Showing 15001 words to 18000 words out of 32991 words

Chapter 6 - ABAR SO COMPLET

Start ads

24 Aug 2025

194

Middle Ads

tamata kama da wata amma tamanta waye

"Ke bakya jin ina magana neh koh ke kurma ce" Kursum takara fada hade da karewa Nadhiran kallo .

"Anty ga abincinki na ajiye akan dining" Saffiya tafada mata cikeda ladabi , tsaki Kursum taja hade da barin kitchen din

"Nace bah" Nadhira tafada

"Na'am" inji saffiya

"WACECE ITA?" Nadhira ta tambayeta

'Itace matar Doctor Al-amin,  kuma Hajiya na mugun jida ita.......hka dai Saffiya tadinga zuba daman kuma ba abaya bah wajen surutu.

"Toh shikenan" tafada lokacinda take barin kitchen din ......

"Dole na gyara miki zama tinda Allah yakawo ki gonar NADHIRA" tafada lokacin da ta isa palour domin daukar khimar , tana fita tasamu adaidai ta daya ajiye wani zai juya, tsayar dashi tayi sannan tafada mishi inda zai kaita

'Toh hajiya, kudinki 150" yafada mata

"Muje" haka yajata zuwa anguwarda takira, isarta kuwa yayi daidai da Salim ke dawowa daga islamiya, dagudu ya iso wajenta yana oyoyo babynmu, rungumarshi tayi

"Our salim i really miss you" tafada tana kissing both cheeks dinshi

"I miss you more our baby" shima yafada, haka suka rankaya cikin gida , a compound tasamu Hasana na shara , suna hada ido tasaki broom din hannunta sannan suka rungume juna

"Hasynah nasameku lafiya"

"Lafiya lau Babynmu" saiga Antyn tafito

"Sannu da gida Antynmu"

"Yawwa babynmu, yajikin shi ?"

"Alhmdllh antynmu cos yanxu yadaina jifa na, kawai magana neh yasaura dakuma gane mutane , kuma fah Antynmu ashe har cocaine suke bashi" tafada cikin rawar murya

"Cocaine!!!'atare Antyn da Hasana suka furta, saikuma gurin yadauki shiru itakuwa Nadhira shigewa cikin gidan tayi suma suka mara mata baya

" waye ba lafiya?"Hasana ta katse shirun da sukayi

"DanAllah kudaina boye min abinda ke faruwa ku fadamin ME KE FARUWA" takara fadin hakan

"Dadynsu Nadhira neh ba lafiya " Antyn tafada mata

"Daman yana raye neh? Hasana takara tambaya da alamar mamaki a voice dinta

"Eh yanada rai amma bashida lafiya cos yanxu he's now one legged criple" antyn tabada amsa muryarta na rawa

"Allah yabashi lafiya" shine abinda Hasana tafada

"Amin" suka amsa in chorus

"Jira nakeyi medications din dadynmu yakare kafin nafara aiwatar da missions dinna kuma ke" dagowa Hasana tayi tazuba mata big eyes nata

"Ina bukatar taimakon ki" afirgice antyn ke kallon ta sannan tafara magana

"Tu pagal hai Nadhira(have you lost it Nadhira?)?, why did you want to put her life at risk, spare her okay"

"No antynmu tafada min komiye takeso zanyi" Hasana tafada

"Kasam se?" Nadhira tafada

"Pardon" inji Hasana

"Sorry i mean promise? Tafada tana sa hannun ta awuyarta

" promise"Hasana ta bata amsa , murmushi suka sakarwa juna amma can kasan zuciyar Hasana tambayoyi neh fal aciki

"So where is my coke and fanta masala and my hot milk cake" Nadhira ta katse shirun hade da rola eyes nata. Dariya sukayi dukkansu cos kamar karamar yarinya tayi maganan

"Oh, ji yadda kike magana kamar baby" Hasana tafada da murmushi akan fuskarta

"Lah.. Bakisan  ni Babyn bace?, antynmu kifada mata mana" takara fada in the same tune but this time around pouting mouth dinta tayi

"Ke yanzu bakisan ita babynmu bace bah?toh inma kinsani toh zankara fada she's our baby like no other " dukkansu  dariya sukasa atare.

"Oya mana Antynmu" takara fada a shagwabe

"Oh sorry babynmu ai tindazu muka kammala miki dani da Hasanan ki "

"Thank you ao much, you know it's been long since av taken them"

"Never mind Babynmu" Hasana tafada

"Oh that's makes me remember, i will need a hand made juice, you know our Dady loves it"

"Eh hakane yanaso , but why did you ask for it"

"I actually noticed that whenever nayi serving dinshi machine made juice baya sha kuma natina daman asalinshi bai shan machine made ones , that's why i suggested it" Nadhira tafada

"Smart baby you are marvellous" antyn tafada

"Yeah she is" Hasana tayi adding.......

Don't forget to vote



💋💋wurarh💋💋


💝💝💝💝💝💝  
                       *ABAR SO*
                                    💝💝💝💝💝💝

*WRITTEN by: NAFISAT  MA'ARUF  SHEHU*
                       *💋💋WURARH 💋💋*
🌟GEORGEOUS WRITERS FORUM🌟

               🌟G.W.F🌟

HOME OF GORGEOUS INTELLIGENTAND EXPERT WRITERS, WE ARE THE BEST AMONG THE REST

Page 73-74

"yes she is"Hasana tayi adding. Antyn tayi serving din Nadhira abinda take bukata. Haka suka dinga hira bayan Antyn ta aika asiyo mata fruits.

     Hasana neh take kallon photos a tablet din Nadhira

"Babynmu wannan itace Nafhira?" Hasana ta tambayeta

"Eh,we look alike koh?Nadhira tatambayeta bayan ta amsa

"Ofcourse, amma wannan background din yayi kyau wani application neh?" Takara tambaya

"See you background kuma baki kalle eiffel din yayi bold bah kuma da background neh zaki kalle mu wani iri.

" kina nufin kinje Paris?" Hasana takara tambayan ta da Surprise akan fuskanta

"Eh mana, kuma duk garinda akwai memorable places inazuwa cos inaga naje 39 memorable places arayuwa ta kuma kowanni shekara duka familynmu saimun sauke farilla" Nadhira tafada da murmushi akan face dinta

"Wow...har 39 countries lallai , muma muna zuwa memorable places amma gaskiya bamu kaiku bah"(dayake Babansu Hasana mah yana da kudi) itama tafada, haka dai suka dinga hira har aka kawo fruits din, sallah sukayi tukunna kafin suka hada juice din, suna gamawa ana kiran sallahn Asr shima sukayi sannan suka kai Salim Islamiyya kafin suka ci abincin rana, suna gamawa tafara shirin kayayyakin ta cos batason takai dare.

   Sallama sukaji anmusu akofar gida wai ana neman Babynmu, wani sanyin dadi neh yaziyarce zuciyarta, dagudu tafita tana isa kofar gida ta tsaya sanna ta daidaita nutsuwarta kafin tafita waje, agefen motarshi yatsaya yayinda yanmata kebinshi da kallo , bazallan mata bah har en zaman kashe wando ba'abarsu abaya bah wajen kallon shi cos dressing nashi neh yafara tafiya dasu, sanye yake cikin top din Armani wanda bakaramin kudi yasiya bah,  agogon rolex ne a hand dinshi ga Iphone X+ nashi yana dannawa ga idonshi make acikin wata arniyar celebrity space, kai Tabarakallah.......

    Tsayawa tayi tana kallonshi daga dan nesa kaman ance yadago , sukayi 4eyes dashi , wani dadi neh ya lullubeshi amma kuma wani sashi na zuciyarshi bugawa yakeyi da dan sauri cos baisan irin tarban da zatayi mishi bah.....

    Haka tadinga takowa ahankali, saikuma tafara sauri sauri daga baya taji she can't wait to be cuddled in his arms , kawai saitasa gudu kafinta isa shikuma ya bude arms nashi, without a waste of time ta rungume shi shikuwa dagata yayi daidai face nashi haka yadinga juyawa daita itakuwa miye zatayi inba dariya bah, ajiyeta yayi akan mota while tayi crossing legs dinta a waist nashi

"Only God knows how much av  missed you" yafada mata in whisper, pecking nashi tayi sannan tace

"Same here"

"Oh really?" Yatambayeta

"Ofcourse" tabashi amsa, daganan kuma tasa head nata akan chest dinshi  cikin sanyin murya tace

"My Nafhi and Momma are gone, i will never see them again"

"It's okay, may their souls rest in perfect and everlasting peace" yafada

"Ameen" tafada tareda dagowa, rolling din eyes nata tayi sannan tace

"So tell me are you married or still single?wani mumunar faduwar gaba yaji sannan yadaure yace

"why are you asking?" Gyara wuyar top nashi tayi then tace

"Just want to know how many kids you got" yanda tayi magana neh yabashi dariya aikuwa yahau darawa

"Kafara koh" tafada tana pouting din small mouth nata, lips dinta yadan ciza

"Ouch banson mugunta fah" tafada tana ware legs dinta daga waist dinshi domin sauka

"Am sorry ABAR SO karkiyi fushi dani please" yafada tareda kama kunnenshi cos yaga tadauka da serious

"It's okay and let me down" tafada mai tana mai yin murmushi

"Kinzamo big girl fah"Amin yafada

" hmm, you know as times goes on cos kaima ba kaman da bah" tafada tareda kama hand nashi bayan yasaukar da ita , kuma saiyanxu suka lurada yadda aketa kallonsu

"Wai nikam sadaka ake rabawa neh kokuma shooting din film akeyi  naga kun tsaya mana aka tareda zuba mana na mujiya" tafada cike da tsiwa da gadara

"It's okay babe mushiga ciki" yafada hade da matse hannunta dake cikin nashi, akasar zuciyar shi kuwa farinciki neh fal aciki cos baitaba kawowa zata mishi irin wannan tarban bah, suna shiga ya gaisar da Antyn itama da murmushi afuskarta ta amsa mai

"Wato Babynmu shine kikaje kika dade koh, bakisan dare natayi bah" Antyn tafada tana juyawa wajen Nadhira

"Oh Antymu i was so happy shiyasa" Nadhira tafada lokacin  tana rolling eyes nata wanda hakan yazame mata body

"Oya jeki" antyn tafada lokacinda take bata juice baaket din

"Antymu yanxu korata kikeyi koh?, kenan harkin gaji da ganina koh, babu damuwa" tafada hade da ficewa azuciye .

"Babynmu wlhy kitsaya bakorar ki nakeyi bah" antyn tafada tana mai bin bayanta , itakam ko sauraron antyn batayi bah  tatari keke napeep, shikuma Amin ganin ta tare napeep yasashi komawa cikin gidan dasauri domin dauko car key dinshi, haka yagama duba gurinda ya dan zauna  amma babu key babu alamunshi , zuwa lokacin kuma yasan sunyi nisa, sai asannan yatina ashe key din na kan car dinshi yamanta......(lol.....😆)

"Yanzu yazamuyi" Hasana ta tambaye antyn cikeda damuwa

"Karki damu daman haka take da saurin fushi ko da abin baikai ayi fushi bah.

"Toh ki gwada kiran numbern ta mana" inji Amin da fada

"Ai kona kira badagawa zatayi bah" Antyn tabashi amsa

"Toh kiban numbern nayi trying luck" yakara fada, haka antyn ta karanto mai numbern, kira yayi amma har yatsinke batayi receiving bah, sallama yayi musu   akan zai cigaba dakira , cike da damuwa yakoma gida ranar. Su antyn kuwa jigum suka zauna har Hasana takoma gida, tana isa kofar gidansu tasami Husain wajan

"Ya dai twinee?" Yatambayeta

"Wlhy wai Nadhira neh ta tafi cikin fushi" tabashi amsa

"Miye akamata haka?"yakara tambaya......nan dai ta labarta mai abinda yafaru

" kut.. Wannan wace irin zuciya ce daita , gaskiya za'asha fama"yafada

"Gaskiya kam cos ko yafiya batadashi" Hasana tafada

"Hmmm,  ya akayi kika sani madam Hasana?"zama tayi na musamman ta bashj labarinsu wanda tasani gabadaya , wani tausayinsu yaji shima

" shiyasa ai yanayinsu baiyi kamada na talakawa bah"haka dai suka dinga hira har aka tada sallah sannan Hasana tashige cikin gida.

    Abangaren Nadhira kuwa  tinani takeyi akan abinda yasata fushi kuma bayan tayi alkawarin bazata sake bah gabadaya saiyaji bata kyauta bah. Gaishe da baba maigadi tayi sannan ta ajiye basket din akofar side dinsu kafin tashiga side dinsu mumy tana shiga tasame su harda wani bakon fuskanda bata sani bah amma kamanninshi yanuna cewan shi dan gidan neh

"Sannu da gida" tagaishesu hadeda risinawa cikeda girmamawa

"Saiyanxu  baby"

"Eh"

"Yamutanen gida?, hope suna lfy" Abba yatambayeta

"Alhmdllh , wai inji Antynmu tana gaishe ku" ta bada amsa

"Muna amsawa" mumy tafada

"Toh saida safe " tafada musu

"Bazakizo muyi dinner bah?" Mumy ta tambaya

"A'a wlhy cikina a koshe nake " tafada murmushi kwance akan face dinta....

"Waini mumy miye kike gayyatar wannan kazamar kan dining dinmu, ko sokike Love dina yaganta yakasa cin food neh cos kinsan ba kowace cleaner yake kulawa bah balle kuma tazauna a inda yake for the matter of fact cleanern wannan kazami gurgun !!!" Afirgice suke kallonta , kaman wata walkiya ta iso gabanta

"One more bad word from you and i promise to keep you mute"Nadhira tafada cikeda bacin rai cos har jah idonta yayi

"Miye kike nufinda zaki keeping dinna mute, yar yarinya ma dake yar matsiyata , doluwa mah irinki, tukunna mah wai kare wannan gurgun zakiyi don rashin hankali , wanda ko gata baida akanshi zaki nema gayamin magana tukunna mah waye ubanki a fadin Nigerian nan miye kika taka arayuwa nasan familyn ki dake suka dogara soboda ke ne mai nema musu na daily bread kuma a haka kike neman wasting opportunityn ki"

"Kursum" Abba yakirata cikin kausashiyar murya

"Karka kirani mijin mumy kayi shiru cos bada kai nake yi bah, ka adana duk abinda xlzai fito daga wannan mushen bakin..." Ai bata karasa bah taji saukar mari a kumatunta..........tirkash

Guess waye mareta?

💋💋wurarh💋💋


💝💝💝💝💝💝  
                       *ABAR SO*
                                    💝💝💝💝💝💝

*WRITTEN by: NAFISAT  MA'ARUF  SHEHU*
                      *💋💋wurarh💋💋*
Wattpad:Nafisatma'arufshehu

🌟GEORGEOUS WRITERS FORUM🌟

               🌟G.W.F🌟

HOME OF GORGEOUS INTELLIGENTAND EXPERT WRITERS, WE ARE THE BEST AMONG THE REST

Page 75-76

Ai bata karasa maganan bah taji mari a kumatunta

"Ke wace irin mara hankali ceh, kinfini sanin abinda wannan bawan Allahn yamiki arayuwa amma tsantsan rashin hankali irin naki kike zaginsa kuma fah dukda hakan yana suriki awajenki, wai tsaya mah tukunna  harke dinnan kin isa ki zageni , kinsan wace ni kuwa, kinsan waye mah ubana kuwa, babu shakka kinsanshi bama ke kadai bah dukkanku kunsanshi , muba matsiyata bane cos daga kaina har 7th generation dinmu masu zuwa bazasu taba sanin miye talauci bah, kuma mijinki dakike ikrarin baisom kaza da kaza toh i bet you ni zan aureshi kuma kindai ganni babu namijin daya isa yayin resisting dina cos ni ABAR SO ceh!!!, babu magani babu tsafi zan siye zuciyar mijinki dukda nima inada wanda nake so amma haka zan hakura na aure mijinki, zan nuna mai tsantsan soyayyar da babu algus acikinta , sannan abinda zan gargadi ki guda daya neh kawai shine ki boye mijinki cos haduwata dashi will be the beginning of your downfall, lastly wanda kike kira da kazami gurgu shin kinada masaniya akan abinda ya mayardashi hakane?, ko kuma kina da masaniyar akan matsayinda yakedashi kafin yadawo wannan  condition din?, ko kinada masaniya akan asalinshi, kokuma abinda yakeda kafin yadawo haka?  ko kuma kina nufin Allah baya jarabtan bawanshi?, bakya tunanin shidin mah yanada gata kaman yadda kowa yakeda?"numfasa tayi sannan tajuya wajen wannan saurayin

"Kaikuma  kawani tsaya sokoko ka wangale baki hangam kaman wani maloho , shasha kawai agaban idonka wata kanwar bayanka take zagin babanka wanda inada yakinin cewan bazaka wuce 28 bah itakuma nasan babu tantama 25 amma shine bazaka dauko tsumagiya ka chachauda mata bah, wlhy you are a disgrace to manhood"tana gama fadin hakan ta fice daga palourn hartana bangaje a bakin kofa shigowa.

     Shikuwa dawowarshi kenan daga gidansu Nadhira , mamaki neh yakamashi jin yadda aka bangaje shi amma ko arzikin sannu baisamu bah, girgiza kai yayi hade da kutsawa ciki , abinda ya tarar neh yasashi jan birki yana dada bin gidan da kallo cos tunaninshi shine gidan wasu yashiga  soboda ganin da yayi an tsatsaya  while Kursum na durkushe tana kuka ga idon yakumbura , shahada yayi sannan ya matsa kusa dasu

" lafiya naganku haka?, miye faru?"ya jera musu questions trying to figure out what the problem is. Mumyne tafara haurawa sama, cike da rashin nutsuwa ta mike tabi mumyn tana fadin

"Wlhy bazan yadda bah , i swear to make the hell out of that small girl , tinda nake ba'a taba cimin mutunci irin na yau bah , look at my face i can feel how it got swollen" tafada daidai lokacinda tarike hannun mumy dayan hannun kuma akan cheek dinta. Mumy kam babu baki  magana cos bazata taji dadin marin da aka mawa daughtern ta bah kuma bazata ceh ta ji dadin zaginda Kursum tamawa mijinta bah amma kuma yazatayi, batareda tace komai bah ta zame hannu Kursum sannan takarasa hayewa, cikin kuka Kursum tamara mata baya

"My son inkagama kasameni a room dina" Abba yafada tareda barin palourn

"Kai miye faru?" Amin yatambaye kaninshi

"Infada maka yau ankoyawa Kursum hankali " nan dai yakwashe komai yafada mishi, shikuwa abangaren shi haka kawai yaji yarinya ta burgeshi kuma zaiso ganinta

"Barinaje wajen Abba " yafada hade da barin wajen. Da sallama yashiga cikin bedroom din Abbanshi , amsawa yayi hade da nuna mai gefenshi alaman yazauna batareda ya musa bah yaneme mazauni agefen nashi

"Ka kalle ikon Allah koh abinda baby tayi naji dadinshi sosai cos taburge ni bakadan bah she's indeed a very good girl and i like her confidence and am very surw if you marry her you will definately be happy foe for life, Dan Allah ka aureta" tinda Abbanshi yafara magana yake jin wani iri gameda yarinyan, wani abu na bashi shawarar da ya aureta kodan takoyawa Kursum hankali kafin ya aure ABAR SOnshi cos baison takara shan wani wahalan

"Toh Abba , amma inada wani urgent emergency wanda gobe karfe 10 nasafe zai iso, insha Allah idan nadawo zanje mugana da ita yarinyar" Amin yafada

"Toh dan Albarka,yadda kake shirin faranta min rai haka Allah zai faranta maka naka " Abba yafada cikeda jindadi

"Ameen Abbana" yafada yana murmushi sakamakon tinawa dayayi da moment dinshi da ABARN SOnshi dazu

"Jeka" inji Abba

"Toh Abbana" yafada tareda ficewa zuwa part dinshi

    Abangaren Nadhira tana shiga tanufi wajen Dadynsu lokacin kuma idonshi biyu da alama mah yunwa yakeji batareda bata lokaci bah ta debi juice din a cup sannan tafara bashi shikuwa karba yakeyi sosai kuma alamu sun nuna yana jin dadinshi sosai. Tana gamawa takimtsa shi sannan tashiga watsa ruwa tareda dauro alwala, tana idar da sallah da sallah tasa kayan baccinta kafin tafara tinani  abinda yawakana tsakaninta da Kursum

"Zakisan dani kikeyi" tafada tareda da lumshe ido. Sallaman datajine yasata gyara hulan net din kanta sannan ta amsa shikuma yashigo wani irin bugawa kirjin tayi cos batayi zaton zata ganshi bah

"Who are you?" Shine tambayar daya mata, abazata tambayar tazo mata

"Na rokeki da sunan Allah da  karkimin karya kuma akwai abubuwan da nayi noticing gameda ke shiyasa nake son sanin more about you" Abba yafada mata

"Bazaniya baka amsa dakaina bah amma ina iya baka address din wanda zata iya baka kyakyawan labarina " tafada mai cikin sanyin murya

"Okay if that's fine with you" Abba yafada

"Tnx for understanding" tafada sannan tadauko paper tarubuta mai address dinsu then tamika mai

"Gud night baby" yafada da murmushi a face dinshi

"Good night Abba" itama tafada tana miyar mai da martanin murmushin.

       Bangaren Kursum kuwa tana hawa upstairs direct room nata tawuce , travelling bag dinta tadauko tadinga zuba kayayyakin ta aciki

"Wlhy yarinyan nan tadebo ruwan dafa kanta , harni zata mara , harni takecewa zata auramin miji if am not mistaken  kwacemin miji fah take nufi, this can't be

End Ads

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login