Showing 1 words to 3000 words out of 55053 words

Chapter 1 - YARINYA MAI TABARGAZA complete TXT document FREE

Start ads

28 Aug 2025

36

Middle Ads


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

??ࡱ?>?? 
??????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????g ???bjbjڪڪ *???ob??ob]4???????**?????????????????c4zzzzzUUU#_%_%_%_%_%_%_$e??g@I_A?UUUUUI_??zz??c?^?^?^U?.?z?z#_?^U#_?^?^?^z????`Zb????????F??^_?c0?c?^?g?^"?g?^?g??^ UU?^UUUUUI_I_?^UUU?cUUUU?????????????????????????????????????????????????????????????????????gUUUUUUUUU*B l: [14/07, 7:37 am] Mom Islam Ce=؃?: *YARINYA MAI TA?AR GAZA*

An dauko wannan littafi daga shafin www.dlhausanovels.com.ng ku ziyarci shafin na www.dlhausanovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya

Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,

Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490

A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,

Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu

Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC

Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from www.dlhausanovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services

Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us

Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it

Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
Typing
'?


STORY AND WRITING
BY
*Zainab Habib [mom islam]*


*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM DUKKAN YABO DA GODIYA SUN TABBATA GA ALLAH MA?AUKAKIN SARKI MAI KOWA MAI KOMAI YA ALLAH KABAMU RAI DA LAFIYA DAKUMA NISAN KWANA KAMAR INDA NAFARA RUBUTA WANAN LITTAFI KABANI IKON KAMMALAH WANAN LITTAFI LAFIYA AMEN YA ALLAH*

Masoyana masu son ganin farinciki na, dominku nafara rubuta wanan littafi sbda ?auna da kuke nunamin ,amma inhar kuka ?i yin comments wlh Allah zankoma wattpad da typing gaskiya dan babu abinda na tsana irin kayi karatu ka wuce =?L?. dafatan zaku bani haWin kai.

*AREWA WRITERS ASSOCIATION*

Telegram links https://t.me/joinchat/IaKr804dfndik1e2

Wattpad momislam2020

FREE BOOK >?p?

Page 1 & 2


Wata yarinya ?ar madai daiceya na hango zatakai shekara goma da aihuwa , tafe take tana rawa tana gudu , tana isowa gidan nasu mai Wauke da ginin siminti da Wakuna huWu , Waya na mahaifiyarta , Waya kuma na mahaifinta Wayan kuma kitchen ne, Wayan kuma nata wanda take kwana ,
Su biyu Allah yabawa iyayensu da Aisha da yayanta Zakari .
Zaiyi kimanin shekara ashirin da bakwai a halin yanzu yana neman auran wata yarinya mai suna Fiddausi....!

Ranar Juma'a Aisha taci kwaliya tasa rigar atamfa ta sallar ta , da gudu ta ?araso ta hau kan cinyar mama tana cewa " mama nayi kyau kuwa ?" murmishi mama tayi tace " ?ar albarka kinyi kyau sosai .
Aisha nason intayi kwaliya ace tayi kyau inko mutum bai faWa ba yasan ragowar.
Fitowa tayi babu mayafi a jikinta , ?ofar gida ta nufa tana tafiya nata ?walawa ?awarta kira mai suna Ummi , tunda Ummi ta hangota ta taho da gudu ta rungumeta tana cewa " yanzu ta ina zamu fara ?,samun dakalin ?ofar gidansu Ummi sukayi kana suka zauna sunata shawara a tsakaninsu ,
Shin ta ina zasu fara , ganin wata yarinya na tahowa kanta Wauke da tiren tallah , da alamu gyaWa ce .
Aisha ce ta mi?e kamar zatayi gaba ta Saro da tire da wawushi gyaWa ?ulli biyu , ?ar hamsin hamsin , kururuwar ihu yarinyar tasa tana Wura musu zagi , ko War basuyi ba suka ruga da gudu dan zagi ba damuwarsu bace ,
sudai susamu burinsu ya cika.
Suna zuwa wani lungu kowacce ta kunce nata Waurin gyaWar tanaci suka shiga hirar insun cinye ina zasu nufa ?"
Ummu dake bushe gyaWar da ta Sare tace " shagon lawali zamu wlh duk wayonsa yau saimunci wanan kaji da yake soyawa ta amare , tafawa sukayi kana suka karkaWe zani suka nufi shagon lawali , lokacin ?arfe huWu na yamma , samunsa sukayi kwance a gefe tukubar gashin na cikin shagon , saWaf saWaf Aisha ta shige ta janyo tsinken da ya tsire kaza , ?arar ?arfen da yaji ne yasashi buWe ido , sunayin ido biyu suka ruga da....!

Wanan somin taSi ne inaganin comments da shar'hi zakuga wani insha Allah kunsan zuciya nason mai kyautata mata >?p?=?L?.
[14/07, 7:37 am] Mom Islam Ce=؃?: *YARINYA MAI TA?AR GAZA*


Typing
'?.

STORY AND WRITING
BY
*Zainab Habib [Mom Islam]*

*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*

Telegram links https://t.me/joinchat/IaKr804dfndik1e2

Wattpad momislam2020

FREE BOOK>?p?

*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*.

Page 3 & 4

Shima da gudu ya bisu amma ya kasa kamasu , haka dai ya ha?ura ya dawo kan dogon bencin da yake zaune yana maida nunfashi .
Na shiga uku kazar dubu biyu shegiyar nan ta zunduma , cewar Lawali harda ?ar ?wallar sa yana tuna Wan jarin nasa dabai taka kara ya karya ba .
Su Aisha basu tsaya ko inaba sai a shagon wani mutumi mai siyarda goro , sanin shidai bashida abinda zasu cuceshi kuma ko sun zo baya korarsu yasa suke yada zango anan .
suna zama suka fito da kazar lokacin mai shagon ma ya rufe ya tashi yace " musu insun gama su shigar masa da buhunsa cikin rumfa ,
Amsawa sukayi da to
Suna shirin fara rabo sukaji hirar wasu samari suna cewa "
Ai wlh yanzu kazar Lawali tazamo wa ?an mata masifa sai dai amare suci dan wlh duk budurwa ko saurayi yaci kazarnan to ranar saiya gane bashida wayo .
HaWa ido su Ummi sukayi gabansu ya fara faWuwa dukda basusan aure ba ,sunajin labari a gurin ?an matan islamiyarsu sunsan wani abin daga ciki ,
?udun dune kazar sukayi Aisha ta mi?awa Ummi tace "barin samo leda zanzo in gaya miki inda zamu kai.
Jikin Ummi banda rawa babu abinda yakeyi, gashi har ana kiran sallar magrib Aisha bata dawo ba , idanunta duk sunyi ja tsabar tsoro,
Hango Aishan da tayi ne tana tahowa hankalinta ya kwanta ,
cewa Aisha tayi , ke Ummi Lawali yakusa kamani hmm badan Allah y temake ni ba aida nashiga uku ,
inayin kwana na janyo leda a shagon Hambali kawai ya taho da gudu yana shirin cafkemin mayafi , tana maganar tana maida nunfashi .
Ganin fuskar Ummi da alamun fushi yasata dakatawa da bata labarin tace " lafiya kuwa Ummi ?Hawaye ne suka zubo daga fuskar Ummi tace " yanzu ina komawa gida wlh Ummana sai ta dukeni gashi dare yayi ,
Dariya Aisha tasa kana tace " aiko duka baya kisa a daki fata abar fata karma kiji tsoro yanzu zomuje kawai ,
Ta mi?awa Ummi ba?ar ledar tace " sako kazar anan muje kiga ,
Ummi ta saki ranta amma yawunta na tsinkewa , kasa ha?uri tayi tace " Aisha ina zamukai kazar ? nidai wlh a raba abani tawa ,
Aisha da tafi Ummi wayo tace " lallai kinason a kasheki a gida wanan kazar tanasa hauka , zaro ido Ummi tayi kana tace " taSS gara da kika faWamin yanzu wa zamu kaiwa ? Aisha ce ta ?yal ?yale da dariya tace " budurwar yaya Zakari Fiddausi ...!

Muje zuwa fans ina gwada yanayin karSar littafinne inkunason typing mai yawwa to kuyi comments inji daWi >?p?.

MOM ISLAM
[14/07, 7:38 am] Mom Islam Ce=؃?: *YARINYA MAI TA?ARGAZA*


Typing
'?.

STORY AND WRITING
BY
*Zainab Habib [Mom Islam]*

*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*

Telegram links https://t.me/joinchat/IaKr804dfndik1e2

Wattpad momislam2020

FREE BOOK>?p?

*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*.

Page 5 & 6

Suna tafe suna hira har isha'i tayi ko a jikin su , Aisha tasan yau yayan ta bazai zo hira ba amma ba lallai budurwar ta sani ba kasancewar bata da waya , shikuma yatafi ziyara gidan abokinsa .

Aisha dake daWa gyara ledar kazar tace " Ummi ki gyara gyalenki ki shiga gidannan kice wai Fiddausi tazo inji yaya Zakari , ri?e baki ummi tayi tana jimama aikan , cikin faWa Aisha tace " tunda bazaki je ba mu kunce wlh wanan karan inmuka kunce mundena magana ,
Da sauri Ummi ta faWa gidan ta ?arasa har ?ofar Wakin su Fiddausi tayi sallama ,
Mamanta ce ta fito tana cewa waye ? tare da amsa sallamar , nice Fiddausi tace " ta tsuguna har ?asa ta gaida maman Fiddausi .
Wai anty Fiddausi tazo inji yaya Zakari ,
Washe baki maman tayi kana tace "Wan albarka kice tana zuwa , mi?ewa Ummi tayi tare da cewa " to ta fice zuwa gurin shugaba Aisha.
Aisha na ganinta tace " ya akayi Ummi ? gatanan fitowa Ummi tace " jiyo ?amshin turare yasasu waigawa , ganin Fiddausi ce sanye da rigar atamfa sai zuba ?amshi takeyi , yasa su dur?usawa kamar da gaske , cikin haWin baki sukace ina wuni anty .
A yangace ta kallesu tace " lpy ina My Zak Win ? Aisha ce ta harareta ta gefen ido , bata bari ta gani ba ,
Tace " mu a ma?otansu muke
Ni sunana Ladidi ta nuna Ummi tace " ita kuma sunanta Kande , ?unshe dariya Fiddausi take tace " taSS wanan suna haka kamar kun fito karkara , basuce komai ba suka mi?a mata ledar kazar , karSa tayi cikin farinciki tace " my Zak yana sona over to ku wuce ku tafi gara da baku kawomin gida ba ,
suna tafiya suna waigenta , ganin ta sami guri a dakalin ?ofar gidansu ta zauna ta buWe ledar yasasu tsayawa can nesa suna kallonta ,
Cin kazar nan takeyi hannu baka hannu ?warya kamar mai yunwa kasancewarsu talakawa ba koda yaushe akecin kaza ba .
Juyawa suka sunata dariya , Ummi tace " dare fa yayi nizan wuce gida yunwa nakeji , kowacce ta shige gida kasancewar katanga ce ta raba gidajen nasu , Aisha na shiga tayi arba da yaya Zakari a zauren gidansu , wata uwar harara ya galla mata tare da cewa ina kikaje nafita nemanki tun Wazu ban ganki ba ?" kuka Aisha tafara tana cewa " kayi ha?uri yaya wlh ba ko ina naje ba , gidan su mama naje Ummi ta dubanin littafin islamiyata shine maman ta aikemu mu siyo mata gari tayi daren girki ,
To zabiya wuce gida Zakari yace " tare da yimata nuni da yatsansa , tana shiga mama ta tare ta , inda ta gayawa yaya Zakari haka ta gayawa mama , cikin sa'a ba'ayi mata komai ba .
Ummi na shiga gida ta tarar da mamanta tana kwashe shanya , cikin faWuwar gaba ta ?arasa tare da cewa sannu mama
Ywwa a yawo maman tace " tana zabga mata harara ke bakida gudun magana ko ? bakyajin abinda ake gaya miki ko Ummi ina kikaje ?" gidansu Aisha batada lafiya cewar Ummi , subhanallah mama tace " cikin sigar tausayi , mai yake damunta ? mura Ummi tace " kana ta shige ciki ,
Babu maganar sallah sai ma janyo kwanon abincin ta da tayi ta fara kai loma .
Saida Fiddausi ta cinye wanan kazar ta taune ?ashi ta goge hanunta da mayafinta kana ta nufi gida , tana shiga ta wuce Wakin da take kwana dama ita kaWai ce mace " yayunta maza su biyu ne kuma a shagon ?ofar gidansu suke kwana ,
Kwanciya tayi tana juyi tanajin soyayyar Zak Winta a cikin kowane sassa na jikinta , misalin ?arfe goma na dare baci na shirin Waukarta tafara jin wani irin kasala tare da mutuwar jiki , tunda take a duniya bata taSa jin abinda takeji yau ba , jitayi mararta na murWawa ga sha'awa da takeji tama rasa ya zatayi , runtse idanunta tayi tanata juyi tana cije baki tare da ambaton sunan Allah , nashiga uku , Fiddausi tace " tana hawaye ga ciwon mara , a sunkuye ta fice ta tafi bayi tana nishi , da gudu mamanta ta fito dan taWan jima tanajin kamar ana kuka , ganin Fiddausi a haka yasata zaro ido tare da cewa gudawa kikeyi ne ......!

*Mom islam>?p?
'?*
[14/07, 7:52 am] Mom Islam Ce=؃?: *YARINYA MAI TA?ARGAZA*





Typing
'?.


STORY AND WRITING
BY
*Zainab habib [mom islam]*

*[AREWA WRITER'S ASSOCIATION]*

Telegram links https://t.me/joinchat/IaKr804dfndik1e2

Wattpad momislam 2020

FREE BOOK>?p?

*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*

Page 7 & 8

Hawaye nabin kumatunta ta yi azamar janyo hanun mama tana yimata nuni da mararta , jinjina kai mama tayi tare da sa?e sa?e iri iri , bari mahaifinki ya dawo daga siyo maganin sauro ayi magana , aure kikeso wlh ,
Wani uban ihu da Fiddausi ta kwaWa ne yasa mamanta yin shiru da maganar tayo kanta a firgice , Fiddausi .....Fiddausi .. shiru babu motsi a tare da ita , wata uwar tsufa ce tafara suntiri a fuskar mamanta tana mai maita innalilahi , komawa Waki tayi da gudu ta Wauko wayarta Nokia ta danna lammbar yayan Fiddausi , cikin sa'a ta shiga , yana Wauka kafin yace " wani abu mama tace " kazo gida babu lafiya , tana faWar haka ta kashe wayar tana cigaba da kuka , gashi babansu bai shigo ba.
Da gudu yayan Fiddausi ya shigo jiki na rawa dan tunda mamansu tace " babu lafiya Hankalin shi ya tashi , gani mama ,
Fuskar mama ji?e da hawaye tace " kaimu asibiti a mashin Winka ,
babu musu ya fice ya gunguro mashin Win suka nufi asibiti , da?yar suka sami ganin likita har aka basu gado , likitar data shigo duba ,Fiddausi tace " su mama subata guri , ficewa sukayi cikin jimamin halinda ta shiga , ?o?arin ceto nunfashinta tashigayi cikin sa'a dakuma ikon Allah akayi nasara nunfashin ya dawo dai dai.
Fiddausi na buWe ido ta fashe da kuka hanunta akan mararta , likitar ce ta matso kusa da ita kana tace " a sannu ya jikin ?" Waga kai tayi alamar da sau?i .
a gwaje gwajen da mukayi mungano magani kikasha na ?arin sha'awa shiyasa kika galabaita .
?ara sautin kukan Fiddausi tayi tana cewa " wlh ban taSa zina ba kuma ni bansha kowane magani ba , Wan murmishin gefen baki likitar tayi kana tace " to shikenan yanzu kinsan dole in sanar da iyayenki abinda bincike ya nuna mana ? zaro ido tayi tafara haWa likita da girman Allah ,

End Ads

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login