lpy kalau yayan badaru, ya makaranta hope kuna karatu ba’a sani asarar kudi kuma Ina fata kuna tursasa wannan kanin naku mai kwakwalwar kifi yana karatu,” sunkuyar dakai amra tayi ranta ya sosu sosai duk sanda daddy zai gansu sai ya ambaci sunan mahaifinsu abinda yafi bata mamaki shine lokacin da abbansu yake raye babu wanda yakai daddy sonsu harda yaransa ma amma yanxu komai ya sauya, hawayen daya zubo mata ne ta share da sauri, salima ce kawai ta iya dago kanta ta kalli cikin idon daddy sannan tace ‘’ ai shi mai kwakwalwar kifinnan kuwa izifinshi talatin ta sama sannan izifin shi goma ta kasa saura izifi ashirin ya sauke alkur’ani kallonta daddy yayi dakyau sannan ya jinjina kai yace ‘’dan ubanki badaru Magana kike fada min ne?’’ charaf amra tayi sannan tace “laa daddy ba haka take nufi ba daman progress din da yake samu ne take fada maka yanxu yana kokari sosai alhamdlh mungode sosai da yanda ake dawainiya damu”, tana kaiwa nan taja hannun salim da salima suka fice, koda suka fito abakin staircase suka hadu da mama kareema, kallonsu tayi sannan ta cigaba da wayar da take yi, gaisheta sukayi sannan suka wuce ta gefenta, dakin direct suka wuce. Free page…. Chapter 19-20 Kallon salim amra tayi sannan tace kaje wajen mama rabi ka jira yanxu zanzo nima, fita yayi sannan ya jawo kofar ya fice, kallon salima amra tayi sannan tace ‘’salima da alamu bakida hankali ko, mekike shirin yi ne salima so kike ki jefamu cikin masifa kinsan yanda zaman mu yake acikin gidan yanxu mene amfanin mayar ma da dady Magana dakikayi, salima barikiji baki fini jin zafin abinda akeyi mana agidan ba don tun kafin ki mallaki hankalinki na fuskanci wulaqanci iri iri amma duk na koyi shanyewa kuma na hadiye, ina baki shawara ki yi kokari ki dunga danne wannan zafin zuciyar naki inba haka ba da ranki da nawa duk baci zaiyi. kukan da salima ke hadiyewa ne ta fashe, sheshekar kuka kawai takeyi sannan ta dago ta kalli amra tace ‘’ adda na gaji da wulaqancin da ake mana, na gaji da zagin iyayenmu ta akeyi, yau shekara bakwai Kenan da rasuwar su amma har yau ba adaina zaginsu ba mai sukayi da suka chanchanci wannan wulaqanci da rashin mutunci…mutuminnan ada yafi kowa qaunar mu lokacin da iayeyn mu suna raye amman ayanxu da kasa ta rufe masu ido shine yake wulaqanta mu”.., tana kaiwa karshe ta fashe da kuka,..zama kusa da ita amra tayi ta rungumota jikinta tana lallashinta, saida taga tadaina kukan sannan tace salima ‘’I’m so sorry dan Allah kidaina bari damuwar ahalin gidan nan tana damunki baki ganni ba harna saba, duk rintsi duk wuya allah yana tare damu kinji shine zai kawo mana sassauci yanxu ki share hawayanki kizo muyi game ah yar nokia ta kinji”… dariya salima tayi tana kallon yar uwarta cikin so qauna tace ‘’thank you big sis, adda na, wallahi adda bansan ya zanyi ba idan babu ke”, kallon ta amra tayi sannan tace ‘’salima ina nan tare daku babu inda zanje zamuyi rayuwa atare insha Allah kinji small sis’’.. dariya salima tayi daga bisani salim ya shugo cikin dakin, anan suka zauna suka sha hiransu su kadai sannan suka kwanta asuba ta gari……. Haka kwanaki suka dinga tafiya har suka fara exam din second term ayau kuma Friday zasuyi last paper sannan ayi masu hutun term din, dadi sosai su salima sukeji sbd wahalar bulalar latti ta kare. Bayan an taso su daga school gida direct suka wuce domin su shirya don washe gari za ah tafi katsina gaba daya gidan domin aje agaida kakannin wato kaka larai da kaka binta sai kawu aliyu. Sammako sukayi don tafiyar hanya zasuyi daddy ne agaban sienna sai driver habu akujerar baya kuma hajiya kareema ce da Khadija azaune, chan quryar baya kuwa ishaq ne sai Muhammad sannan sai jabir da jalal motar bayansu kuwa itama sienna ce irin ta gaba, hajiya labiba ce abaya sai halim agefenta chan kuryar baya kuwa Khalil ne da khamis sai amra da salima, a gaba kuwa driver haladu ne wanda ke tuqawa tare da salim, tafiyar awa uku sukayi suka iso katsina suna parking kuwa kowa ya fito, gidane dan matsakaici amma kuma anyi mashi gyara dan kuwa ginin bulo ne akayi part biyu acikin gidan daya yafi daya sosai nesa ba kusa ba, direct babban part din duk suka wuce hardasu salima suna shiga wata tsohuwa ce tukuf zaune akan tabarma daga gefe wata yarinya da bazata wuce shekaru goma sha takwas ba tana yi mata tausa, ganin masu shugowa yasa kaka binta Shewa tana fadin ‘’ lale lale maraba yau manya manyan baki nayi acikin gida Mustapha na kaine yau agidan …ke tsigai tashi kwaso tabarmu ashimfida kowa ya zauna,’’ wucewa yarinyar tayi uwar daka sannan ta fito da tabarmu ta fara shimfidawa, zama kowa yayi akasan sannan suka fara gaggaisawa, kareema ce ta kalli kaka larai sannan tace “inna mun sameku lafiya?”, kallonta kaka larai tayi sannan tace aikuwa muna nan kalau tunda gashi kin ganni garau, ina waccar farar kishiyar taki?” kallon labiba kaka tayi sannan tace au ashe gaki nan ko ni zan fara gaisheki ne?’’ kallonta Haj labiba tayi sannan ta yatsine fuska tace sannu kaka mun sameku lafiya?” ko amsata kaka batayi ba ta maida hankalinta ta kalli jikokin nata tace, “jikokin kaka babu ko gaisuwa”? , gaisheta sukayi gaba dayan su anan ne ta kalli su amra sannan tace, ke Aisha haka kike kiba saikace balan balan lallai Mustapha kana kokari ince suke cinye maka shinkafar gida har sunfi yayan ka qiba ma’’ .. dariya Mustapha yayi sannan yace ‘’inna ai ina kokari kam, ya muka sameku kuwa, kwanaki na bama aliyu sako ya kawo maki fatan dai an sayo maki komai da kike buqata ragowar wanda ba ah cinye ba kuma kin aikama uwar badaru ko ?,… kallonshi kaka binta tayi sannan tace “eei ankai mata sauran sannan aliyu ya kawo min sabbin buhunhuna allah yayi maka albarka dannan,’’ kowa ya amsa da ameen… nan ne tsigai ta kawo masu lemu da ruwa daga firjin dakin mama binta, ganin an faara salla yasa kowa ya shiga daga cikin domin yin salla, dakuna hudu ne acikin dakin kaka binta, daya dakinta sauran kuma nasu ne idan sunzo, wanda daya kareema da yayanta ne ke shiga shikuma dayan labiba da nata sannan dayan kuma su ishaq ne suke kwana daddy kuma hotel yake zuwa ya kwana har su koma gida kano. Chapter 21-22 Ganin hankali kowa yayi gaba yasa su amra da kannenta fitowa suka wuce dakin mahaifiyar babansu wato kaka larai, koda suka shiga baiwar allah tana bakin murhu duk tsufanta wanda akalla zata bama binta shekaru kusan bakwai amma ita da kanta take komai,…suna shigo wa tsakar gidan da gudu sukaje suka rungume kakar tasu, allah sarki farin ciki ya cika kaka larai ganin jikokinta saida suka gaggaisa sannan ta jasu har dakinta wanda dakuna biyu ne kawai aciki,sallah kawai sukayi bayan sun kammala ta zuba masu abinci sukaci suka koshi, hira sukayi sosai da jikokin nata wanda idan ta kallesu take tunawa da badarun ta bawan Allah. Da daddare kuwa amra ce ta dafa masu taliya jollof sukaci suka koshi sannan sukayi kwanciyarsu, kwanan su goma chur suka tattara suka dawo kano. Kwanci tashi abin babu wuya awurin Allah hutun makaranta ya kare har sun koma school, su amra kuma an fara preparation na waec da neco, amra dadi kamar zai kasheta amma kuma tana baqin cikin rabuwa da kanneneta idan ta kammala school, sbd zasu sha wahala sosai daman itace ke karba masu duk wani punishment da za ayi masu na lattin makaranta. Akwai wata ranar laraba da suka je makaranta bayan an tashi sun zauna jiran habu driver kusan awa biyu suna zaune shuru babu habu ga yunwa na nuqurqusar su har aka fara kiraye kirayen sallar magrib suna zaune ganin haka yasa hankalinsu ya tashi sosai gashi babu kudi ajikinsu balle su nemi abin hawa, ganin har kusan karfe takwas yasa hankalin amra tashi ga salim yanata murqususun yunwa haka yasa ta yanke shawarar su fita bakin titi dama a gate din school suka tsaya don babu kowa acikin makarantar duk an tafi sai mai gadin school din wanda ko naira goma baza su samu awajen shi ba, tafiya suka danyi mai nisa lokacin Har garin ya soma duhu sosai don ko abin hawa ma ya gagara sbd titin makaranta kamar waje wajen gari take, ganin sun galabaita sosai yasa suka tsaya bakin titin,suna nan tsaye wani mai mota yazo ya gifta ta gaban su, Har yayi gaba sai kuma yayi reverse ya dawo, ganin tsayuwar moto a gaban su yasa suka dan tsorata sbd rayuwa babu tabbas, fitowa matuqin yayi daga moto ya zo har gabansu, kallon Shi sukayi gaba dayansu hannayensu sarqe dana juna kamar za’a raba su. Saurayi ne dogo akalla zaikai sa’an ya Ibrahim amma shi wannan fari ne, shima ganin su awaje kamar haka ya bashi mamaki shiyasa ya tsaya don yaji ko taimako suke nema gashi ya gansu da uniform. Kallon da yaga suna mashi ne ya sanyashi murmushi yace,’’ hey boy me kukeyi anan kaida sisters dinka’’ …kallonshi salim yayi sannan yace ‘’ driver ne ya manta mu baizo ya dauke mu ba’’ .. tausayi suka bashi ganin yanda suke tsayuwa da kyar… anatse ya soma magana yana kallon amra ‘’idan ba matsala kuzo na sauke ku agida”, da sauri salim yace “zamu bika’’.. bude masu motor yayi sannan suka shiga duk sun takure suna qanqame da juna,saurayin kuwa daya dauko su idonshi nakan amra wadda ta lumshe idanunta kamar mai bacci,,haka kawai yaji ta burgeshi yarinyar domin yaga alamun nutsuwa atare da ita, ahankali suke tafiya har suka iso gida wanda duk salim ne ke yi mashi kwatancen gidan, koda suka iso gidan godiya sukayi mashi sannan suka fara fitowa daga cikin motor din, dai dai nan wata haddaiyar honda ta kunno kai har gaban gate din, habu driver ne ke tukawa sai wani abayan motor wanda ba ah ganin fuskarshi sbd motor akwai tint ta baya, horn Habu yayi sannan mai gadi ya wangale gate din, parking yayi ah wajen da suke parking motocin gidan, su amra kuwa basu tsaya ganin wanda ke cikin motorn ba suka wuce hanyar da zai sadaka da main door, jin muryar ya abdul -wahab yasa suka tsaya ‘’kai kuzo nan,’’ ahankali suka fara takowa har gaban motorn wajen inda yake zaune ya bude kofa ya zuro kafanshi dake sanye da loafers baqaqe kasa, kallonsu yayi daya baya daya, sannan ya sauke idonshi akan amra yace ‘’ ke uban waye ya sauke ku yanxu nan, kuma maisa sai yanxu kuke dawowa daga school?” Shuru sukayi suna sunkuyar da kansu, ganin sun tsaya suna mashi zuru zuru da ido yasa ya daka masu tsawa, a furgice gaba dayan su suka kalleshi, amra ce tayi kokarin tattara natsuwarta sannan tace ya wahab ba’azo daukan mu bane muna zaune har akayi sallar magrib,’’ shuru yayi chan kuma yace “shikuma wanchan daya kawoku fah?” ..da sauri salima tace yaya ya ganmu ne akan hanya shine ya taimake mu ya kawo mu gida” ..girgiza kai kawai yayi sannan yace “kuje”,… da sauri suka wuce cikin gida, shi kuma yaa juya ya kalli habu yace “kai wake dauko yaran nan?” Atsorace habu yace “nine yallabai”, …. “meysa baka dauko su ba yau?” Kallonsa habu yayi yace ‘’bayan na sauke su ishaq da rana shine hajiya tace wai na wuce airport na jiraka sbd bakason jira” Murmushin gefen baki yayi sannan yace “good” fitowa yayi daga motor ya nufi cikin gidan direct yah hau sama part dinsu, dakinshi ya wuce dake cikin part din mamansu ko zuwa gaisheta tsaya yayi ba saida ya wuce toilet ya sakarma kanshi shower sannan ya fito ya sanya jallabiya dama already sunyi sallah ah masallaci akan hanyansu na dawowa daga airport, fitowa yayi ya wuce dakin mummyn su inda ya sameta tana zaune gefen gadonta tana waya, waje ya samu ya zauna akan kujerar dake gefen gadonta, saidata kai karshe wayan sannan tace, “hajiya madina bari na kiraki anjima kadan” sannan ta aje wayan, tana fuskantar shi, ‘’mummy ina wuni na sameku lpy” ya fada yana kallonta, murmushi tayi sannan ta ce “ya hanya kai iso lpy wahab?” amsa mata yayi da alhamdlh, …kusan minti biyar shuru babu wanda yayi magana sbd akwai dan kunya tsakanin su ta dan fari, sun dauka kusan five minutes sannan ya kalleta yace ‘’mummy naga yaran uncle sai magrib suka dawo yau meysa ba’asa dayan driver ya dauko suba?’’ tabe baki tayi sannan tace ‘’dazu danasa habu ya dauko ka saina manta ma da sha’anin su Akwai matsala ne?”…sunkuyar dakai yayi sannan yace ‘’okay mum’’ sannan ya tashi yayi mata sallama, direct hanyar kitchen ya nufa lokacin around 10 na dare, koda ya shiga ciki domin daukan ruwa sai yayi kicibus da mutun,amra ce sanye da doguwar riga ta barci, rigar ta dan zauna ajikin ta, kallonta yayi da gefen ido sannn ya kauda kanshi gefe, jin motsin mutun akitchen din yasa ta juyo domin ganin waye koda ta ganshi tsaye yasa tasha jinin jikinta har yau idon ta kalleshi babu abinda take tunawa da abubuwa da dama, Akwai wani lokaci daya dawo nigeria ya umarci da takai kai mashi abinci bedroom dinshi anan ne tsautsayi yasa ta zubar mashi da abincin sakamakon ayaba dayaci ya yar ta taka, sulbin ayaban yasa ta fadi ta zubar da abuncin shikuwa yayi mata dukan tsiya dukan da bai taba yima kowa agidan ba aranar ne ta tabbatar da yayan mama kareema bazasu taba sonsu ba, bayan ita ma ya taba gaurawa salim mari akan wani laifi da bai taka kara ya take ba. Koda taganshi ya tsaya wajen fridge saita dan rissina ta gaisheshi, atakaice ya amsa mata sannan ya fice. Free page…. Chapter 23-24 Yau ta kasance Sunday kowa yana zaune aparlor kananun suna kallo while manyan kuwa kowa yana danna waya dukkansu suka tattaru banda su amra wanda suke qunshe a dakin su ita da kannenta, salima ce zaune tana goge masu uniform dinsu while amra na zaune akan carpet dinsu salim agefenta tana yanke mashi qunban hannunshi,…motoci ne suka shugo harabar gidan hadaddu guda biyu bayan anyi parking kowannen su ya fito, daddy ne agaba sai wahab abayanshi da office bag dinshi sai Ibrahim terror Kenan abayansu rike da akwatin kayan sawa da alamu dawowa yayi daga tafiya, sanye suke da manyan kaya ajikinsu banda Ibrahim wanda shi kananun kayane na gucci green color ajikin shi irin na nigogi, sallamarsu yasa yaran duba ga entrance door din, jalal ne ya tashi aguje tare da khamis suna ‘’dady daddy welcome back” daukansu yayi ahanunshi sannan yace ‘’my boys how are you today’’ ‘’we’re fine daddy’’ suka amsa atare sannan suka karasa ciki, zama sukayi akan kujera sannan kowannen su cikin yara suka fara gaishe su, suna masu sannu da dawowa, hilma ce ta tako har gaban Ibrahim daman ita kadaice take dasawa da yayan mama kareema dukda mamanta har dukanta take akan ta daina kula Ibrahim din sbd ita sam bata yarda da shi ba, daman duk dan da zai sha nonon kareema idan bai gado halinta ba ay bai haifu ba. Saidata zo dab dashi sannan tace ‘’sweet bro daman yau zaka dawo shine bka fada min ba dana shirya maka abinci ay,’’ kallonta yayi up and down sannan yace ‘’sweet sis wallahi na manta ne yanxu allah ya dawo dani zaki fara takura ni ko’’ karbar akwatin hannunshi tayi sannan tace “bari na kai maka daki yayana”, ..wucewa tayi yabi bayanta da kallo saidata wuce sannan ya mi’ke yace ‘’daddy bari na dan huta ko’’ girgiza mashi kai daddy yayi sannan yace “okay nima daki zan wuce inason ganinka kaida wahab anjima akwai maganar da nakeso muyi’’ yana kaiwa nan shima ya wuce sama.. kallonsu wahab yayi sannan yace ku kashe tv nan kowa ya wuce dakin su”...miqewa sukayi suna kunkuni daya bayan daya, amina wadda ita daman miskilanci baisa tayi Magana ba tun gaishe su da sukayi ta mike zata tafi ya dakatar da ita. Tsayawa tayi su kuma sauran duk suka wuce sama, kallonta yayi sannan yace “wayazo jiya wajen ki? har kika fita amota, ina ganin ki simi simi ashe ke munafuka ce ko” raurau tayi da ido, gudun karya mazga mata mari yasa tayi saurin cewa “yaya dan school dinmu ne fa yazo ya kawo min text book din dana ara mashi’’….kallonta yayi yasan sarai karya takeyi s ‘’be careful all of my eyes are on you’’ sannan ya nunfasa yace “go in and call those thrash out here,’’ sanin waenda yake nufi yasa ta mike ta wuce dakin su amra, kodata shiga ta gansu azaune suna yankan kumba babu ko sallama ta kalli amra sannan tace “ki tattara qannenki kuje yaya yana kiranku yana parlor”.. tana kaiwa nan tayi fucewar ta..Jin haka yasa suka mike amra ta zura hijab dinta salima kuwa mayafi kawai ta yafa sannan suka fito atare salim yana biye dasu, koda suka isa cikin parlour zama sukayi akasa sannan suka gaishe sa bayan ya amsa masu sannan yace ‘’ ke amra gobe idan zakuje school haladu sai dunga kaiku ah adaidata sahu keda kannenki sannan zai dunga dauko ku, banason kuna cudanya da kanne na, already na fada ma daddy zaku iya tafi’’ godiya sukayi mashi sannan direct suka wuce daki koda suka shiga daki salima na aje mayafinta gefe tace ‘’kai wannan abu yayi min dadi, ni wallahi sun taimaki rayuwar mu, mteww har wani cewa yake wai baya son muna cudanya da yan uwan sa” dariya amra tayi sannan tace ‘’aina fiki jin dadi salima yanxu kona gama makaranta hankalina zai kwanta sbd yanxu zan samu kwanciyar hankali baza ah dunga dukanku akan latti ba,..dariya duk sukayi sannan sukayi shirin bacci. Bangaren Ibrahim kuwa yana shiga daki yaga hilma zirr haihuwar uwarta akan gadonshi tana jiran shugowarsa, saida yadan murmusa sannan ya lashe lebensa wanda suke nan baki wuluk cigarette duk ya kodar da fatar leben, karasowa yayi har gaban gadon yazo ya tsaya sannan ya fara tube rigar jikinshi sannan ya sabule wandonsa itakuwa ganin haka yasa ta ware kafafunta don ya samu access direct, ganin haka yasashi hanzari tube sauran sannan ya afka mata ‘’innalillahi wa inna ilaihi rajiun, yaya da kanwarsa Allah ya shirya ko tun yaushe suka fara haka Allah kadai yasani muje zuwa…… Free page…. Chapter 25-26 Washe gari karfe bakwai daidai haladu yazo da napep dinshi wanda yake haya duk weekend idan habu ya karba aiki, aikuwa abin mamaki yau kusan sune suka fara zuwa school din displine master har mamaki ya dunga yi daya gansu,wunin ranar kuwa cikin farin ciki sukayi don kuwa mama rabi ta zuba masu abinci akula dumamen jiya da yawa haka suka hadu da break suka zauna ah class dinsu amra sukaci sukayi nak abinsu. Karfe biyar daidai haladu yazo ya daukesu sai gida, koda suka dawo dakinsu kawai direct suka wuce. Saida sukayi wanka suka chanza kayansu sannan suka wuce kitchen domin taimaka wa mama rabi wajen yin dinner, koda suka shigo tana ta faman tuqa tuwo da alamu kwashewa ma zatayi, amra ce ta taimaka mata da kwashe tuwon while salima kuma ta fara juya miyar egusi da ta kammala saida suka gama tsaf suna hira tare da mama sannan suka shiga jera komai ah dining table koda suka gama jerawa, abincin su mama rabi ta basu sannan suka wuce dakin su, akan carpet suka zauna sukaci abinci sukayi nak, amra ta kwashi kwanukan ta wuce kitchen anan ta tarar da mama rabi tana wanke wanke, karba mata amra tayi sannan itakuma ta fara share kitchen din,..banko kofar kitchen din da akayi ne yasa afurgice suka juyo itada mama rabi ganin ya wahab yasa suka hada baki wajen cewa ‘’sannu da zuwa ina wuni’’ bai amsa masu kalli amra yace ‘’ke biyo ni sama inason ganin ki yanxu’’…jin haka yasa amra tsurewa hankalinta atashe duk tunanin ta wani laifin tayi mashi, shikuwa yana fadin haka yasa kai ya fice, binshi abaya tayi hartazo daidai stair case tunawa da bata sanya hijab ba yasa ta wuce daki direct nan ta tarar da su salima sunyi barci, hijab dinta kawai ta saka sannan ta fita, saidata tsaya abakin kofar dakin nasa sannan tayi knocking tare da sallama, jin shuru yasa ta kara knocking ‘’come in’’ jin haka yasa ta murda handle din kofar ta shige ciki, yana nan zaune gefen gadon shi ganinta da hijab yasa yace ‘’ dazu da wannan abin na ganki a kitchen?’’ ganin abinda yake nunawa yasa tace ‘’uhm dama yaya yana nan kusa dani aikin da mukeyi ne yasa na cire”, shuru yayi yana latsa wayan shi…takai kusan tsawon minti goma atsaye tana kallonshi, duk cikin gidan babu wanda yakeda muni kamar wahab, bashi da kyau kwata kwata gashi baki ga wani uban saje daya aje babu ko kyan gani, gashin kwata kwata baya mashi kyau ko kadan, ganin irin kallon da take mashi yasa ya dago ya kalleta sannan yace ‘’you like what you see?” Sunkuyar da kanta tayi sannan tace ‘’sorry yaya’’ kallonta ya sake yi sannan yace ‘’cire hijab dinnan’’ jin haka yasa hankalinta ya tashi dakewa kawai tayi sannan ta soma cirewa, kallonta yayi tundaga sama har kasa ya hadiye mugun yawu sannan yace “ki shiga toilet dina ki wanke shi tass kar inga digon datti ko daya,’’ wucewa tayi sum sum sannan ta fara kiciniyar wanke wa, saida ta dauki kusan minti goma sha biyar sannan ta fito ganinshi kwance yasa tace ‘’na gama’’ baiko kalli inda take ba yana lullube cikin bargo sannan yace ‘’jeki’’ wucewa tayi har bakin kofar sannan ta sanya hannu ta murza handle din kofar, jin yaki buduwa yasa ta juyo da zummar yi mashi magana ta ganshi tsaye bakin gadonshi ya rike kugu tsirara babu komai ajikin sa…a razane ta kwalla uwar kara, da sauri ta juya tana fuskantar kofa jikinta na kyarma, aikuwa ganin haka yasa ya tako har inda take sannan yace ‘’I have one last job for you now kafin na barki ki fita” jin haka yasa ta fara karanto addu’oin tsari tsinkayo muryarshi tayi yace ‘’give me a blow job now!!!’’ ….runtse ido tayi sai hawaye, babu abinda take tunowa sai baya, wannan ne karo na biyu da hakan ta faru, dukda wanchan lokacin bata da wayo amma Allah ya kubutar da ita kuma allah ya goge mata memory din abun amma yanxu sai abun ya dawo mata sabo, kuka ta fashe dashi sannan tace ‘’dan girman Allah da yayi ka don darajar Allah ka bude min kofa na fita’’ wata muguwar dariya ya babbake sannan yace ‘’oh I see now you remember,now zo kiyi min abinda nake buqata’’ hankali atashe ta ta fara neman agaji karshe ma dai gadonshi ya koma ya zauna ya wangale qafa yana jiranta, ganin kukan babu abinda zai tsinana mata yasa ta shiga tunanin mafita, wuff ta mi’ke kamar mai aljanu sannan ta babbake da dariya harda tafa hannu, kallonta ya tsaya yi da mamaki, ganin haka yasa ta kara bada himma ta toge dankwalin kanta sannan ta rike kugu ta daidai natsuwar ta sannan ta fara Magana cikin wata murya daban ta zaro idanuwanta waje daman idanun nan kwalkwal sai kyalli sukeyi sannan tace ‘’ Mun rantse da rabbi samawati wallahi wallahi wallahi abdul….wahab idan baka bude mata kofar nan ba zamu kasheka anan wajen, tsayawa yayi yana kallonta babu abinda yake tariyowa sai lokacin da tayi wani irin rashin lapiya na aljanu, idan aka bata mata rai, Ganin ya tsaya yana kallonta babu wani progress yasa ta rarumi wani flower vase daga gefe sannan ta kara zaro ido tace”billahillazi idan ka bari na irga uku saina fasa maka kwakwalwa da wannan,ganin yarinyar nan cutarta ta dawo gadan gadan yasashi neman gajeran wandonshi, da sauri ya dauko keys daga gefen bedside drawer sannan ya wulla mata gabanta yace ‘’dan darajar Allah kuyi hkuri ga makullin nan, yana kaiwa nan ya kwasa aguje ya wuce toilet ya kullo’’, saida taga shigewarshi ta tsugunna ta dauka key din ta bude kofar da sauri, tunawa da flower vase din hannunta yasa tayi saurin bugata aqasa nan take ya fashe, Jan rigar ta tayi sama sannan ta kwasa aguje ta bar dakin saida tazo daidai dakinsu sannan ta tsaya ta fara babbakewa da dariya saida tayi mai isarta sannan ta wuce cikin dakin, wanka tayi ta fito ta sanya kayan baccinta ta kwanta gefen salim, tunanin drama din data shirga adakin ya wahab ne ya fado mata saida tayi dariya mai isarta sannan tace shege ga iskanci ga shegen tsoro da wata yar cilleliyar tsuliyarsa babu kyan gani, kai wallah ya wahab anyi dan iska shine babba amma yafi kowa kan gwangwani insha Allah karshekanka bazai yi kyau ba, rufe idonta tayi barci barawo ya kwasheta. Free page…. Chapter 27-28 Ta bangaren wahab kuwa ya tsorata muraran, sbd ya tuna akwai wani lokaci da lalurarta ta tashi ya kirata dakinsa da niyar lalata da ita lokacin ma ko qirgen dangi bata fara ba aikuwa duk kankantarta tayi mashi dan banzan duka gashi shedanun basu da Imani basaso abata mata rai tunda ga ranar bai kara shiga harkarta ba har ya koma kasar waje, toh yauma gashi an tapka abin kunya… abinda abdul wahab bai saniba shine, tun lokacin da hakan ta faru tsakaninsu bata kara yin lalurar ba dalili kuwa shine akwai lokacin da kaka larai tazo ganinsu, a lokacin ne ta kawo mata wani magani wanda tunda tayi amfani dashi bata kara rashin lapiyar ba. Da kyar ya fito daga toilet din yana leqe leqe, saida ya tabbatar bata dakin sannan ya futo ya kulle dakin ya kwanta hankali a tashe. Washe gari kuwa normal ta tashi suka shirya da kannenta da wuri domin yau zasu fara CA test sannan kuma asatin ne zasu fara rehearsal na wani competition da za suyi da Turkish international school wanda shima kafin azabi school dinsu saida akayi yi competitions tsakanin schools din dake jahar gaba daya kuma alhamdlh an zabi school dinsu da wasu makarantu biyu wanda zasu kara da Turkish international school din, kuma duk wanda yaci acikin student din any of the school yana da gagarumar kyauta wadda sai alokacin competition din za ah fada. Amra nada kwazo sosai domin duk class dinsu itace ke zuwa ta biyu, inda zatafi burgeka shine kwakwalwar ta tafi ja wajen karatun addinin musulunci, idon tana karatu bazaka so ta daina ba. Yau test hudu kawai sukayi sannan aka tashe su, koda suka koma gida yau ma kamar kullum babu abinda sukayi suna zaune adakinsu ganin ma zaman bazai yuwu ba yasa suka fito backyard domin yin wankin kayan su, Zama sukay a bakin fanfo ita da salima, ita ke wankewa salim yana daurayewa, salima kuma tana shanyawa, suna cikin wankin sukaji saukar motorn dady da tasu Ibrahim. Bayan sun gama wankin suna cikin tattara buckets din da sukayi wankin dashi saiga khady ta biyo ta kitchen, tsayawa tayi tana kallonsu, wani tunani ne ya fado mata ta koma cikin gida sannan ta fito hannunta dauke da undies dinta, tana zuwa dab dasu ta watso masu undies din, kallonta salima tayi afusace tace ‘’malama meye haka kika watso mana kayanki’’…ko kallonta khady batayi ba ta kalli amra sannan tace “ku wanke min su yanxu, sannan kijama wannan mara kunyar qanwar taki kunne niba sa’ar tsarar ta bace ko kema kinmin kadan ke hatta uwarku ma’’ …jin haka yasa salima daukan ragowar ruwan da suka tsane kayan datti zasu zubar ta watsa ma khady ajiki, a qule ta fara magana ‘’idan zaki zagemu ko zaki ci mutunci mu kiyi amma karki kuskura karki sake kice zaki zagi iyayen mu’’ kallonta kawai khady tayi sannan tace ‘’ayau yau dinnan ba gobe ba saina ci ubanki sannan saina nuna maki cewa ku ba komai bane face yayan riqo’’ aguje khady ta tafi bakin bishiyar tsakiyar backyard din gaban gidan ta buga Ma kanta sau biyu har saida jinni ya tsatso sannan ta wuce ta gabansu tana kecewa da dariya ganin haka yasa hankalin amra yayi matuqar Tashi ta maida kallonta ga salima ta fara Magana ‘’yau mun shiga uku salima kin jawo mana bala’i innalillahi, salima na fada maki kome zasuyi mana ki daina tankawa amma ke bakyaji yanxu allah kadai yasan mai zataje tace Munyi mata..’’ jikin salima ne yyi sanyi tabbas tayi nadamar biyewa khady, yanxu watan cin ubansu ya kama ganin haka yasa amra kwasar undies din ta fara wankewa saidata wanke tass har an kira sallar ishaï sannan suka dunguma suka shiga ciki basu tadda kowa ba aparlor hakan yadan kwantar masu da hankali, daki suka wuce direct sukayi sallah sannan suka zauna kowannen su ya zabga tagumi, suna nan zaune sukaji saukar motorn daddy dasu iya Ibrahim da wahab, ganin haka yasa hankali amra ya sake tashi. Suna nan zaune har salim yayi baccin wahala tsabar yunwar da yakeji amma yana tsoran fita ya karba wajen mama rabi ita kuma yau tun bayan sallar magrib ta kwanta sbd wani irin zazzabi daya rufeta. Hayaniya suka fara jiyowa a parlour hakan yasa hankalinsu ya tashi matuka, tashin hankalin da ba’a sa mashi rana, suna nan zauna aka banko kofar salim agigice ya tashi, ya Ibrahim ne ya shigo idon nan nashi babu kyan gani, fadowa yayi dakin gadan gadan sannan ya damko hijab din salima ay kuwa me zasu yi banda innalillhi, babu abinda amra ke fada sai “dan Allah kuyi hkuri nice na nayi musayar yawu da yaya khady don darajar Allah kuyi hkuri’’ ..baiko saurareta ba yaja salima har tsakiyar parlor inda su dady da mama kareema da khady sai wahab suke atsaye kowannen su fuskarnan babu annuri Sai faman furzar da huci suke kamar sunje yaqi, khady kuwa tana lafe akan kujera tana nishi kamar wadda keyin naquda, ganin anja salima waje yasa amra kallon salim sannan tace duk abinda zai faru karka sake ka fito kaji salim” amsa mata yayi da toh sannan ta saka kai ta fice. Karasowa tayi daidai inda aka wanchakalar da salima wanda idonta ya cuko tab ta kwalla kallonsu daddy yayi sannan yace “don ubanki badaru me Khadija tayi maki kika fasa mata kai? ‘’shuru sukayi chan amra tace daddy wallahi bamu fasa mata kai ba itace ta…. Karaf kareema ta tari nunfashinta tace “don ubanku karya zata maku inace taje ta sameku kuna wanki tace ku taimaka ku wanke mata undies dinta shine kuka zagi ubanta kukace bashida Imani sannan kuka buga mata kanta iye?’ jin irin karyar da aka shirya masu yasa salima cewa ‘’mai karya dai dan wuta ne’’ kallonta daddy yayi sannan yace “dan ubanki badarun matsiyaci waye yake maki karya iye, toh kuwa yau zaki gane kuskurenki.. kai ibahim ka kaita storage room karka fito saika tambatar da ka balle hannun mara kunya kafin ka fito’’’jin haka yasa azafafe Ibrahim ya dunga janta kamar dabba har storage room, hankalin amra fa ba karamin tashi yayi ba za’a illata yar uwarta ay kuwa aguje ta bishi kafin ta karasa ma ya rufe kofar storage room din, babu abinda yake sai jibgar salima tun tana rokonshi da Allah ya kyaleta harta sume, saida ya tabbatar ta jigatu sannan ya fito ya rufo kafar yasa key din a aljihun sa, kuka dai amra tayi kuka harta godema Allah, su kuwa kowannen su wucewa part dinshi yayi hankali kwance. Free page…. Chapter 29-30 Bangaren salima kuma sumewa tayi dalilin bugun cikinta da ya Ibrahim yayi tun daga lokacin ta fita hayyacinta. Amra kuwa annan zaune bakin kofar ta zauna zaman dirshen tana kuka tana rokon Allah akan ya tsare mata yar uwarta, gashi storage room din ana dadewa ba ayi amfani dashi ba don babu komai aciki sai karafunan motoci da tsofaffin gas cylinders da aka gama amfani dashida ake ajewa idan sun tsufa. Anan suka kwana har safiya amra bata samu damar koda rufe ido ne ba babu abinda take sai kiran salima amma shuru, tsoronta kada ace kashe mata kanwarta sukayi, karshe dai dakin mama rabi mai aiki ta wuce lokacin tana kan sallaya tana lazimi batasan wainar da ake toyawa ba, ganin amra ta fado dakinta kamar wadda ta susuce idonta yayi rudu rudu tsabar kuka yasa ta mikewa tace ‘’ke amra lapiya meya faru?’’ hankali atashe amra ta labarta mata komai sannan tace mama rabi sun kashe ta sun kashe min yar uwata na shiga uku. Saida mama rabi ta kwantar mata da hankali sannan tace inada extra key wanda ake barmin sbd ijewar kayan da suka lalace bari na dauko muje mu bude ta, cikin sauri mama rabi ta lalubo key din suka wuce direct dakin, suna budewa kuwa hankali atashe suka ciccibi salima wadda har yanxu bata farfado ba,jikinta duk ya kumbura hawayen fuskarta harya bushe, daki suka wuce da ita anan mama rabi ta dakko ruwa ta yayyafa mata aikuwa tana bude idonta ta fara kuka muryarta adishe ta fara sammabatu “adda wannan wace irin masifa ce maysa baku bari na mutu ba, adda kashemu mutanen nan zasuyi basa son mu innalillahi’’ Rungume ta amra tayi, hawaye sharr afuskarta, dakyarta lallashi kanta sannan daga salima da taimakon mama rabi ta wuce da ita toilet saidata gaggasa ta sannan suka fito daki, kaya ta dauko ta saka mata sannan ta kwantar da ita, kitchen ta wuce ta hado mata tea me dan kauri ta bata saidata tabbatar ya shanye sannan ta dauko pain killer da suke ajewa a locker sannan ta bata. kallon salim tayi wanda ya gama takurewa da alamun da yunwa ya kwanta yasa taji tausayi yan uwanta duk ya rufeta, Har lokacin hawaye bai daina saukowa daga idanun ta ba,saidata taimakawa salima tayi sallah sannan ta kwantar da ita, ta jawo mata bargo. Tashin salim tayi wanda duk ya takure agefe guda tayi domin suyi sallah koda suka idar shima tea din ta hado ta bashi yasha, kwanciya sukayi basu tashi ba sai wajen nine saboda rashin baccin da basu samu sunyi ba, ganin lokacin school ya kure yasa suka fasa kawai daman taso salim shi yaje school din ita kuma ta zauna ta kula da salima. Wunin ranar adaki sukayi tsabar mugunta babu wanda yabi ta kansu, tunawa da kayan wankinsu yasa amra ta tashi inda tabar salima na barci salim kuma yana home work sannan ta wuce backyard. Tana karasowa ganin kayansu akasa yasa ta fara kwashewa tana cikin kwashewa kuwa khady tazo har inda take sannan ta fara kecewa da dariya, kallonta kawai amra tayi irin kallon ina tausayawa karshen ku. Kallonta khady tayi sannan tace ‘’ai na fada maku niba tsarar yinku bace, kalli dai dan buga kaina da ni da kaina nayi ya janyo kun kusa salwantar da kanku, hahaha ina tausaya maku amra haka zakuyi ta wahala agidannan har karshenku, sannan zan kara warning dinki akan kiyima mara kunyar kanwarki magana don wallahi idan har tayi wasa zaman gidan nan zai gagareta, yanda na tsaneku haka na tsani mutuwa ta, bakuyi min komi ba amma bana qaunarku samm” tsaki taja sannan ta kara gaba, amra kuwa kallonta kawai tayi sannan ta cigaba da abinda take ta wuce dakinsu . Jikin salima kuwa ya warke har sun koma school saidai kullum saitayi kukan ciwon ciki ana haka har suka fara exam din waec Sukuma su salima har sun gama exam sun fara hutu, haka kullum zata shirya ita daya ta tafi school tana gama exam kuma ta dawo gidan abinta, yanxu kam ta tsaya sosai akan kannenta, bata bari su shiga damuwa sannan ta tsaya masu sosai. A kwana a tashi babu wuya yau saura kwana biyu su gama paper, yau da gobe Tuesday da Wednesday Kenan sai on Saturday kuma zasuyi grand competition next week kuma za ayi walimar saukar yan ss3 wato su kenan, abubuwan sunyi ma amra yawa ga karatun waec ga preparation na competition, haka dai ta dukufa da karatu. Yau Wednesday suka shiga last paper duk yan class dinsu kowa farin ciki yake za ah gama exam, bayan sun gama first paper amra ta fara jin ciwon baya kadan kadan, chan anjima kafanta ya rike jin haka ya tabbatar mata da period zatayi dama a day before ta fara alamun haka ke bayyana ajikinta, lallabawa tayi ta koma class har suka fara second paper wanda shine last one, gaba daya ta takure ahaka dai tayi managing kanta har suka gama sannan ta fito ta wuce gida, koda ta iso har zazzabi ya fara rufeta daki kawai ta wuce tayi wanka ta chanza zuwa simple riga da skirt, tana nan zaune salima ta kawo mata abinci taci sannan sukayi sallah. Free page…. Chapter 31-32 Bayan sunyi salla suka danyi hira anan ne amra ke tambayan salima ciwon cikinta kallonta salima tayi tana kakalo murmushi sbd batason yar uwarta tana saka damuwa aranta sbd ita, hakan yasa tace ‘’adda ai ya daina wallahi dama chan stress ne na school activities yayi min yawa yanxu kuwa da akayi hutu kinga na daina kwata kwata’’ jinjina kai kawai amra tayi sannan ta hau kan gadon su ta lulluba sai barci. Washe gari Thursday ta matsanancin ciwo amra ta tashi wanda ya janyo mata sumewa har sau biyu, dama yawanci haka period dinta ke azabtar da ita, idan azabar tayi yawa sumewa kawai takeyi, salima ne kawai ke kula da ita sai mama rabi mai aiki wadda ke lekowa dubata jefi jefi, haka tayi spending ranar akwance washe gari Friday tadan samu sauki wanda yasa ta fara prepation din competition dinsu na school, dukda tanajin ciwon marar nata amma haka ta daure ta fara practising, sai wajen sha biyu na dare ta gama komai ta rufe books dinta sannan ta kwanta gefen yan uwanta. Washe gari karfe bakwai na safe daidai ta gama shiryawa tsaf cikin uniform dinta wanda salima ta wanke kuma ta goge mata, saida ta dan shafa powder tayi kyau fess fess sannan ta goga lip gloss kada, tadan fesa turaren ta mai sanyin kamshi sannan sukayi sallama da salima ta wuce wajen haladu wanda ke jiranta, gaishe sa tayi bayan ya amsa aranshi yana yaba kyawawan halayyarta da kannenta ba kamar sauran yaran gidan ba. Karfe bakwai da rabi ta iso school wanda daga yan class dinsu duka sai malamai biyar da principal din school din, shiga cikin school bus dukkansu sukayi sannan suka kama hanyar makarantar NTIC, agaban parking space dake cikin compound din school din daga gefe sukayi parking inda sukaga hadaddun school buses suma suna sauke student din makarantu aciki, anatse su amra suka fara saukowa suka jeru waje daya gwanin burgewa, saida suka jira head of school dinsu hajiya abida da mijinta suka iso tukunna suka kutsa kai cikin school hall din inda ake event. Tunda suka shiga school din suke ta faman kalle kalle, wato makarantar tayi mugun haduwa sosai, babu hayaniya kwata kwata sai sautin muryoyi da mic daga cikin hall din, anatse suka fara shiga ciki inda ake welcoming dinsu sannan aka basu sits da table wanda aka saka tag din school dinsu, zama sukayi na dan lokaci suna kora ruwa da juice da aka aje akan tables, karfe tara daidai kowa ya hallara, makarantu hudu cur, ko wacce school da garzo ko gwarzuwar su anan aka fara kiran sunayen participant, da yan NTIC aka fara, nan aka kira mutun uku sannan suka hau stage dinsu wanda shima da tag din school dinsu akai sai aka kira leader international school, bayan gabatarwa aka fara da first set of two schools din, tambayoyi akayi masu na wasa ‘qwaqwalwa sosai guda uku, daga bisani aka basu two minute each suyi solving,lokaci nayi aka karbi result din su, bayan yan mintuna judges sukayi announcing winners, tashin farko aka watsar da leaders school, bayan Yan mintuna kadan aka kira next set of schools, saida aka fara kiran aero school sannan aka kira makarantar su amra wato ar-rahman, anatse suka fara fitowa aka basu nasu questions din, after two minutes kuwa aka karbi results dinsu sannan aka mikama jugdes, result din da judges suka fada ya matuqar bama mutane mamaki sbd duk cikin schools din an dauka sune zasuzo ah karshen baya wato Yan ar-rahman school sai gashi sun samu point da yawa, sauka sukayi sannan aka kira yan NTIC da kuma Yan Ar-rahman wato school dinsu amra, anan take kuwa suka tapi stage, saida suka tsaya tukunna aka fara masu questions, first attempt kuwa dukkansu suka samu same points, ganin haka yasa aka kara basu mai zafi sosai, ganin haka yan NTIC suka fara cije hakora, time yana clicking kuwa aka karba result, kallon mamamki kowa yake ma yan Ar-rahman school sbd jin cewa sune winners, amra kuwa dadi kamar zai kashe ta because tayi contributing sosai, bayan an salami yan NTIC sannan aka dawo kan yan Ar-rahman nan aka shaida masu ana buqatar gwarzuwa daya acikin school din, wato zasuyi competing against each other, nan aka shiga bawa kowacce question dinta sannan aka umarcesu dasu rubuta ajikin paper, abinda basu sani ba shine same question aka basu kuma answer question din yana da wuya sai idan mutun ya kasance mai qwazo sosai very smart sannan zai iya ansa question din, ahankali presenter ya fara karban ta farko wadda ake kira da fadila,anan ya fadi ansa data rubuta anan take kuwa judges sukace wrong ansa, next student kuwa mai suna hamida itama aka fado nata,anan take judges sukace wrong, ahankali presenter ya karasa wajen amra wadda itace last, kallon paper dinta yayi sannan ya kalleta, ahankali ya fada ansa dinta ay kuwa nan take judges din sukace correct, tafi aka fara yan school dinsu amraa me zasuyi banda ihu don murna, kowa murna yake and kowa is so proud of her, ahankali aka umarci sauran da su koma anan kuma akace amra ta tsaya, nan shugabanni suka fara congratulating dinta murna ma ya hanata dago da kai ta kallesu, daya bayan daya aka dunga zuwa ana congratulating dinta, maza suna bata hannu mata kuma suna rungumeta, jinta ajikin wata mata wadda kamshin turaren oreal ya cika duk wajen sannan kuma wani connection me sanyi ya ratsa sakaninsu yasa amra dagowa ta kalleta, tana sanye da wani tsaddaden lace wanda akalla zaikai 300k anyi mata dinkin bubu, fuskarta fara sol tasha dan cute lipstick fuskarta dauke da murmushi, ‘’congratulation beautiful you’re re such a genius, I’m impressed, infact I am so surprised because this question is the hardest question that only a certified phd holder can answer it, weldone my dear Allah ya maki albarka,’… wanni irin nutsuwa da sanyi dadi ya sanya amra kasa daina kallonta, saitaji kamar ammin ta ce ta rugumeta, ahankali ta fara Magana ‘’Thank you so much ma,’’murmushi matar tayi mata. Free page…. Chapter 33-34 Wucewa matar tayi sannan ta zauna a high chair domin tana daya daga cikin manyan guests, kiran presenter tasa akayi, bayan yazo da girmamawa ta mashi magana cikin sirri san nan ya wuce stage, anatse matar ta tashi ta futa daga hall din fuskarta dauke da murmushi, bayan futarta presenter ya fara bayani kamar haka ‘’muna farinciki zuwan kowa da makarantun da suka halarci wannan grand competition din sannan yanxu zamu fadi kyautar da makarantar da taci wannan competition zata samu hade da gwarzuwar data zo itace ta farko, each participant na school din ar-rahman yana da kyautar dubu dari biyu sannan school management din ar-rahman ta samu kyautar miliyan biyar domin bunqasa ilimi acikin makarantar daga karshe kuma mss amra ta samu kyautar scholarship a UAE (united arab emirates) sannan anyi sponsoring karatunta kona shekara nawa harta gama tare da accommodation, sannan tanada damar zabar duk makarantar da takeso ah uae, daga karshe kuma ta samu kyautar waya da check na miliyan biyu daga anonymous guest, mungode da zuwanku duka”. Tunda amra taji wannan batu suman tsaye ne kawai tayi, she can’t believe it, wai ita aka yima wannan kyauta, hawaye ne suka gangaro afuskarta, daga bisani ta fuskaci alqibla tayi sujjada tare da godiya ga Allah, saida aka bama kowa kyautar sa sannan suka wuce school, anan ta samu haladu yazo yana jiran isowarta, ganin irin farin cikin da take yasashi tambayarta, murna ma kadai ta hanata fada mashi, saida suka iso gida kuma hankalinta ya tashi tunawa da yan uwanta, daga karshe dai ta kawar da baqin cikin ta karasa cikin dakinsu, koda ta isa ciki akwance ta samu salima tana barci abinta salim kuwa yana gefenta yana wasa da yar nokia amra wadda take bari agida, ganinta yasashi tasowa har gabanta yace ‘’ sannu da dawowa adda’’ kitchen ya nufa ya kawo mata ruwa lokacin ta shiga wanka saida ta fito ta nemi abinci tukunna ta tashi salima, ‘’albishirinki yar kanwata?” zumbur salima ta zauna sannan tace adda kicemin kinci kawai nama sani’’ girgiza mata kai amra tayi, ay kuwa aguje salima ta tashi tana rawar murna farinciki duk ya lullubeta, dakatawa tayi sannan tace adda fadamin kyautar da suka baku, aykuwa nan take fuskar amra ta chanza, tagumi tayi sannan tace scholarship aka bani, ganin abun farin ciki amma kuma amra ta bata rai yasata zama kusa da ita sannan tace ‘’adda scholarship fah kika samu kai alhamdulillah but why do you look so sad?’’ shuru amra tayi idonta na kawo ruwa, kollon salima tayi tace ‘’salima scholarship amma ba’a nan ba’’ jin haka yasa salima dariya sannan tace ‘’to sai me adda,inace idan kinje zaki dawo hutu ko and besides mu na tare mana tunda ba kasar zaki bari ba’’ kallonta amra tayi sannan tace ‘’ah Dubai ne fah salima’’ …zaro ido salima tayi sannan daga bisani kuma ta daka tsallen murna sannan tace wayyo allah na dadi kasheni, adda na dubai fa kikace wayyo Allah alhamdullih’’.. mamaki ya hana amra rufe baki ganin qanwarta na farin ciki, farin cikin abunda zai raba su wanda bazata taba yarda haka ta kasance ba, kallonta amra tay sannan tace ‘’salima kina tunanin zan karba schorlaship dinnan ne?, inaaa..ay bazan karba ba, bazan iya rabuwa dake da salim ba, zandai karbi wayarda aka bani sai cash din 200k din da aka bama kowa each sannan sai check din 2m din amma gaskia bazan karba schorlaship dinba,’’ tashi tayi kawai ta fuce salima kuwa dadi kamar ya kashe ta. Washe gari Sunday amra bata cikin walwala kwata kwata salima kuwa sai tausasa ta take yi akan babu komi ta karba schorlaship din watakila shine zai zame masu alkhairi don idan ta gama karatun kamar sun tsallake baqar ukubar da suke ciki ne ayanxu, zama tayi kawai tana sauraron salima amma bata jin zata iya amincewa. Bangaren Yan gida kuwa babu wanda yasan maganar scholarship din sai daddy wanda yana kallon news da safe yaga program din da akayi na grand Competition din NTIC kuma ya ganta lokacin da ake bata grand kyaututuka daga karshe dai dariya yayi aranshi yana cewa ‘’this is the beginning’’. Free page…. Chapter 35-36 Washe gari Monday da kyar salima tasa amra ta amince domin zuwa school ta karbo kyaututtukanta dukda tace bazata karba scholarship ba. Futowa tayi haladu ya dauketa har school dinsu, ba laifi da akwai mutane a school din wanda rabi teachers ne, wucewa tayi wajen head office bayan tayi sallama, kallonta mrs abida tayi fuskarta dauke da murmushi sannan tace ‘’my beautiful student, I’m so proud of you my dear zoki zauna kinji’’… samun guri amra tayi sannan ta gaisheta sannan ta fara mata bayannin cewa bazata karba scholarship ba, tambayrta mrs abida tayi dalilinta, nan ta shaida mata cewa bazata iya tapiya tabar kanneneta ba, sanin irin rayuwar da su amra keyi ah gidan ruqonsu yasa mrs abida ta gane inda zancen amra ya nufa, nunfasawa kawai tayi sannan ta fara Magana ‘’ amra inason kisan cewa karatunki yana da matukar amfani bake kadai bama harda kannenki, kece uwarsu kece ubansu yanxu idan baki nemi ilimi ba dame zaki taimaki kannenki harsu dogara dakai, shawara zan baki kamar yanda uwa zata bama yarta, idan har kinason cire kannenki daga rayuwar da kuke ciki to ya zama dole ki tattara courage dinki ki natsu ki kwantar da hankalinki, ki karba scholarship dinnan, dama ce kike samu don wallahi idan kika bari ta kufce maki bazaki kara samun kamarta ba, shawara ce na baki, sannan if you’re worried about siblings dinki, Allah yana tare dasu koda kina nan ko baki nan idan har abu zai samesu toh duk isarki duk karfinki bazaki iya hanawa ba, sannan nima zan taimaka maki wajen kula da kannenki da harkar iliminsu kinji ko’’ girgida mata kai tayi alamun gamsuwa sannan tace to shikenan ma’’.. sundan tattauna daga bisani ta bata check dinta na 2m da cash sai latest iphone xmax dinta, godiya amra tayi sosai, daga bisani mrs abida tace ‘’kije kiyi shawara sannan ki fada ma mai riqonku duk yanda kika yanke saiki dawo koki kirani awaya sai mu fara processing komai kinji ko’’ godiya amra tayi mata sannan ta wuce ta koma gida. Wunin ranar da tunani batun scholarship dinta ta wuni daga karshe ta yanke shawarar tunkarar daddy tukunna idan ya amince fine idan ya hana babu yanda zatayi don shi ne wanda kawai zaiyi sponsoring upkeep dinta. Dare nayi wajen karfe tara bayan ta daidaici lokacin hutawarsa sannan ta wuce sama domin ganin daddy, ahankali tayi sallama yana zaune sitting room dinshi shi kadai yana cin dambun nama yana kallon news, ahankali ta kutsa kai ciki, bayan ta gaisheshi sannan tadan nunfasa ta fara Magana ‘’ daddy daman munyi end of the year competition a school dinmu kuma nice na zo gwarzuwar shekara sannan na samu scholarship da kyaututuka’’… kallonta yayi sannan yace ‘’okay’’… shuru ta danyi sannan tace ‘’daddy daman naga tunda wannan opportunity ne mai kyau yasa nace bari naji ta bakinka ‘’… kallonta yayi sannan yace ‘’are you planning on accepting the schorlaship?”girzigiza mashi kai tayi sannan yace ‘’okay to naji harda accommodation ko? To shi kuma expenses dinki kuma fah da upkeep waye zai baki ko kudin da suka baki zai Isheki shekarun da zakiyi? Shuru tayi sannan tace ‘’daddy daman ina neman taimakon wannan awajen ka’’… kecewa yayi da dariya sannan yace zan iya taimakon ki yar badaru amma bashi zan baki,saboda dawainiya da nayi daku kawo yanxu nayi na Allah yanxu kuma lokacin biyan bashi yazo’’ shuru tayi hawaye na bulbulowa afuskarta wai wannan wan mahaifinta ne mafi soyuwar babanta’’ shuru tayi daga nan kuma wata jarumta tazo mata lokaci guda ta kalleshi har cikin idonshi tace ‘’na amince duk abinda kayi mana zan biyaka koda kuwa zai zama karshe nunfashina, saidai alfarma daya inason kannena su kasance kamar kowa agidan nan”. Tana kaiwa nan ta fuce, kwata dady yayi aranshi yana Kara jin tsanar yaran. Amra kuwa Daki ta dawo inda ta samu salima nacin goruba anatse amra tayi mata bayanin amincewar ta wanda hakan ba karamin dadi yayima salima ba saidai bata gaya mata yanda sukai da daddy ba. Free page…. Chapter 37-38 The next day, Tana tashi ta kira mrs abida a yar wayarta ta shaida mata komai, mrs abida taji dadi sosai da amra ta yarda, nan mrs abida ta shaida mata cewa zasu fara processing passport dinta inda ta umarceta data zo school on Monday don ta kaita ayi mata passport, godiya tayi mata sannan sukayi sallama. Komai dai yana tafiya daidai don har anyi ma amra passport yanxu visa ake jira saidai hankalinta atashe yake jin anytime visa ya fito za’a saya mata ticket daman already an shigo new year. Yau visa amra ya fito sannan ayau ta fara processing komai na makarantar da zataje wato Middlesex university dubai inda zata karanta nursing, an shirya mata komai harda accommodation tana isa chan school kawai zataje tayi registrating sannan sai lectures. Allah sarki amra za’a shiga sabuwar rayuwa……..😭 Something is waiting for amra, this is just the beginning, Amra is approaching her destiny…………………….✍️ Yau saura kwana biyu tafiyar amraa,tana kwance agadon su babu abinda take sai tunanin tafiya, yanxu shikenan haka zata tafi tabar kannenta, wazai tsaya masu, waye zai kula mata da su, kuka ne ya kufce mata, jin sallamar ishaq yasa ta saurin goge hawayen daya zubo mata, kallonta yayi sannan ya shugo fuskarshi dauke da murmushi yace ‘’ sis nazo nayi congratulating dinki daxu nakejin salima da mama rabi suna hirar ah kitchen, yanxu sis ni baki daukeni dan uwanki bane banida darajar da za ah fada min wannan kyakkyawan labarin na tafiyar ki school, gaskia banji dadi ba sis’’, mumushin yaqe amra tayi sannan tace ‘’I’m so sorry bro, wallahi duk na shaáfa ne duk tafiyar ya fita kaina, ishaq bansan ya zanyi ba inajin tsoron barinsu salima su kadai, ishaq dan Allah ina neman alfarma awajen ka don Allah idan bana nan ka kula min da kanne na nasan kai kadai ka damu da walwalar mu’’ takai karshe hawaye na zubowa akan fuskarta, lallashinta ishaq yayi sannan yayi mata alqawarin zaiyi kokari wajen kula da kannenta, sallama yayi mata sannan ya fuce. Shugowa dakin salima tayi da sallama sannan tace adda ki tashi mu shirya mu tafi domin ki samu ki bude account din sannan mu wuce kasuwan. Kasuwa sukaje inda anan amra ta sayama kanta kayan barci sabbi dasu bra da panties daidai kudin su masu arha sannan tayi ma su salima yan kananun sayayya wanda zaiyi masu amfani koda ace batanan, duk wannan hidimar da kudinda ta samu sukayi, wucewa sukayi wajen masu abayas, anan ta saya kala biyar masu kyau daidai kudinta, sannan suka wuce bank domin bude account, daganan suka tsaya shagon wayoyi na zamani anan ta bada karamar nokia ta cika da kudi suka musanya da android mai kyau domin tanason ta barma su salima domin jin lafiyar,wunin ranar awaje sukayi shi. Bayan sun koma gida sai alokacin ta tuna da sabuwar wayarta wadda tundo tazo da ita ta aje while kudin da ta samu wanda aka bata cheque dinshi ta bama mrs abida ta aje mata ko zata buqata nan gaba ko kuma idan kannenta zasu buqata dukda an diba kusan rabi wajen yi mata visa da flight ticket. Yau thurday gobe Friday jirginsu zai daga wajen karfe uku na rana, kwata kwata bata cikin nutsuwarta lafewa tayi akan gado zazzabi yana neman lullubeta, salima kuma tana zaune tana shirya mata kayanta ah cikin akwati, saida ta hada mata komai duka yan kayayyakin ta sai yar jakar da ta saya mai chain guda biyu masu kyau da abayoyin da ta sayo, bata wani kwasa wasu kaya masu yawa ba. Suna nan zaune taji shugowar daddy saida ta tabbatar ya huta sannan ta wuce sama part dinshi, kodata shiga yana nan zaune kamar kullum yana waya, karasawa tayi saida ta bari ya gama sannan suka gaisa nan ya miqa mata wasu papers yace tayi signing, karba tayi ya fara signing bayan ta gama ta miqa masa, Karban papers din yayi yana murmushi ya bata wani envelop yace ‘’ first upkeep dinki ne wannan na rubutashi acikin contract da kikayi signing yanxu sannan duk sanda kika buqaci kudi zan baki idan har kika gama makaranta baki biyani ba acikin gadon ku Zan dauka wato gidan ubanku wanda yake Abuja a maitama’’ kallonshi amra tayi afurgice sannan tace ‘’amma daddy ba haka mukayi dakai ba, baka cemin zaka musanya yarjejeniya da gidan gadon mu ba shi kadai muka mallaka ni da qannena ,’’ baiko kalleta ba yace zaki iya tafiya kuka ne ya kufce mata kawai ta fice daga dakin. Koda ta koma daki saita fara dana sanin amincewa da batun biyan bashi da dady yace zatayi ashe tun farko manufarshi Kenan abinda yakeso, shiyasa yayi sauri ya amince da tayi mashi maganar school din, kuka kawai take yi koda salima ta shugo ta ganta saitayi tunanin kukan tafiyar da zatayi ne gobe, zama tayi gefenta tausayi yayarta ya gama lullubeta, rugume juna sukayi sai kuka, jin alamun shugowar salim yasa suka tsagaita don kar ya gane me suke ciki gudun karya shiga damuwa sbd ciwon zuciyar shi, Haka suka kwanta rungume da juna. Cikin dare kuwa amra kamar an tsikareta ta fara jn wannan ciwon bayan nata dai alamun zata fara period dinta, tashi tayi ta nema Panadol kawai tasha, cikin ikon Allah barci ya dauketa. Free page…. Chapter 39-40 Koda ta tashi da safe da ciwon ciki ta tashi kadan kadan kuma yau ta kasance ranar tafiya, anatse take yin komai don duk jikinta yayi sanyi, karfe bakwai daidai ta wuce toilet, tayi wanka sannan tazo ta zauna gefen su salima wanda bancin su kawai suke, zuba masu ido tayi sannan tace ‘’kannena banida kamar ku duk duniyar nan, zanyi kokari nayima kaina alkawari zan kula daku kuma insha Allahu zanyi ilimi na fitar daku daga qangin rayuwar nan insha Allah, salima wadda tashinta Kenan ta bude idununta ta kalli yayar ta wadda qwalla shar akan fuskarta tace ‘’adda dan Allah ya kamata ace kin daina koke koken nan saikace mutuwa zamuyi idan kika tafi, nayi maki alkwari wallahil azeem bazan taba yin abinda zaisa ki damu ba idan kika tafi, zan kula da salim zan zama uwa agaresa zan kula dashi kinji adda kidaina damuwa dan Allah”… dakyar salima ta lallashe ta sannan itama ta wuce don tayi wanka. Bayan salima ta fito,kimtsawa itama tayi sannan suka wuce kitchen, a tare sukayi breakfast da mama rabi inda tayi ma amra fada akan ta kula da kanta da mutuncin ta sannan tayi Ma amra alkwari kula dasu salima. Daki suka koma nan salima ta tashi salim ya shiga wanka ita kuma amra ta dauko sabuwar wayar ta sannan tayi exchanging number da sabon sim din data sayama su salima, ganin karfe sha daya saura yasa ta saka sabuwar abayar ta sannan ta wuce sama domin yima masu gidan sallama, koda taje part din haj kareema batama tsaya ta saurare ta ba ta koreta, fitowa tayi ta wuce part din Haj labiba, koda taje bangaren haj labiba kuwa, ba laifi tadan kulata hardasu Allah ya kiyaye,…direct kasa ta sakko abinta sannan ta koma wajen salima koda ta shiga dakin azaune ta ganta, hannunta dafe da cikinta, karasowa tayi tana tambayarta ko bata da lafiya, ganin hankalin yar uwarta zai tashi yasa salima saurin yin yaqen wahala tace ‘’laa adda dan period pain ne yama daina’’….magani amra ta bata tasha sannan itama ta shirya cikin atampa yellow doguwar riga. Wardrop dinsu amra ta bude nan taga envelop din da dady ya bata, daukar envelop din tayi sannan ta bude, kudi ne aciki dollars wanda akalla zaikai 5k dollars ajiyewa tayi aciki yar chain handbag dinta sannan ta dawo daki ta zauna, suna nan zaune ishaq yazo suka dan taba hira bayan kiran sallar zhuhr ya wuce masjid su kuma suka tada kabbarar sallah, saida suka idar sannan sukayi addua ita da kannenta, salim kuma ya fara kiciniyar fitar mata da akwatinta, lokacin it’s about 2pm batason tayi latti shiyasa ta shirya futa da wuri sbd flight din Karfe uku ne. Koda suka fito bayan sunyi sallama da mama rabi harda yan hawayenta sannan ta bata farar kasar data saya mata don kartayi kewa sannan suka karasa wajen haladu driver, shiga cikin napep din sukayi saiga ishq, shima shiga yayi domin yin rakiya. Direct Aminu kano international airport suka wuce inda anan suka hadu da mrs abida wadda zata bata passpost dinta da visa dinta da komai na school, godiya tayima mrs abida sosai saboda tayi mata qoqari sosai sannan ta juya wajen kanneneta, salim wanda idonshi ya ciko da kwalla ya kalleta yace ‘’addana yanxu tafiya zakiyi ki barni ko’’ kallonsa tayi cike da kauna da kewarsa sannan tace ‘’ my salim karkayi kukakaji ko I promise to buy you a big army jet toy and I will come back soon so that I can bring you and salima kaji ko ‘’… dariya yayi jin tace zata dawo ta tafi dashi, kallon salima tayi sannan tace ‘’salima dan allah ki kula kinji, ku dinga kirana idan kuna buqatar wani abu sannan ga ishaq nan zai kula daku kinji sannan duk wani abu dake damunku ga mrs abida ga mama rabi ga ishq na tabbatar zasu kula daku’’… rungume kannenta tayi sannan ta sakesu ta wuce da sauri cikin airport din sbd hawayen dake shirin zubo mata don idan Har ta tsaya suka fara koke koken nan toh fa tafiyar nan bazata yiwu ba ganin kusan Karfe uku ta kusa yasa suma suka wuce gida kowannan su dauke da kewar ta,… ita kuwa amra kuka sosai takeyi harta iso counter din emirates, anatse ta gama komai ta wuce da luggage dinta, abinma yazo mata da sauqi sbd sun taba tafiya lokacin iyayensu na raye lokacin sunje morocco wajen uncle din mamansu. Koda ta wuce ciki wuri ta samu ta zauna domin jiran jirginsu, ko five minutes batayi ba da zama aka kira jirginsu nan kowa ya Tashi domin yin boarding saida suka gama tukunna suka wuce harabar jirgi, anatse take tafiya sanye da abayarta wadda suka sayo black, tayi mata tsam gata dama akwai diri sai tabi shape dinta tayi irin A shape dinnan tayi mata kyau sosai sannann tayi rolling kanta da mayafin abayar sai yar chain hand bag dunta akafada har suka iso cikin jirgi, seat dinta atsakiya yake nan ta samu waje ta zauna while gefenta is empty by right sannan left dinta kuma wani bayarabe ne…..Bayan Yan mintuna kadan jirginsu ya daga zuwa abuja domin transit zasu fara yi daga abuja su wuce uae. Free page…. Chapter 40-41 ABUJA NIGERIA. Mota ce kirar range rover evoque 2020 black color, ko ina na window din is tinted, baka ganin komai daga waje,aguje ta shararo zuwa cikin airport din Nnamdi Azikiwe International airport abuja, daga gani sauri matukin motar yakeyi, koda akayi parking motor din, an dauka almost 5 minutes kafin abude bayan motar, ahankali ya fito da kafanshi ta dama sanye da sandals black color wanda suka haska farar kafarshi da yatsun dogaye, ahankali ya sauko da dayar kafar tashi sannan ya fito gaba dayanshi, Masha Allah😻wayace maqale akunnen shi, juyowa yayi yana fuskantar driver daya kawoshi, Allahu akbar …Allah yayi halitta, wato wani irin kyakyawan dogon saurayi ne😂wanda akalla bazai wuce shekaru talatin ba aduniya, dogone sosai kuma qaqqarfa, fuskarshi sai wani annuri take da glowing , ya aje sajen gashin baki wanda ya kewaye a fuskarshi baki wuluk ga bakinshi dan cute wanda yayi wani oval shape, hancinshi amike gwanin burgewa,ya rufe idanunshi da alamu ranar daya tsaya ta dan dame sa, ahankali ya bude idanunshi wanda suke wani irin sheqi da sparkling lokaci daya, yanada wani irin kwarjinin da you can’t resist him,lashes din idonshi zarr zarr dasu kamar ya saka eyelashes wanda yafi daukan idon mutane, ahankli ya fara magana cikin kakkausar muryarshi, ‘’get my baggage to the counter, I will be there in a minute..’’ ahanzarce drivern nashi ya fito ya bude booth ya dauka Hadadden Louis Vuitton baggage dinshi ya wuce cikin airport din, shi kuma handsome din ya jingina ajikin motor waya maqale akunnenshi yana sauraro…a hankali ya soma magana…wato muryarshi har wani echoing yake yi, yana da irin harsh voice dinnan ga kuma dadi sauraro, yanda yake tafiyar da lebenshi kamar robot ahankali yace ‘’Amma I’m done with aman’s issue bazan kara Magana ba yaje yayi duk iskancin dayaga dama kawai dai bazan iya zama Ina kallon abubuwan da akeyi agidan nan ba wanda kwata kwata bai dace ba,’’ yatsine fuska yayi sannan ya daure fuska tamau alamun ranshi kamar abace yake sannan ya cigaba ‘’Amma wallahi bazan kara dawowa ba, tunda haka sukeso na bar masu garin, and besides kinsan zan koma training dina so now you can have peace of mind’’ …Magana akayi daga chan’… yatsine fuska yayi alamun ya qagu ya katse call din , cire phone din yayi daga kunnen shi ya kalla screen din ganin 2mins to his flight yasashi cewa ‘’Amma zanyi missing flight bye’’ katse wayan yayi sannan ya fara tafiya cikin isa da kasaita, jikinshi sai kamshin Emilio de pérfumè yake wanda akalla kudinshi zaikai kusan dala dubu uku, riga da wando ne ajikin shi na Nike, rigar rubber ne ta dameshi dam sosai wadda ta fito da builded body dinshi, wani irin murdadden jiki ne dashi wandon jikinshi same color da rigar shima nike, ta kasa yadan dameshi wanda ya fito da damtsen kafarshi he looks soo so damn cute and attractive ,kanshi kuwa babu komai kuma baibar suma ba sosai sai dan few gashii kadan, lunshe donshi yakeyi har ya karaso airport din kamar bazai karasa ba, tunda ya shigo airport dinnan ma’aikata da mutanen da ke kai kawo suke kallonshi, hannunsa rike da briefcase brand din mont’blanc dayan hannunshi kuma laptop ne da wayansa, anatse yake tafiya kamar bazaiba, saida yazo dab da driver din sannan ya zira hannu acikin aljihunsa ya zaro duka naira note din da suke ajikinshi ya bashi, godiya ya fara masa, anatse ya daga mashi hannu alamun ya tapi sannan ya karasa counter din emirates, anatse ya fara ma budurwar dake tsaye jikin counter din Magana, ‘’ evan any update? anatse ta fara bashi ansa ‘’ you’re welcome sir and we’re very sorry sir, I just talk to our manager, the problem is we got your booking very late, I’m sorry I don’t know what to do about it,”lips dinshi ya ciza har saida ya danyi jaa sannan yace “get..me your manager now, I mean the overall manager of emirates air now!!!’’…. furgicewa evan tayi, da sauri ta jawo landline sannan ta kira akayi mata connecting to office din babban manager emirates air ganin surutan da suke zai bata masa lokaci kuma baya son atmosphere din wajen ya sashi mikewa yace ‘’tell him to meet me at the first class lounge and the flight should be delayed now!! Sanin ko shi waye yasa ta kira direct aka tsayar da jirgin da zai daga zuwa dubai… saida ya idar da sallar asr ah masjid din lounge din sannan ya zauna yana dan latsa waya…… oh araina nace kudi yana aiki ko shi wannan din waye kuma dan uban waye da har yana da ikon tsaida jirgin da zai daga zuwa dubai…. Fatan dai ba jirgin su amra bane😂😂😂 hahaha muje zuwaaaa….. Anatse manager keyi mashi bayani ‘’sir we know you’re very important to uae government and it’s our loss to loose such important customer, so please sir understand that it’s not our fault, we received your call 10 minutes to takng off the flight but we promise when the flight is transiting to Saudi we’ll get things sorted we’re very sorry sir’’’ … kallon manager yayi kawai kanshi har wani sara mashi yake bayason amashi delay ko abata mashi plans dinshi, anatse ya miqe ya fara tafiya ko kallon manager baiyi ba saida yazo daida harabar filin jirgin sannan wata motor benz GLA-Class black color har gabanshi ta tsaya bude marfin motor yayi ya shiga, taja har gaban jirgin emirates babba wanda ya kamata ya tashi tun 3pm amma sai gashi anyi delaying dinshi saboda wannan masha hurin mutumin.. anatse ya fito yana taka stairs din benen duk inda ya gitta kamshi ke bazuwa, saida yazo dab da kofar shiga yadan tsaya yana motsa baki da alamu addua yakeyi sannan yasa kai, anatse wani balaraben assistant pilot yazo har inda ya tsaya, anatse ya yi welcoming nashi sannan yace ‘’sir let me assist you to your sit,’’ binshi yayi wanda tun shugowanshi economie din gaba daya yaji wani iri, abinda bai saba ba yau zaiyi wato shiga cikin mutane gashi shiba ma’abocin shiga jama’a ba, bin pilot din kawai yake inda duk ya gitta sai crews sun gaishesa da girmamawa sanin ko waye shi, mutane kuwa suna kallon izza da isa.. ahankali pilot din ya tsaya daidai sit din tsakiyan jirgin by the right empty seat din wajen pilot din ya nuna mashi sannan yace ‘’this will be your seat sir remporarily befr the transit thanks for your understanding, wucewa pilot din yazoyi kenan ‘AMAR’ ya kalleshi yana lumshe idanu kamar mai jin barci yace ‘’no need for any special treatment’’ sannan ya zauna… kwata kwata seat din is not comfortable for him kodan baitaba zama ah economie bane oho, gashi kafadanshi yayima wajen kadan saboda yanada wani irin fadi, gefenshi kuwa yaji mutun amma ko kallon wurin baiyi ba saima qoqarin mikar kafafunshi da yake yi ahankali kamar kwai….. mintuna kadan akayi announcing takeoff,,, amra wanda duk surutun da pilot dinnan wanda turancinshi da wanda yake mayar mashi da magana ba ganewa take ba sbd wani irin melodious accents suke bugawa, itadai ta kifa kanta a tsakanin gwiwoyinta sbd tun iyayensu nada rai idan zasuyi tafi itake tsoron takeoff ba kamar salima ba, ahankali ta runtse ido tana jin wani sihirtaccen kamshin dake shiga cikin hancin ta wanda daga gefenta kamshin yake futowa gashi tanajin ciwon mararta kadan kadan kamarma abin zaizo mata gadan gadan, runtse ido kawai takeyi tana addua har suka daga sararin samaniya………… Hajiya amra yau za ayi kwanan 🇦🇪😂………. Free page…. Chapter 42-43 saida ta dauka kusan 1hour before ta fara dawo wa daidai, amma har yanxu tanajin ciwon marar nan, amar kuwa wanda ya lumshe ido babu abinda yake tunawa sai fadan da sukayi da dan uwansa, har yana ikirarin sai ya zama karshensa,runtse ido yayi yana jin zafin irin qiyayyar da aman yake mashi, wani irin huci mai zafi ya furzar, zuciyarci babu abinda take sai tafarfasa, yana cikin tunanin nan ya fara jin shesheqar kuka daga gefenshi, mamaki ma ya gama hanashi tantace mace ke kukan ko namiji, ya dauka almost 10 minutes sannan ya fara jin kukan nata yana kara gaba, wani irin bal balin zafi ya dunga ji aranshi babu abinda kukan nan ke tuna mashi sai Amma, baya qaunar kukan mace ko yayane baya so ko kadan, ahankali ya bude idanunshi wanda sukayi jaa sosai bacin rai karara ya bayyana afuskarshi, kallon gefenshi yayi adurkushe yaga mutun, tun daga tsakiyar kanta wanda ta durkushe har gwiwarta, kallo daya yayi mata ya dauke kanshi, ganin kukan bamai karewa bane kuma babu alamun zatayi shiru yasashi saka airpod ya toshe kunnen shi ya kunna karatun qur’an , anatse yake sauraro har ya fara bin karatun, yana lumshe idonshi…. Jin melodious muryar dazu ya sanya ta tsagaita kukan anan take zuciyarta ta fara sassauta mata daman ciwon ciki ne ke nuqurqusar ta ga tunanin su salima duk shi yasata kukan nan, anatse take sauraron yanda yake karatu har yanxu bata dago baa haka har barci ya dauke ta a wahalce….. shima barcin ne ya dauke shi….sun dauki almost 2 hours suna bacci chan yaji dan nauyi akafadar shi, ahankali ya fara bude idanunshi da suka rine tsabar jin baccin bai ishesa ba, jin hannunshi yayi tsami yasa ya fara yatsine fuska,ahankali ya bude idonshi tarr akan ta, kwance take akan kafadar shi mayafin jikinta ya rufe mata fuskarta lokaci guda ranshi ya baci amai ya fara neman kakaro mashi, hankadeta yayi wanda yasa ta buge da gefen hannun kujerar, ahankali cikin barci tace ouchhh wayyo oum, tashi yayi a zafafe ya wuce bathroom, saida ya wanke fuskarshi sannan yadan samu nutsuwa, babu abinda yake ayyanawa aranchi face tunanin wacce mara hankali ce wannan zata kwanto jikinshi, babu abinda ya tsana irin mata mara aji, kwata kwata bai kawo cewa ba da saninta tayi hakan ba, amra kuwa baiwar allah, dalilin farkawarta ya dawo mata da matsanancin ciwon mara tun tana daurewa har kukanta ya fara fitowa sosai, jin haka yasa crews sukayo kanta, tambayarta suka farayi amma kwata kwata ta kasa Magana saidai nuni da take masu da cikinta, ganin nunfashinta na neman daukewa yasa suka firgice, wata crew ce ta wuce wajen announcement ta fara announcing emergency idan akwai doctor yaxo yayi taimakon gaggawa, allah ya taimaka kuwa an samu wani shahararren likita, dr Benjamin, har gaban amra ya karaso koda ya tabata yaji taba motsi yace akawo mashi ruwa domin ta suma, amar kuwa yana toilet saida yakai almost 10mins kafin ya fito ko kallon inda yarinyar take baiyi ba yadaiga mutane cirko cirko agabanta, kawar dakai yayi ya zauna yana lunshe ido,…saida aka dauko first aid akayi mata allurer bacci tukunna ta samu dan sauqi, oga amar kuwa tunda ya lumshe ido bai ko bude ba, koda akazo raba abinci kamar yanda ya umarta bayason special treatment babu wanda ya kawo masa, da akazo raba na yan economie kuwa ko kallon crew dinda ke tambaya mai za ah bashi baiyi ba…. 1hr later jirgin ya tsaya transit, bayan waenda zasu sauka suka sauka, saida aka gyara mashi inda ya buqata tun farko sannan aka sanar dashi, mac laptop dinshi kawai ya dauka sai wayar shi sannan ya bada umurnin adauko mashi baggage dinshi da brief case dinshi, sannan ya kara gaba ko kallon gefenshi baiyi ba daman duk atakure yake, first class ya wuce inda wajen yake nan kamar daki cikin nutsuwa yake komai nashi, saida ya rufe bangarenshi for privacy sannan ya zauna yana yan latse latse cikin laptop dinshi, tunda ya kafa kai yana danne danne har akayi landing, daman sai yan first class sun sauka tukunna Sai yan business sai yan eceonomie, anatse ya fita cikin isa, har gaban wata lexus bayan ya shiga aka fita dashi daga harabar jirgin. Amra kuwa ana chan ana shakar bacci saida kowa ya sauka ita kadai ta rage yasa wata crew ta tashe ta, ahankali ta bude idanunta, ganin anyi landing yasa ta mike, mamaki ne ya cika ta jin garau tajita babu ciwon cikin saidai dan blood flow data fara ji chan kasan ta, anatse ta fito har cikin airport din, owww wow, saida ta shaki iskar garin taji wani irin sanyi a zuciyarta, addua tayi yanda ta taka kasar garin Allah yasa ta tako da alkairi, anatse take tafiya har ta fito exit lokacin har safiya tayi wajen karfe bakwai da rabi na safe, garin is so peaceful, Kiran airport taxi tayi sannan ta fada mashi inda zai kai ta wato Elvira apartment deira, anan ya shaida bata free ride ne sbd yau anniversary din sarkin garin na cika shekara arba’in da zama a kujerar sarki sbd haka yau komai free ne indai har na government ne. Free page…. Chapter 44-45 Tafiya sukayi mai dan tsayi saboda akwai nisa daga airport, suna isowa tayi mashi godiya sannan ta wuce cikin reception, koda ta isa nan ta gabatar da duk wani document da shaidar cewa tayi renting apartment din, nan take aka bata key din dakin ta sanan ma’aikata suka taimaka mata da kaya har saman seventh floor, ahankali take takawa har gaban dakinta nan ta sallami worker din sannan tayi setting pin din kofar ta sannan ta shiga, apartment ne na mutun daya mai shegen kyau kana shugowa dan guest toilet zaka samu idan ka gangara sitting room ne mai dauke da L shape chair sai dan center table wanda aka daura remote akai sannan sai yar smart tv babba mai kyau gefen sitting room din kuwa daga chan sako kitchen ne wanda yake dauke da washing machine, dish washer sai gas cooker da oven microwave, gefe dan dusbin bucket ne sai fridge-freezer saidan view balcony agefe, idan ka fito sitting room kuwa by your left kofar da zai sadaka da daki ne, dakine babba daidai mutun daya da gado sai yar wall wardrobe mai 4doors agefen daga chan sako kuma bathroom ne mai dauke da bath aciki da sink sai wani tafkeken mirror kai komai abin burgewa. Saida ta zaga ko’ina acikin apartment din sannan ta wuce daki da aje baggage dinta da handbag sai ah lokacin ta tuna situation din da take ciki atake ta fara cire kayan jikinta ta wuce bathroom, wanka tayi sannan ta bude akwatinta ta dauko spair pad ta saka ko riga bata saka ba da dan towel din data gani a-toilet din ta kwanta sai bacci. Amar….. Tunda ya shiga cikin hadaddiyar lexus din yayi relaxing bayanshi, wani irin bacci ke fusgarshi amma ya hana kanshi, babu abinda yake buqata sai shower, kallonshi driver din yayi ta jikin mirror sannan yace ‘’sir are we going to your penthouse or your mini apartment’’??,….. shuru ya danyi chan kuma yace ‘’take me to palm Jumeirah my penthouse,’’…..anatse driver din ke driving tafiya half an hour sukayi har ya iso ahankali ya tsaya bakin gate, nan take gate din ya fara budewa da kanshi don yayi recognising plate number din motor din wanda shi kadai yake da plate number din wato (UAEAF) R1 united arab emirate armed forces rank one!!!!!!!!! Ahankali driver ya kutsa hancin motor har gaban compound din wani tapkeken building wanda akalla zaikai hawa biyar, tafiyar daga gate zuwa main building dinma kanshi sai an kwashi yan mintuna, ahankali ya bude kofar ya zuro kafafunshi,, ouu GEN AMAR YUNUS TAURA Kenan, saurayi mai jini ajika😂, wannan ganinsa sai kayi sa’a, man of his words, the only young senior officer of united arab emirate army rank one!!!! Anatse ya doso kofar main entrance door saida kofar tayi scanning dinshi tass for safety sannan tayi authorising dinshi ahankali ya saka thumps dinshi jikin kofan sannan kofan ta fara announcing welcome.. ahankali yasa kafa ya shiga, ko ina tsaftsaf yake ahankali ya fara kutsa kai ciki, first sitting room, ya Allah wani ririn tapkeken sitting room ne wanda ya dauki 3 set of different chairs kowani saqo, jikin bangon parlorn is transparent duk glass ne, ahankali ya fara magana alexa open the curtains… ahankali labulayen suka fara budewa wanda color dinsu wani irin beautiful black and white da alamu yana qaunar bakaken abubuwa, cos everywhere is black and white harda set of kujerun parlorn, domin set daya ne aciki wanda shikuma greenish color ne mai kyau sosai., ko ina yasha kayan alatu daga tsakiyar bango kuwa wata irin tapkekiyar tv ce, ahankali ya kuma furta, ‘’alexa on the aircon ‘’ alexa kuwa tayi karap ‘’air conditioner is on,’’.. direct lift ya wuce shima transparent ya danna last floor 5th kenann ahankali lift din ya fara sama, yana ciki yana kallon ko wani part na floor din gidan har yazo last floor, kai tsaye ya zura kafarshi ya futa ,,, waii zabgi masha allah, wato parlour kasa shirmene, wani parlor ne asaman,bashida wani shegen girma amma yana dauke da wasu English wooden chairs wanda sukasha white leather cotton ajiki sunyi masifar tsaruwa awajen, sai wurin ya bada wani aesthetic view sannan shima ko ina glass ne around the wall amaimakon wall.. ahankali ya taka ya wuce ya isa daidai wata kofa, baima taba kofar ba tayi sensing tsayuwarsa ta bude, ahankali yasa kai, yana matse fuska alamun gajiya.. wato anan bedroom din akayi ruwan kudi, wani irin tapkeken gado ne king size bed yana dauke da wasu hadadun bedside lamb sannan daga gefe ga wata shegiyar resting chairs da jerin pillow da yawa sai dan side stool shima mai shape din oval, asamanshi an daura wasu hadaddun flowers, direct gadonshi ya wuce anan ya aje briefcase da wayoyinshi a gefen bedside sannan ya wuce wani conner row agefe, wani irin glass door ne awajen suna facing juna, bude daya yayi ya shiga wani daki ne babba mai dauke da wardrobes wajen aje kaya iri iri harda wajen briefcase, uniforms ne, laptop, gym wear, glasses, links takalma, kaii babu abinda bai aje ba, gefen daya wani tabkeken dresser ne wanda yake shake da kayan kamshi kamar mace dama shi ma'abocin kamshi ne, sauke komai yayi ya aje sannan ya fara kokari cire kayansa, fitowa yayi yayi sliding door din gefe, nan ma dai ba a magana, bathroom ne wanda yake wurin wanka har biyu, akwai Jacuzzi bath sannan daga gefenshi other end kuma pressure shower bath sai wajen wc da sink da wani katon mirror wanda qasanshi kamar table ne yana shake da kayan wanka, tube kayansa yayi komai sannan ya aje ah laudry, he’s so clean bashi da qazanta ko kadan, ahankali ya taka gaban Jacuzzi bath ya tara ruwa da pressure sosai within 2 minute ya cika bath din, wurin mirror ya karasa ya kwaso bubble bath me kamshin caramel, sai shower gel mai kamshi strawberry, ahankali ya dunga zuzzubawa har saida ruwan ya dawo pink tukunna ya aje babu abin da ke tashi sai mixture of caramel and strawberry, sauran kayan jikinshi ya karasa cirewa, daman wata inner vest ce wadda ta dameshi dam kamar zai tsagata nan take muscles din suka bayyana cikinshi so flat ga wani six packs dauu har wani irin jijiya yake fitowa daga jikinshi zirr,… ciki kawai ya shiga ya kwanta yana lumshe ido saida ya dauka almost an hour kafin ya fito, daki direct ya wuce bayan ya fara tsane sajen shi da wuyanshi da dan tiny black towel dinshi dayan kuma yana nan akasan waist dinshi, duk, aje towel din yayi sannan ya kwanta after ya kunna ac to the highest level, bacci sosai ya daukeshi mai nauyi ahankali yake sauke nunfashi. Amra kuwa wani irin masifaffiyar yunwa ce ta tashe ta afurgice ta mike dama bata jurar yunwa ita da salim, toilet ta wuce ta chanza pad sannan ta bude akwatinta ta dauko wata abayar ta saka sannan tayi rolling kanta ta zari wayarta da handbag dinta ta fice. bayan ta kulle kofarta, direct kasa ta sauka inda ta samu wani worker ta tambayeshi eatery maki kusa nan yayi mata kwatancen wani close by eatery, anatse take tafiya harta isa wajen kwatancen don kuwa babu nisa tana zuwa tayi ordern rice and chicken portion biyu sai juice da ruwa shima guda hudu, tinawa da batayi chanjin kudi ba yasata tambayansu ko suna karbar dollar, Allah ko ya taimake ta suka suna karba, saida ta biya sannan ta dawo gida. Zama tayi ta fara kwasar girki saida tajita dam tukunna ta kara komawa ta kwanta, ba ita ta tashi ba sai after isha’I toilet ta koma tayi wanka ta sake maida rigarta sannan ta fito domin zuwa chanja kudinta zuwa nasu wato dirham, sannan kuma zataje tayi registering new sim…. Ta dade sosai don sai wajen eleven ta kammala ta dawo gida, nan ta fara kiciniyar gwada kiransu salima saidai shap ta manta bata saya credit ba, hakanan ta hakura akan zuwa gobe idan ta saka kati saita kirasu. Amar kuwa shima bai tashi ba sai gab da magrib, sallah kawai yayi sannan ya dannan waya domin kiran me assisting nashi da dawainiyar gidan wato chef Pablo, Pablo shikeyin komai daga kan gyaran gida zuwa abinci, he’s a top one certified chef, saida ya bashi umarni sannan ya kawo mashi har sitting room dinshi na sama, zama yayi yaci yayi nak dukda bamai son cin abinci bane, wani wankan ya sake sanan ya sauka 3rd floor nan ne activity room wajen gyming dinshi, saida yayi few activities na motsa jiki sannan ya koma bedroom ya sake wani wanka sannan ya saka pj’s dinshi silky black riga da wando, tv kawai ya kunna ya fara kallon news ahaka har barci mai dadi ya kwashe sa,… mu kwana lpy sir Amar. Toh ga oga amar fah😂 senior army officer…. lallai akwai show, don naga mutunne maiwuyar sha’ani sannan bashida yarda, ga uwa uba tsafta, amma kuma nikam meysa bayason anything related to mata ne? don naga abinda yayi ma amra baiyi min ba gaskia………..ku biyoni don jin ya zata kasance a UAE, sannan suwaye ke bukatar katin kasa….. love you all muah…..!!!!!! Free page…. Chapter46-47 Yau Sunday antashi garin da ‘dan banzan zafi, amra kam baccinta ta dunga yi sbd gajiya, already daman tayi planning Sai Monday zata fara zuwa school domin ta karasa duk wani registration dinta, cikin sauri ta shirya cikin wata doguwar rigar material tayi mata kyau, daga wajen cikinta ta daure da igiyar sai kayan ya fidda shape dinta ya maidata kamar doll baby, wato amra irin matanda ake kira da hour glass babe ce, donma rashin jin dadi da hutu duk ya danne duk wani sirrin kyan ta, ahankali ta kwashi purse dinta da wayanta sannan ta fito bayan ta kulle kofan ta da pin, ahankali ta sauka daga lft din apartment dinsu sannan ta duba wayanta ko rider dinta ya iso, ba’a fi 2mins ba saigashi ya iso, kutsa kai tayi cikin taxi din,.. within some minute sai gasu sun iso mall dama already acikin app din da tayi requesting ride din ta rubuta inda zai sauketa,…anatse ta bashi kudinsa 30 dirhams sannan ta wuce cikin mall din, ahankali take tafiya tana kallon yanda mutane ke shige da fuce, gudun kartayi kauyenci yasa ta fara bin masu wucewa ciki, saidata zagaye first floor sannan ta hau second floor, ahanakli take fitar da wani sirhintattcen murmushin jin dadi da farin ciki, wajen ya matukar burgeta gashi babu mutane sosai kodan yau Sunday, saidata zagaye ko ina sannan ta fara siyan abubuwan da zata buqata, wajen kayan man shafa ta tsaya dukda batasan wasu ba, da daimakon attendant din wajen tayi mata recommending na skin dinta, ahankali ta dunga zagawa, saida tayi siyayya daidai karfin ta sannan ta shiga wani grocery shop acikin mall din, nan ma few abubuwan buqata ta saya irinsu fresh milk, hydrated water, apples, banana, da vegetables, saidatayi leda wajen uku manya sannan ta fara jin kugin yunwa dama bataci komai ba ta fito, wani dan karamin restaurant ta gani acikin mall din, ahankali ta taka har cikin restaurant din sannan ta zauna ta duba menu sannan tayi order ganin kudin abincin nasu is reasonable, saidata zauna for almost ten minutes sannan aka kawo mata ordern ta fara ci…. Amar’s resident. Amar ne zaune ah sitting room dinshi da alamu yana shirin fita ne, wayansa maqale akunnen sa yana magana cikin harshen turanci, sautin muryarshi ahankali yake fita tare da lumshe ido, sanye yake da white t shirt wadda tadan kamashi sosai qirjinshi ya cuko sosai cikin rigar tasa tayi mashi wani irin bala’in kyau sai wandon rigar shima fari yayi tucking din rigar acikin wando, kafarshi na sanye da wani black sandals wanda ya fito da siraren faratunan shi, wato Amar wani irin gaint cool guy yet arrogant guy ne mai ji da kanshi ga dukiya. Tunda ya dawo daga Nigeria yake jin shi babu dadi kwata kwata gashi Monday zasu fara private training na new freshers armys, gaba daya babu wanda yasan da dawowar shi harda office dinsu achan headquater gaba daya, abokinshi hammam ne kawai ya sani wanda suka hadu tun farkon zuwan amar dubai tare suka kammala karatunsu ah lugard university lokacin suna samartakar su, hammam da ne ga babban mashahurin dan kasuwa anan kasar dubai kuma iyayenshi haifaffun yan kasar ne wanda ya zamana shima haifaffan dan kasar ne, shekarunsu kusan daya da amar, duk yanda kaga tsarina amar da kudi da isa duk hammam shima yanaji dasu kuma kusan halinsu daya saidai hammam yafishi sauqi sosai, he’s easy going person not like amar wanda yake opposite. Dariya amar yayi wanda ya karama fuskarshi kyau kumatunshi yadan loba dan dimple dinshi kwara daya ya fito, ‘’dude kaifa dan iska ne, daga dawowata zaka cikani da zancen mata, kai babanka fa ance malami ne amma abubuwan da kakeyi wallahi wani idan yaji sai yayi mamaki’’ Magana akayi daga chan bangaren wayan, mikewa amar ya farayi har lokacin wayan na kunnenshi, katse wanda yake waya dashi yayi sannan yace ‘’let me get back to you’’ sannan ya datse call din… dialing wasu numbers yayi sannan ya kara wayan akunne yace ‘’get the cars ready, will be out in a minutes’’ kashe call din yayi sannan ya dauka yar karamar briefcase dinshi black leather sannan ya kama hanya fita daga parlour din, ahankali ya sauka har ya fito main compound din penthouse dinshi, motoci guda biyu ne ajere, daya escort car ce wanda mutun biyu ne kawai aciki wasu black americans karfafa sai wata army green G-wag wanda tasha tint abayan plate din motor an rubuta (uaeaf) -1 kamar sauran motocin dake pake ah compound din anyi masu lillibi, ahankali daya daga ciki escort din da yake cikin g-wag din wani farin balarabe ya fito sannan ya sara mashi,hannu kawai amar ya daga mashi sannan balaraben ya bude mashi kofar seat din baya, anatse amar ya shiga ya zauna suka ja moton. Koda ya zauna lumshe idonshi kawai yayi sbd tsayuwa daya danyi acikin ranan yasa yadan fara jin head ache kadan kadan, kida nadan tashi na slow music babu hayani ga kuma sanyi aircon ga kamshi turarenshi na réo pefume mai sanyin kamshi, ahankali ya soma bude idonshi wanda suka danyi jaa, eyeball din looking so sexy kamar wani wanda ya shawu, Magana ya fara ‘’M-5 whats the situation of the mall today? Kasan banason hayaniya sosai ko’’ ahankali wanda aka kira da M-5 yace, ‘’’there will be no issues sir, today’s not a day.’’……maida idonshi kawai yayi ya rufe, yanajin dama ya koma gida amma kuma yanason zuwa mall din sbd akwai kayayyakin da yakeso sbd private training din da zasu fara on Monday,.. shi mutunne mai son yima kanshi hidima da kanshi bai yarda da sako ba gwamma yayi abu da kanshi,…. Ahankali motor dinsu ya tsaya a acikin mall parking slot, saida ya dauka almost 10minutes kafin ya bude idonshi, gyaran murya yyi wanda yasa M5 bude mashi kofar shi da hanzari, face mask ya Makala a fuskan shi sannan ya fara tafiya bayan ya dakatar da escort dinshi, anatse yake tafi harya shiga cikin dubai mall din sannan ya fara waige waige don neman hammam dama da sukayi waya sunyi dashi cewa zasu hadu anan inda yake ce mashi zai kawo sabuwar babe dinshi shopping, saida ya kirashi sannan ya fadi mashi inda zasu hadu acikin wasu Aclass private restaurant acikin mall din. … inda hammam yake a last floor ne hakan ya sashi tsayawa nike shop yayi yan sayyayn shi anan ground floor, daman yana buqatan new set of shorts da activities clothings, yana nan zaune acikin shop din attendant mace tazo, ganin special customer dinsu yasa ta juya ta kira namiji acikin attendant don yayi attending dinshi… yana zaune kuwa suka dinga fito da latest edition din abubuwan da yake buqata har wanda baizo da niyar sayaba saida ya dauka musamman kaya marasa nauyi wanda shi ne favorite dinshi all the time,tashin farko ya kashe millions of dollars anan wajen sannan ya karasa hermes ya tsaya ya karo perfumes dinshi sannan ya kira m-5 akan ya kwasa yasasu acikin motor… anatse ya fito lokacin ya maida mask dinshi sannan ya saka bakin glass wanda ya karama fuskarnan Tashi kwarjini, anatse yake tafiya gwanin burgewa kamar baya son taka kasa, ahankali ya shiga corner din da zai sadashi da lift domin hawa sama,… bum yaji abu ya bugi kirjinshi nan take wayan hannunshi ta fadi kasa allah yaso bata fashe ba, rufe idonshi yayi aranshi yana ayyana wani irin blind stupid fool ne ya bugeshi, gashi daman bashida hakuri,,, saida ta dago kanta daya bugu da abinda ta kasa tantance rock ne ko bango yasa ta dafe goshin ta tace ouchhh sannan ta fara murza wajen kwallan azaba na shirin zubo mata… nan take yaji kamar ya taba jin muryar da yaji tace ouch but tabbas koma wanene tunda har ya iya jin kamar ya gane to tabbas basu hadu ta dadi ba hakan yasa azafafen ya bude idonshi yana cije lips dinshi sannan ya fara magana ‘’who d hell do you think you are ? are you dumb? Are you blind?’’… gaban amra ne yayi wani mummunan faduwa kanta a sauke, ashe jikin mutun ne ya bugi goshin ta nan take kafarta ta fara rawar dari, ta kasa cewa komai sai hawaye, ganin yanda tayi banza dashi yasa ya harzuqa kamar zai bugeta anan take yaji muryar abokinshi asanyaye yace ‘’amarrrr!! Dudue’’ da sauri ya dago ya kalleshi, karasowa hammam yayi sannan ya dan dafa amar ya matso kusa da kunnenshi sannan yace “we’re in public don’t tell me what you have never done in your entire life shi kake kokarin yi, calm down mace ne fa wannan’’’tamke fuska amar yayi ko wayan shi daya fadi bai kalla ba ya taka har bakin lift ya tsaya , amra kuwa ido ya raina fata, allah ya ceceta daga hannun wannan rock din, anatse hammam ya tsugunna yakwashi ledodin ta da wayan amar sannan yace mata ‘’so sorry for his behaviour’’… kan amra dai akasa ta kasa dagowa sbd tsoro daga zuwa gari ko sati batayi ba ta hadu da bala’I shima ko bai wani damu ba ya wuce wajen abokinshi, saida suka shiga lift din hammam ya kalleshi yace ‘’ haba dude, ka dunga kokarin danne saurin fushin nan naka,’’ ko kallonshi amar baiyi ba ahaka har sukazo last floor, ganin yanda amar yyi banza dashi ya nuna masa cewa aqule yake kuma miskilancin ya matso… har seat din da hammam yayi masu reserving suka zauna inda hammam ya bar babe dinshi balarbiya mai shegen kyau tasa abaya sai gashinta dake lilo don batasa mayafin abayarba amma tayi matukar kyau, sosai…kallonsu Haifa tayi tana murmushi cikin harshen larabci tace ma hammam wannan ne “aminin namu” girgiza kai kawai yayi sanan ta kalli amar tace ‘’Assalam alayk khayf haluk afdil sadik?’’(how are you our friend)…kawar da kai kawai amar yayi sannan yace “hamdullah” Tundaga wannan bai kara cewa komai ba har aka kawo masu ordern da hammam yayi wanda amar ko tabawa baiyi ba sai dan cocktail da aka aje yadanyi sipping sannan suka tashi suka fita, awajen parking space sukayi parting ways inda kowa ya hau arniyan motor shi… direct gida amar ya wuce while hammam ya sauke Haifa a gidansu sannan ya taho gidan amar don yau basu samu damar yin Magana sosai ba. Free page…. Chapter 48-50 Bangaren amra kuwa harta fito hankalinta atashe yake tama manta da requesting ride saidatazo waje sannan ta samu taxi din malls din, anan ta fada mashi inda zai kaita…. Bayan ta isa gida wanka kawai tayi don har yanxu tana period sannan ta chanza zuwa kayan bacci lokacin wajen karfe tara, anatse ta dunga sorting out kayayyakin da ta sayo, na fridge ta aje sannan tayi sorting kowanne wajen ma’ajiyarsa… standing broom, mop dasu bucket, kitchen ta nufa ta aje yar tukunya data sayo da frying pan dasu cups, plate, saida tayi sorting komai tukunna ta dawo parlor ta zauna,wayan ta ta jawo sannan ta fara kiran su salima ah Nigeria… sun dade suna waya sosai inda salima ta shaida mata yanxu suna dan sakewa sosai wanda har mamaki amra tayi wai harda daddy ah masu sake masu, sannan last weekend ma dasu aka je shakatawa…hmm kawai amra tace aranta tana tunanin duk wannan dalilin da yasa dady yake abubuwan… sallama kawai sukayi taso su gaisa da salim amma yana bacci. Kallo kawai ta kunna ah tv inda take ganin al’adun kasar daban daban gwanin burgewa, anan barci ya kwasheta… note!! Pls ban iya larabci ba amma zanyi kokari Insha Allah………… Washe gari ta kasance Monday, da wuri ta tashi ta shirya cikin wata abaya mai kyau, wadda tadan haskata sosai sai tayi kyau abinta, dan flat shoe dinta ta saka sannan ta kwashi duk wani document dinta da za ta buqata idan taje, tana sauka kasa ride dinta ya iso, cikin mintuna da bai wuce 20minutes ba suka iso, tunda ga bakin gate hankalinta ya tashi, wato wasu zabga zabgan motoci ne suke shiga cikin school din, tunda suka shiga ciki kuwa nunfashinta ya dauke, babu abinda take aranta sai addua,..wato makaranta ce babba mai dogayen buildings aciki harabar makarantar,ga blocks daban daban ko ina sheqin glass yake tsabar tsafta,ga bishiyoyi duk wani lungu da sako, abin saidai Masha Allah … parking drivern yayi sannan ta fito, parking space dinma abin kallo ne gwanin birgewa zabga zabgan motoci neatly anyi parking dinsu harda symbol din student a parking-space… daburcewa amra tayi sbd ta kasa gane inane ma hanyar reception, ahankali take tafiya harta tsaya wani bulding, ganin fitowa kawai akeyi ta ciki yasa ta kasa ganewa ko ta gaba ne nan kota baya haka yasa kawai ta tsaya abakin hanyar, mutane kuwa baqaqe da farare babu wanda yabi ta kanta, wani security ta gani da uniform hakan yasa ta matsa wajen shi ta tamabaye shi inda reception yake, nuna mata gabanta yayi yace ta shiga ciki, hakanan a tsorace ta kutsa kai cikin katon bulding din, kallon wurin tayi aranta tana cewa ‘’oh ni amrah ba yar uban kowa ba nice a makarantar yayan attajirai, a natse ta tako gaban kanta wajen wata baturiya wadda tasha suit ta yalce gashinta, karasawa tayi har wajen ta sannan ta fara yi mata bayani, aikuwa baturiyar tana duba system taga sunanta nan take ta turata wani office, tafiya tadanyi mai dan tsayi kafin ta karasa office din, mutun biyu ne aciki duk maza, nanma saida tayi masu bayani sannan suka umarceta data zauna, tana nan zaune sukayi mata komai, suka bude mata portal, suka mata school identification card sannan sukayi mata registration sannan aka aikata wani office din again domin karbar school package, nanma dataje suman tsaye tayi, komai is organize, anan suka bata wani wrapped package wanda batasan mene bama, daganan suka hadata da wata mata domin yi mata school tour idan tana so, ganin sauki yazo mata har gida yasa tace zatayi nan kuwa suka fara zagawa ko’ina harda department dinsu na yan medicine, saida ta jigata tukunna suka gama,babu inda basu jeba, department daban daban, café, wajen activities, halls, kai ko’ina, gwanin burgewa. An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels