Showing 1 words to 3000 words out of 39731 words
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya
Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,
Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490
A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,
Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu
Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC
Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku
This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services
Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us
Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it
Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng
For feedback and support
Facebook : https://facebook.com/taskarnovels
Twitter : https://twitter.com/taskarnovels
Telegram : https://t.me/taskarnovels
[12/02, 4:53 PM] Khadyn Sp: 🌚Masarautar Qamar
Bismillah Rahmani Raheem
By Khadija (KMU)
Page 1&2
Tafiya takeyi a hankali kanta a sama har ta isa inda take saida Awara hada kayan suyar ta tayi wanda daman an riga an kawo mata su tun kafin ta taho nan da nan ta fara soya awarar ta nan da nan ta fara ciniki as usual kafin kace kwabo ta saida awararta ta amshe kudin ta tass
Yara uku ta samu tace su daukar mata kayan awarar ta saida yaran sukayi gaba ta biyosu
A hankali take tafiya wadda kamar dagan gan take yinta dogayen kalaba ne guda hudu a kanta wanda suka zubo mata har gadon bayanta gashi nan nata bakir kirin earpieces ne a kunnenta tanajin wakar rush by ayra star daidai majalisar su tareeq tazo wucewa zayyad ne yace gafa demoness nan ja’afar ne yayi dariya yace to kaje ku gaisa yace ka rufamin asiri tareeq ne yace bullshit yace meyasa kuke maida kanku baya wai sai yayi shiru zayyad ne ya kwashe da dariya nasan mi kakeson kace miyasa muke tsoronta to ai naga kai baka tsoronta don Allah I dare you to go and confess your love to her right now dan iska inji zayyad shidai ja’afar dariya kawai yakeyi abinshi.
Tareeq cikin muguwar hasala ya nufi daidai inda take.
Hurriya jin wakarta takeyi hankali kwance da yar karamar wayarta Mai malatsi kallon tareeq tayi da idanunta masu kyau wanda duk bala’in ka baka iya minti daya cikinsu frowning face dinta tayi tana raising brow daya irin miye matsalar ka kasa kallonta yayi kallonshi tayi in a mocking way tace ka fara gadi ne ko kana bina bashi the girl is beautiful not just beautiful but extremely beautiful she’s got this flawless caramel skin that looks like miloo and creamy milk that are put together to give her this perfect and flawless skin idanunta are dark brown which made her look intimidating she’ thin and tall the girl is almost perfect with nothing left for people to criticize sai dai bata kama da Nigerian’s kwata kwata she’s more like an Ethiopian tareeq da banda kallonta ba abinda yakeyi don he can swear wannan yarinya sune hurul tin wato masu kyaun duniya Hurriya ta kalleshi tace hey i’d slap you but that will be animal abuse ta ida maganar da wani tone na raini get lost tace tareeq da daman kamar abinda yake jira kenan yayi sauri ya nufi wurin abokanashi da suna ta kallon drama tasu Hurriya saida tazo ta saitin su ta kallesu tace bunch of idiots sannan ta wuce tayi hanyar gidansu dukansu bayanta suka bi da kallo wanda gashin kanta kawai ke lilo
Da yar sallamarta ta shiga gidan da take zama, tabawa bata amsa ba itama Hurriya ko a jikinta ta kusa shiga dakinta kenan taji tabawa nacewa shigar mutum kadai ta isa kasan kowaye mutum a hankali tayi maganar yadda bata tsamanin Hurriya taji abinda tace saidai fa Hurriya Allah ya horeta da ji don kamar giza gizo haka take dawowa Hurriya tayi saida taje saitin tabawa ta zuba mata idanun ta masu masifar kyau saidai ba maisan kallon su saboda abinda suke fiddawa wato flame ta kalli tabawa tace gwara ni nawa a bayyane yake naga taki diyar kuma kullum cikin hijab take Amman sana’ar ta wato saida jiki from this man to another ta amso maku kudi kullum ita ake kallo a matsayin ta kirki nice ta banza Tace and i don’t give a damn because people always think about what they see and believe what they want to believe so I’m at your service shegu masu kan kwarya tana gama maganar ta shige dakinta tabawa da ta hangame baki bude duk inda sabo ma ta saba Amman Abun Hurriya kullum kara karuwa yake
Hurriya kam risho ta fiddo ta kunna ta dora ruwa ya mutu ta juye abokiti ta shiga ban dakin su tayi wanka tayi alwala wata hijab ta nemo sannan tayi sallah duk da cewar sallahr bata wani iya ba Sosai ba Amman tana kokar tawa sosai hijab din ta ajiye sannan ta ciro kudin awarar da tayi ta fidda kudin siyyarta sauran kuma na adashe ne da takeyi abinta. Yunwa ta dan dameta don haka ta zari dari biyu ta fito jeans ne a jikinta sai wata yar karamar riga maroon ta fito duk inda ta gifta kallonta ake but she don’t give a damn saida tayi tafiya mai dan nisa sannan taje wani shago ta siyi indomie guda daya ta juya ta koma gida dan risho dinta ta kunna ta dafa indomie din tana gama ci ta kwanta sai bacci domin ta gaji bata samu asuba ba don sai karfe shidda ta samu ta tashi daga baccin tsakar gidansu ta fito ta shiga tayi alwala sannan tayi sallah.
Wani blue din wando ne jikinta sai t-shirt Mai zanan zaki fuskar ta fayau sai dogon gashinta da ta nade sosai gidan mai-anguwar su taje hade da sallamarta a tsakar gida iske matar gidan wadda Kamar ita take jira wanke wanke aka fiddo mata ta zauna tayi abinta bayan tagama tayi shara da sauran ayyyukan gidan.
Kallonta laminde tayi wadda tagama dafa shayi zata kaima Mai unguwa tace Hurriya angama ne daga mata kai Hurriya tayi wadda ta samu kujera ta zauna tana jin wakarta ,ta saba indai Hurriya ce duk yadda kaso kayi fira da ita bata baka dama abinda ya kawota shi kawai zatayi ta kama gabanta
Laminde bayan ta kaima mai unguwa karin kumallo ta zuba ta mika ma Hurriya itama shayi da bredi amsa tayi ta cinye ba tare tace ta gode ba tana kallon Hurriya tagane nufinta don haka ta miko mata dari biyu kudin aikinta sannan ta kama hanya ta tafi gida saman katifar ta haye ta danyi bacci bayan ta tashi daga bacci ta wanke fuskarta sannan ta fita ta bada kudin adashen ta wanda take zubi kullum
Tana fitowa daga gidan adashen ta nufi yar karamar kasuwar da take siyen waken suya da murmushi Saminu ya tarbi Hurriya ya gaisheta as usual don duk idan zata zo wurin shi bata taba gaishe shi ba sai ya kasance yana gaisheta da kanshi saboda ko zata kula ta gyara Amman ina idan ya gaisheta zata daga kafada ne taki amsawa yasan batasan dogon bayani tafison duk abinda tazo ayi mata shi lokacin da takeso don haka yace Hurriya bani da wake yau amman ga ashiru can ki siya a wurin shi daga kai Hurriya tayi ta nufi ashiru dake awo kallonshi tayi da idanunta tace a bani wake kallonta yayi sama da kasa sannan yace kindai san kudin waken Hurriya batace mashi komai ba har ya fara zuba waken cewa tayi batasan shi ta nuna mai kyau tace ya zuba mata ashiru kam ya bata fuska yayi banza da ita ya cigaba da zuba wake Hurriya batace mashi kala ba ya miko mata waken bude ledar tayi kamar tana dubawa ashiru yace malama ki bani kudina kina wani leka abu kamar An cuce ki bani san shegantaka idan bakiso ki bani kayana Hurriya batace kala ba daukar ledar waken tayi ta juye mashi abinshi sannan ta sanya tiya ta auni mai kyau ta juye a ledar ta ajiye mashi kudin shi ashiru da mamakin ta ya kamashi daman waye baisan shi a kauyen ba saboda fitinar shi masifarfe ne na bala’i kuma tijarare don haka saitin da Hurriya take tafiya ya tsaya yace yau rashin tarbiya da rashin da’ar kaina tazo karuwa to baki isa ba don wallahi yau sai na cin mutunci ki don ba’a haifi wani a garinan da Zaici man mutunci In kyaleshi ba daga hannu yayi da niyyar marinta Hurriya bata matsa ba kuma batace kala ba saidai flames din idanunta da suke fita a idonta bama gaskiya bane don wani mugun kallo tayi mashi wanda ya sanya dole saida ya aje hannunshi kasa sannan tace I dare you to slap me tayi wani tauna lebenta sannan tace sakarai waye duk garinan bai sanka ba da molesting yaran mutane ba kowa yana tsoron ka saboda rashin mutunci ka and you’re here calling me a whore ko cikin ni dakai waye babban dan iska ta nuna kanta tace ni ko kai sannan tace to idani karuwa ce dakai nayi karuwancin ko kuma da tsoho shiru ashiru yayi sannan ta kara zuba mashi wannan idanun nata tace daga yau na karajin kayi abinda bashi bane sai na kira ma hukuma sun tafi dakai sun bama karensu ya cinye ta ida maganar tana mashi kallon cewar Ina maka gargadi tace sakarai Dan Akuya sannan tayi gaba abinta tabar ashiru da sakin baki da kowa na layin mamakinta yake saboda abinda bai taba faruwa ne ya faru shikanshi ashiru kasa matsawa yayi daga inda yake lallai hausawa sunyi gaskiya yaro baisan wuta ba sai ya taka.
[12/02, 4:53 PM] Khadyn Sp: 🌚Masarautar Qamar
By Khadija (KMU)
Page 2&3
Hurriya tana soya awarar ta mutane nata siye maza a gefenta suna zaune a benci wasu ta zuba masu a plate wasu kuma a leda Ashiru ne yazo inda take saida awarar ya fara surfa ruwan Bala’ da masifa yace yau sai ya kona mata fuskar da take takama da ita cikin garin Hurriya batace mashi cikanka na shikuma ashiru karshen kulewa ya kulu
Hurriya mutumin ya cika mata kai da hayaniya yana neman daga mata hankali mazan wurin kowa kallonshi yake da mamaki saboda idan shi ashiru tijara ne to ita demoness ce without any emotion Hurriya da taga abin nashi yaki ya kare ta mike tsaye ludayi ta dauka ta debo mai mai shegen zafi ta watsa mai akafar damar shi sannan ta kalleshi tace kalma daya na karaji daga bakin ka to sai na juye maka man awarar nan duka a munmmunar fuskar ka wawa dakai
Ashiru da azaba ta isheshi ihu ya saki yana kallon rashin tsoro a idonta kuma ya tabbatar da cewar zatayi mashi abinda yafi hakan matasan mazan dake wurin dariya kawai suke suna ihu ashiru kam daya rasa mi zaiyi sai ya juya yana dangeshi har ya samu ya bar wurin da take saida awarar Hurriya kam hidimarta ta cigaba don duk ihun da yan maza ke mata bata kalli kowa acikin su ba har ta gama ta amshe kudinta tass
Hada kayan da ta soya awararta tayi sannan ta samu yara tace suzo su daukar mata tare suka jera kunnenta da earpiece as usual wakarta takeji ta overloading don yadda take bin wakar kamar ita ta rairata har suka zo kofar gida kallon yaran da suka kawo mata tayi sannan ta zaro goma goma ta basu aiko nan da nan sukai ta tsalle suna ihun murna Hurriya ta shiga gida da yar sallamar ta .
Tabawa ko kallon inda take batayi bare ta amsa mata itadai Hurriya d’âge kafada tayi saboda tana kwasar adashenta Zata canza gida mai dan dama dama ta siye yar babbar wayarta da dan kayan abinci sai kayan sawar ta don Hurriya Allah yayi mata son sutura saidai bata da halin sanya expensive kayan Amman dai tana kokar tawa.
Tana shiga dakinta ta cire dan wandon da ta sanya ta sanya bomshort sannan ta fito tayi wanka tayi alwala ta shirye cikin wata yar rigar ta half gown ta kabbara sallah da sauri ta gama
Cire hijab din tayi ta fito ba karamin kyau tayi ba cikin jar rigar wanda duka dogayen kafafunta a bude suke banda salki babu abinda sukeyi Hurriya yau batajin dora tukunya don haka taje wurin iliya Mai shayi tace ya soya mata kwai guda daya sai ya bata ruwan lipton da biredi mazan dake zaune a wurin dukan su hankalin su na kanta Amman ba wanda ya isa ya tunkareta.
Ilya ya bata abinta ta amsa ta kama gaban ta
Shidai iliya maganar gaskiya yarinyar na burgeshi don duk garin nan bata daukar raini don ga kyau na fitar hankali gashi ba wanda ya isa ya tunkare ta ga Kuma sai shigar da ta ga dama Amman dai ba wanda ke binta da maganar banza don mafi yawan yan garin nan kusan duk sun bada kansu kuma kullum zaka gansu cikin shigar mutunci amman banda ita shigar banza ce irinta turawa wadda tsantsar turawa keyi
Hurriya ta gyara zama sannan ta cinye duk abinda ta siyo tasha ruwa ta wanke hannunta ta dan kishingida kanta saman katifa kafin ta samu a kira sallahr isha’i ta dade tanajin wakar don har isha’i ta gifta bata sani ba saida taji bacci yadan fara figarta sannan ta tashi tayi alwala tazo ta kabarta sallah
Kwanciya tayi a hankali bacci ya dauketa.
Yau dai ta tashi sallahr asuba tana dadewa bata tashi ba Daidai lokacin asuba don mafi yawan lokuta sai safiya take sallah to yau ta tashi Daidai asubar don har raka’atanul fijr tayi duk da batasan cewar sallahr ta micece ba Amman tasan anayita kafin sallar asuba tana gamawa ta linke hijab ta koma baccin ta
Karfe takwas na safe Hurriya taje gidan mai unguwa as usual matar Mai unguwa ta fito mata da kayan wanke wanke sannan tayi shara da sauran ayyuka ta biya ta da kudin aikinta karin kumallon yau a leda tace ta juye matashi idan taje gida sai taci.
Hurriya ta zauna tana maida numfashi bayan ta huta kadan ta dauki kwano ta juye taliyar da take da zafi saida ta fita ta daurayo hannun ta sannan ta dawo ta fara ci bintu ce ta shigo dakin Hurriya tana kuka ta kwanta saman katifar Hurriya cin abincin ta cigaba dayi bata tanka ba har saida ta koshi taje ta wanke hannunta,batace ma bintu kala ba don earpieces ta sanya tanajin wakarta
Bintu da tagama kukan ta tabbatar ya isheta sannan tayi ma Hurriya magana Hurriya da taga alamun tagama kukan ya sanya ta cire earpiece din ta kalleta Bintu tace Hurriya idan ba zuwa nayi wurin ki ba baki taba zuwa wurin da nike
Hurriya tayi shiru bata ce komai ba Bintu tasan daman ba zatace komai din ba murmushi bintu tayi don duk garin nan tafi kowa sanin halin Hurriya tasan cewar Hurriya din tayi kewarta kwana biyu da bata ganta ba Amman tasan cewar baza ta taba tambayar lafiya ba saidai idan Bintu ta fada mata don haka bintu ta rike mata hannu tare da sakin murmushi a hankali Hurriya ta zare mata hannunta ta kalleta irin kallon kinsan banason ana tabani bintu ta turo baki tace kiyi hakuri
Bintu ta kalleta tace nidai bazaki kara ganina ba tunda bazaki tambayeni lafiya ba Hurriya ta kalleta sannan tayi shrugging kafadar ta tana kokarin mikewa Bintu da tasan hali tace zauna nagaya maki a hankali Hurriya ta zauna bintu ta kalleta tace lalu ya dawo shekaranjiya da daddare na fito zanzo wurin ki na hadu dashi a zaure a buge yana ganina ya taho yana kokarin rike mani kugu sai na kauce shikuma da yaga haka sai ya chakumo ni daganan muka fara kokowa dashi bugu kadan nayi mashi shine ya fadi kasa nikuma da naga haka na ruga cikin gida na kwanta
Shine fa yau sai ta fashe da kuka Hurriya dai tanajin ta don ita bata iya lallashi ba ko kadan saida ta gama kukan sannan ta