Showing 15001 words to 16182 words out of 16182 words
akan yana kaita yaxo su koma gurin boka dan wani abin ita ke dorashi akai duda shima da bakar xuciyarsa.
Akan hanyarsu ta xuwa sikai hatsari nan take matar ta mace asibiti aka kira wayar hamxa bai bata lokaciba ya xo ganin halin da yayan nasa ke ciki ne ya daga masa hankali shi yai masa komai kafin yaje ya tawo da inna kaka da mum saida yaga komai normal yadauki gawar umma amarya sai gidan acan aka hadata aka kaita inka dauke yayanta ba wanda ya damu dan murnama suke sun rabu da masifa musanman ma sauran kishiyoyinta abinda kawai ya damesu kawai lpyar mai gidan.
Inna kaka na gefe yana kuka ya ruko hannunta inna ki taimaka kisa kanina ya yafemin itama tana kuka mune sanadi da tun farko muka dasa maka tsanar sa ta nuna banbanci mu muka kasa danne xuciyarmu.
Nikam tun farko ban rikeka ba lefina nadauka nagode kanina farama haka ya nemi gafarar ta tace ita tuni ta yafe masa.
Jinyarsa gaba daya inna kaka ce tai kulawa ta musanman take bashi duda tasan abune daxai gogeba tun farko sunyi kuskure na nuna ban vanci tsakanin yayan nasu.
Kanwata
Na F.A.Ya'u
Jiki kam yai sauki ansallami shi ya koma gida kullum inya xauna bashi da aiki sai rokar kanin nasa afuwa.
Kinsan me sai ka fada kasu wanci na na Malay nakesan xuwa sabida wasu abu buwa da suka taso kuma akalla xanyi watanni yakike gani tai dariya sai innemo maka yar yarinya ka aura katafi da abarka kwasha amarci yai dariya kinfiye xaulaya da gaske fa nake to ya xamuyi da yaranmu daman hutu suke suna babban gida karami yana gunsu dad se mu tafi da yan biyu sune daman dai matsala tai dariya to Allah ya nuna mn.
Duk wani shirinsu sun kammala angama komai fara taje duk tai sallama da yan uwa abinda ya vata mamaki shine dataje babban gida kowa sai nan nan ake da ita kamar ba itaba ce wadda suka dauki karan tsana suka dorama va abinda vata saniba shine duk abinda farhan ke musu yakance injita.
Baban yara na'am inajinki yako batun masallacinnan eh an gama inaso kafin mu tafi afara sallah yawwa na gode ranar da xa'a su tafi ta tace masa nasadaukar da masallacin ga kanwarmu yai dariya Allah yasa da alkairi danshi baisan iya abinda yai sadaukarwa ga kanwarsa mai sansa ba duda kasantuwar yayansu yara ne anman sun dorasu kan insunyi sallah ko kiran sallah suka jiyo su musu addu'a suyima umma fadya abin har ya xame musu jiki dai dai da yan biyu sun iya.
Harfilin jirgi aka raka su anata daga musu hannu tana rike da ummi yayinda farhan han ke rike da abi saida sukaga dagawar jirgin sannan suka watse.
Nima anan nake cewa Allah yakaisu lpy yabar so da kauna dan banda kudin binsu balle inkawo muku rayuwarsu a Malaysia.
Alhamdulillah Allah abin godiya da ya bani ikon kammala wannan littafi fatana ya amfanar.
Wani abu da nake san agane.
Banyi dan cin mutunciba ko bata sunan wani sai dan nishadan tarwa fadakarwa.
Wani abu game da labarin da nake san a fuskanta.
Mutum baya xama mutum har sai ya girmama mutum dan uwansa duk yadda kakejin kafi wannan mutumin bakasan irin baiwarsa ba bakasan yadda xata kaya maka ba akarshen rayuwarka.
Biyayya ga iyaye dolene komai sukai maka indai harkana san cigaban farin cikinka kamar yadda fara bata samu farin ciki mai dorewaba saida iyayanta suka yafe mata.
Gareku iyaye nuna ban banci tsakanin yayanku kan jawo musu kin juna da tabarbarewar xumunci ko kafisan daya daure kabar abin aranka treat them equal.
Manta alkairi ga wanda akaima bai xamto halin dana gariba kamar yadda fara ta kasa mantawa da karamci mutuncin fadya ga rayuwarta.
Godiya
Godiya ga duk wani ko wata da yabada lokacinsa wajen karanta wannan littafi fatan duk wani kuskure da'aka gani xa'amin afuwa dan adam axijine.
Taku har'abada
Fatima Aminu Ya'u
F.A.Ya'u
09028287218
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya
Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,
Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490
A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,
Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu
Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC
Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku
This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services
Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us
Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it
Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng
For feedback and support
Facebook : https://facebook.com/taskarnovels
Twitter : https://twitter.com/taskarnovels
Telegram : https://t.me/taskarnovels