Showing 21001 words to 22673 words out of 22673 words

Chapter 8 - BAKIN SHAFI

Start ads

05 Sep 2025

86

Middle Ads

Ubangiji yaga zuciyar ta


tsawa ya daka mata da sauri ta takure guri ɗaya tana zare idanuwa yace


'' wallahi rana ɗaya nasan na gamu da ƙaddara domin ke wallahi kaddara ce da ranki da lafiyar ki har ki dinga haɗa sallar saboda baki da tunani wallahi idan zaki ci gaba da haka wata ran bazan san lokacin da zan karkaryaki ba kin san kuwa mece sallah kinsan kuwa wanne mahimmanci Ubangiji ya bata...itace fa marabar arne da musulmi sannan kuma itace idan mutum ya tsayar da ita zata zo ta dinga tash zaman kabari..,


zunburo baki tayi ta tashi tana karka da mai zani ta shiga toilet fita yayi dakinsa ya kwanta wayarsa ya ɗago duk ƙarfin zuciya irin tasa a yanzu zuciyar sa tayi rauni yasan ba zai taɓa samun muradin sa limshe ido yayi ya buɗe a lokaci ɗaya ka ƙurawa screen din wayar sa ido itama kamar shi din take kallo ajiye wayar yayi..


ya kurawa suspender ido yawa me shirin gano wani abu idan ya furta zai zama barazana da farin cikin wasu har da nasa idan ya furta yasan baƙin cikin da mahaifiyar sa zata shiga ba ƙarami bane gwara ya bar shi a ransa idan ya mutu ajalinsa ne wayar sace tayi ringing da sauri ya ɗaga ganin me kiran cikin girmamawa ya yi mai sallama tare da gaishe shi


amsawa me kiran yayi yace


'' ya kowa da kowa dafatan kowa yana lafiya..?,


Altab yace


'' lafiya qalau alhamdulilah ya su ni'ima..?,


Suna lafiya qalau alhamdulilah kowa lafiya dan Allah ka ƙara riƙe min amanata ina gab da dawowa


tashi zaune yayi yace


'' Allah ya dawo da kai lafiya...insha Allahu baka da wata matsala.,


godiya yayi mai sukai sallama ya kashe wayar sa


_______________ BOMPAI




jazz ka tabbatar wannan zancen gaskiya kake faɗa min cewar nasreen da ta dora kafa ɗaya kan ɗaya acikin mota shi kuma jazz yana tsaye da kan sa yawa abarba saboda tara gashin da ya yi yayi tsaibebe a ka yace


'' na taɓa kawo miki rawo tan karya ne..?, da kunnuwana naji suna maganar..,


cije lips dinta tayi ta duki staring wheel tace


'' kasan me jazz wallahi tara matar nan nake akwai ranar da zan kamata naci ubanta..,


Sai wacce rana kenan kawao hajiya ta ki baza yanayin ki kema


ɗagowa tayi tace


'' ban gane ba nayi mai kaga duk wata harkar haram kai ne a sahun gaba nidai barni a nan rabon bawa da arziki mutuwa baruna yanzu ba wannan ce a gabana ba da sauri ta ɗago jin karar parking din mota baffa ne driver sa ya fito ta buɗe mai idanuwansa ne lokaci ɗaya suka canza launi tun daga sama har ƙasa ya kalli...


jazz shi kansa wandon sa yawa an kwato shi daga bakin kura ga wani Ban zan aski sai kace kan abarba kai ya jin jina ya wuce a yau zai zartar da hukunci ko ya yiwa kowa dad'i ko karya yiwa amma dole ya ɗauki mataki akan yarinyar nan tun kafin ta fara ajiye musu shegu a gida..


idan na waje yaƙi zama da ita dole ya tursasa wanda yake ganin ko bayan ransa ba zai iya hufuntar da ita ba wanda zai tsaya tsayin daka gurin tarbiyyar ta ta dawo yadda take a baya kafin ta haɗu da shedanun mutane wayar sa ciro bugu ɗaya aka dauka cikin girmamawa alhaji Usman yake kokarin gaishe shi katsai shi yayi yace


'' ka buwa yan uwanka su duk inda suke suzo ina son ganin ku...,


yana kaiwa wannan be jira me zai ce ba ya katsai wayar kafin kace mai kowa ya hallara gyara zama yayi sannan ya karato addu'ar buɗe taro yace


'' ba komai ne yasa ka na tara ku ba sai akan dalili Babba na lura ina gab da shiga cikin wani yanayi da al'ummar gari zasu fara zagina na gama hukunta masu laifi amma me laifi dake rayuwa a cikin gidana na kasa wani ɗaukan mataki akan abin da ke faruwa bayan dogon nazari da nayi yau kuma idanuwana sun gane min abin da ya kamata tun farko na yiwa tubkar hanci duk masu gadin gidan nan da security din dake cikin gidan nan da raina da lafiya ta a matsayina na babban alkali wanda ya rike mukamai da dama ni za a dinga tara yan iska a cikin gida to yau zan zartar da hukunci duk wanda yaga an mai rashin adalci ba haka naso ba amma ba yarda zanyi da nayi fushi sai kuma na gane hannunka baya taɓa rubewa ka yanke ka yar


gyatsuna fuska Hajiya tayi duk wannan kwana kwanar ya fito fili ya fada musu me ke faruwa amma sai zance yake cikin zance kallon ta mamy tayi tayi ƙasa da murya tace


'' yaya me kika fahimta a cikin wannan zancen na tsoho..?,


kallon ta tayi ta take mata kafa tace '' sai an lura damu koma mene ai zai fada...,


dan jim baffa yayi ya kalli altab yace


'' jeka ka kirawo min wannan yarinyar Khadijah..,


tashi altab yayi da sauri ya fita har yanzu tana inda take kallon ta yayi yace


'' baffa yace ki zo...,


fitowa tayi daga motar jazz tana cewa hukuma tayi kira muyi magana ta waya


okay ni yanzu akwai inda zani komin dare dai ki bar wayar ki a kunne


Okay ba damuwa ta faɗa tana bin bayan altab har suka isa parlour cire takalminta tayi ta shiga zama tayi ba tare da ta kalli kowa ba tace


'' baffa gani..,


wani kallo yayi mata sannan yace


'' KHADIJATOU ABDULRASHEED HUSSAIN MAI TANGARAN.. wannan sunan shi kike amsa wa ko..?,


kai ta ɗaga mai mayafinta ya cire yar stair din dake huyanta ya gani ta tattoo ya girgiza kai yace


'' dabi'un ki da halayyar ki sunyi kama da ta musulmin kwarai..,


da sauri ta kallesa baza ta iya ci gaba da kallon cikin idanuwansa ba maida kallon tayi kan hannayen ta da jiya taje ta cire farcen hannunta tattoo ne kawai a jikinta kasa magana tayi,


murmushi takaici yayi tace


'' ke kanki kinsa gaskiya jibi wuyan ki kamar ba yar musulma ba kai Khalil..,


da sauri yace


'' na'am baffa..,


Na baka nasreen a yau zan daura muku aure ka amince


kai khalil ya ɗaga alamar eh


da sauri ta ɗago altab ya dago zuciyar sa na tafasa Abba kuwa yace


'' gaskiya baffa ban amince ba wata kila ba za a rasa ta da cutar kanjamau ba haka kurum na rasa ɗana altab ne ya ɗago be yi zaton haka daga gurin Abba ba ya buda baki yace.....


turƙashi me hakan ke nufi me altab zai ce tab da sauran rina akaba wacce nasreen wane zai aure ta saboda duk mazan da yayi yunkurin aurenta sai a fasa wai shin ina mahaifinta


ɓangaren mazan gidan har guda uku ko wannensu akwai kudirin sa akan ta shin idan altab yace shi yaji ya gani rufaida fa ita zata ji ta gani yanzu auren ma kuwa zai yiwu...?,


domin jin wannan amsosin wa'yannan tambayar ku biyo ni a littafi na gama book 2,3,4,5


duk akan farashi me sauki 500


Idan na gama ya zama 1000


Alhamdulilah Allah nayi maka godiya da ka bani ikon gaba book 1 lafiya kamar yadda na gama lafiya Allah ka bani ikon gamawa sauran lafiya.


ni fatahiyya Muhammad yakasai (oumyasmeen) nake cewa ku huta lafiya


kar ku manta masu son a tallata musu hajojin su kofa a buɗe take muyi magana ta wannan number 09061890481
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

End Ads
6
7
8

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login