Showing 18001 words to 21000 words out of 32991 words

Chapter 7 - ABAR SO COMPLET

Start ads

24 Aug 2025

197

Middle Ads

Amin must leave this house first thing tomorrow morning , i won't bear to loose my love to another woman wait mah is she a woman?no she's a girl" haka tadinga magana itakadai kaman wanda maganin ta yakare(loh....hhhh).

      Tana gama parking din kayanta tafice zuwa part din Amin, ko kwankwasa kofa bata yi bah takutsa ciki , hangoshi tayi asaman bed yana danna laptop yana ganinta amma yayi biris kaman babu abinda ya gani kuma sarai tasan yaganta zama tayi awajen dressing mirror  tana kallon swollen face nata wanda haryanxu shatin hannun yarinyar bai bace bah, tsakin dataja neh yasashi kallonta

"Kai yarinya nan badai zafin hannu bah, mtsww shegiyar yarinya kawai dangin mayu wlhy sai tayi dana sanin marina, kazama mah daita,  Love you need to see that small insect wlhy yarinyan bata da sense wai kai zata aura wai saita sace zuciyar ka hhh, stupid slot kawai cos daga ganinta mah zakasan da yi PHD a karuwaci tana magana tana rolling din ido" kallonta yakeyi ko kiftawa baiyi cos wlhy maganan ta mah zainuna yadda takejin haushin yarinyan,   shafa kanshi yayi sannan yace.........

Comment,
Vote &
Share
💋💋wurarh💋💋


💝💝💝💝💝💝  
                       *ABAR SO*
                                    💝💝💝💝💝💝

*WRITTEN by: NAFISAT  MA'ARUF  SHEHU*
                      *💋💋wurarh💋💋*

*Wattpad:Nafisatma'arufshehu*

🌟GEORGEOUS WRITERS FORUM🌟

               🌟G.W.F🌟

HOME OF GORGEOUS INTELLIGENTAND EXPERT WRITERS, WE ARE THE BEST AMONG THE REST

Page 79-80

.....Ga Wanda tafiki nan ta iso,sanye take cikin wata doguwar rigan kanti amma da kadan yawuce gwiwa dakuma hula colourn kayan,cos yawancin kayayyakin ta basu cika tsayi bah,gaishe da mumy tayi hade da durkusawa har kasa as usual while mumy ta amsa da fara'a cos yarinyar na burgeta

"Kanin mu yanaga tarike kaman kayo mata sata"tafada mai cikeda son gano abinda ke dariya

"Gwanda dakika Zo Matar yaya cos Allah yagani bazan iya dukar Matar yayana bah,kuma gaskiya bazan iya zaginta bah"yafada hade da shafa Kai

"Gaskiya kayo tunani mai kyau ,and ke Anty Kursum wannan dakika rike haka kinsan kanin mijinki neh Kuma yakamata kidinga girmamashi "tafada

"Ke fah nalura kinada shishigi,tukunna mah yaushe nadawo Antynki?yaushe Abdulkadir yadawo kanin mijinki?yaushe Amin yadawo mijinki?,toh wlhy ki kiyaye ni,karkiga jiya kin mareni banrama bah wlhy bashi Kika dauka Kuma ni ba'acin bashina batareda an biya bah"tafada tana zazzare eyes

"Wai ni bashin miye naci miki neh?kodai marinki danayi miki jiya?hala kinmanta ke Kika fara mareni nah rannan?toh bari in fada miki an eye for an eye,blood for blood and life for life,ma'ana shi kuwa shine  ni Nadhira bana yafiya duk abinda akamin bana mantawa  cos there's a blood of vengeance running in my veins,ba'a shiga sabga ta akwana lafiya"tafada looking so serious hade da Jan kujerar dining,while itakuwa Kursum tafara tsorata da lamarin Nadhira cos taga yarinyar hayakin kanta yafi Wanda yake nata kan,cikin sanyin jiki tahaura sama. Mumy mah taji dadin yadda Nadhira ke magana Kuma alamun yarinyar yanuna cewan there's something burning in her ,itama haurawa tayi Sai yasauran daga Nadhira Sai Abdul  Wanda ahalin yanxu sun fara cin abinci.

    Can ba da dadewa bah saiga Kursum tasauko da traveling bag a hannunta,tana hango su taja tsaki

"Allah yaraka taki gona"Nadhira tafada hade da siping din tea,dariya Abdul yayi tareda fadin

"Wlhy matar yaya bakida  dama"itama dariyar tayi while Kursum takara sauri  acikin tafiya ta

"Mutum dai yafadi nikuma nasha dariya"tafada yadda Kursum din zataji........

       "Matar yaya!!"Abdul yakirata cikin serious tune bayan sun kammala cin abinci,dagowa tayi  tareda kura mishi ido

"Hmm... Daman so nake kinema min budurwa,kinga Sai tsufa nakeyi,inkina da kawa saiki hada mu in yaso Sai asa ranar aurena da Dana yayana rana daya "yafada tareda Sosa Kai

"Amma fah ka kawo point ashe kwakwalwar ka naja"tafada cikin sigar tsokana

"Waye zaki bani?"yatambaye ta

"Zan baka tsalelliyar budurwa wacce itama kwakwalwar ta yana jah,amma fah sorry to say tafika Jah,kuma sunan ta Hasana idan kun daidai ta toh Falillahilhmd,amma fah saika yi dagaske cos Zuma ce,ita Zuma Kuma Saida  Wuta" tafada mai

"Kai amma nagode sosai,amma inbazaki damu bah ina son in miki tambaya"yafada mata

"Am all hears"tafada

"Wani school kikayi attending?"yatambaye ta

"Nayi NTIC na Abuja"ta bashi amsa,sanda yakaremata kallo kafin yakara fadin

"Amma scholarship board neh suka dauki nauyinki koh?".... Yafada while itakuma tayi dariya

"Dadynmu neh ya samu"tabashi amsa

"Yasaku Kuma?keda waye?ya jera mata tambaya

"Eh mana ai bani kadai bane nida twin sis dinna neh"

"Wow kardai itace Hasana? Amma Kuma intake?"yatambaye ta cikeda zumudi

"Ba ita bace wannan din kawata ce,ita sis dinna tarasu last year"tafada looking so sad

"Sai gobe"tayi adding cos bazata so yaga tears dinta bah cos she believes that babbar rashin hankali shine kabari nakusa dakai yasan wickness dinka

"But bamu gama bah"yafada mata cos bayason discussion dinsu yayi ending this way,juyowan datayi neh yasashi yin Shirin daga maganan dayake son yakara fadi ,ga eyes nata yayi mugun ja,kuma daman haka take in tahana kanta kuka lokacin da take da bukatan yin hakan,jah idon sukeyi daganan kuma tafara Head migraine dinta.


     Barin wajen tayi hade da komawa side dinsu,tana shiga kuwa ciwon Kai yamata sallama ,fadawa tayi toilet don watsa ruwa ,tana gama wa tafito sannan tasa short nickern ta na mata da vest ,ga gashin kanta ajike cos tasawa kan ruwa ko zataji  saukin ciwon amma ina!!!!.

Dakyar takarasa kan bed ga gashin yamannu mata,jitayi she can't hold it anymore daman Kuma in tana ciwon kan kama mata akeyi Sai amata Addua,dakyar tajanyo wayanta sannan tabugawa Hasana Kira ,bugu biyu yayi aka sauke

"Sai yanxu aka gama fushi damu?"Hasana tafada cos tinda tadawo bata kirasu bah amma tamawa Antyn text amma Kuma idan Antyn takira bata dauka

"Kina gida neh?"ta tambayeta cikin dauriya don bayason Hasana tasani

"Eh... Amma yanaji voice dinki haka ko dai Baki jin dadi neh"tafada cikeda damuwa
      
"Not at all,lafiyata lau kawai dai ina son kizo neh"tafada wa Hasanan

"InshaAllah zaki hannu In the next 20 minutes"

"Pls kiyi sauri"

"OK"sannan takatse Kiran while ita Nadhira tagyara kwanciyarta

"Allah kabani lafiya"tafada hawaye na gangaro mata(it's said that in mutum baida lfy,yayi Addua cos Adduan majinyaci nasaurin karbuwa,bawai mutum yace am sick,need your prayers bah)

    Sallama Hasana tamawa Umminta tafito har zata shiga tafada wa antyn,kawai saita bari sanadiyar ganin wani Lexus Jeep Parke akofar gidan cos ita atunaninta big dadynsu neh.

Adaidaita ta tsara sannan suka wuce GRA,tana sauka ta gaishe da Baba maigadi  sannan tamai bayanin wajen Wanda tazo gani batareda bata lokaci bah yafada mata inda zatashiga.......

Fitowanshi kenan dinshi kenan zaije wajen car park cos yake yazaga gari ,itakuwa ta taho tana cire phone nata daga side bag nata domin shaidawa Nadhira ta iso,gware taji tayi da mutum har sanda wayarta yafadi kadai

"Buuu....wlhy saika biyani phone dina ,taab saikace baka gani,kana tafiya kaman Wanda yasha abu,karma kafara bani hakuri cos saika siyamin wani, sabon phone neh fah ko sati banyi da fara amfani dashi bah,kaii banma bukatan wani, nawa nakeso"tafada cikeda masifa(daman Kuma hasynah akwai masifa🤣🤣..lol) galala yayi yana kallonta cos babu karya tamai Dari bisa Dari amma da itace

"Gaskiya kinma raina nih kidubi tsabaragen eyes dina kice nina bugeki , karki manta fah kece bakya kallon gabanki"yafada mata while eyes nata nayawo ajikinta

"Kaikuma dakake kallon gabanka miyesa baka kauce bah?nikam duk wannan maganan ba problem dina bane problem dina shine phone dinda kafada"tafada tana mainuna phone dinda ke hannunshi

"Alhmdllh tinda fashewan kadan ne,saikije kiyi manage kafin natambaye matar yayana duk hukuncinda tayanke shi za'ayi"yafada tareda Mika mata phone dinta

"No gaskiya ban yadda bah,daman Zan Kira besty na ne yanxu Kuma gaskiya bazan iya amfani da wannan bah"tafada haryanzu bata karba bah

"Toh ganawa ki kirata dashi "yafada yana mai mika mata nashi wayan

"What kana nufin da wannan abin xanyi waya"tafada tana mai nuna Samsung Galaxy S6 din hannunshi sannan tacigaba

"Inama kace muje wajen matar yayan naka tayanke whatsoever hukuncinda xatayanke tinda nalura maybe ita judge ce "yafada tana mai murguda mai Baki

"Muje"yafada tareda yin gaba cos idan yacigaba da tsayuwa da ita baisan miye zai faru bah. Suna Isa bakin kofa yadan bude sannan yace tayi sallama....

"mushiga kawai"yafada mata suna shiga suka hangota ta akan bed bed

"Matar yaya yadai? yafada while ita Hasana tayi wajen bed din cos daga ganin yana yin ta zaka San something is wrong

"Babynmu!!!"tafada dakarfi SAKAMAKOn........



Vote,
Comment&
Share

💋💋wurarh💋💋


💝💝💝💝💝💝  
                       *ABAR SO*
                                    💝💝💝💝💝💝

*WRITTEN by: NAFISAT  MA'ARUF  SHEHU*
                      *💋💋wurarh💋💋*

*Wattpad:Nafisatma'arufshehu*

🌟GEORGEOUS WRITERS FORUM🌟

               🌟G.W.F🌟

HOME OF GORGEOUS INTELLIGENTAND EXPERT WRITERS, WE ARE THE BEST AMONG THE REST

Page 83-84

"Ok please babu ruwanki dazuwa da phone"Nadhira tafada

"Confirm"Hasana tabada amsa

"Miye kuke kullawa neh wai?"Abdul yatambaya

"Kai ina ruwanka,amebo kawai"Hasana tabashi amsa tareda murguda mai baki....

"Kanin mijina!!!" Nadhira takira shi.....

"Ke wai ni fah bangane bah haka kawai saiku dinga Kiran kanku da names"Hasana tayi interrupting

"Calm down my Hasy,i will gist you after you complete your mission"tafada hade da kashe mata ido

"There's something fishy between you guys" yafada yana girgiza Kai

"And it's none of your business"Hasana tafada

"Silly girl.."yafada

"It's okay guys,kanin mijina kadan sauke min ita agida mana"Nadhira tafada tana mai kashe mai ido

"Taab nikam zantafi dakaina,basaiya kaini bah"tafada tana tura baki

"No Hasana kije yakaiki, please do it for me"tafada

"Okay,for you besty"tafada

"Thanks dear,kaikuma nasan bazaka ki kaifa bah kodan yayanka"tafada

"Ke nifa kin ishe ni, tukunna mah waye yayanshi?"Hasana yatambaya tana mai zaro big  eyes nata

"Soboda shi Zan aura"ta bata amsa atakaice hade da kanne mata ido,dariya kurun Hasana tayi hade da daukan side bag dinta

"Ke kisameni amota,kuma kiyi sauri"yafada cikeda neman tsokana

" Baza'ayin bah"tafada tana murguda baki,kwafa yayi tareda ficewa itakuwa Nadhira dariya tadinga musu

"Dariya mah zaki min koh? shikenan natafi"tafada tareda ficewa wai tayi fushi,itakuma ganin tafice cikin jin haushi,yasata bin bayanta

"Haba besty kiyi hakuri mana, am so sorry"tafada tana mai kama kunne....

"It's okay dear,saikin jini"Hasana tafada

"Thanks dear and remember no mistake"

"Trust me"Hasana tafada daidai motan yafara tafiya kuma yayi daidai da fitowan mumy, mumy kuwa ganin mutum kamar yar India yasata gyara zaman medicated glass din eyes dinta,juyawa tayi daniyar komawa cikin gida ya hange mumy, karasawa tayi tareda gaishe ta

"Ashe kece,nadau bakuwa mukayi"Mumy tafada tana murmushi

"Ammafa Dana baya son masu Karin gashi fah cos naga har lashes kike karawa"mumy tayi adding,saiyanzu  tatina ashe ko dankawali babu akanta,wani irin kunya taji ya lullube ta,wanda tinda bata taba jin irin shi bah

"It's okay,ki gyara kinji"mumy tafada,gyada kanta tayi tareda shigewa while mumy tabita da kallo  tareda sa shakku acikin ranta gameda yarinyar

"Dole nasa abincika minke cos ba yadda dake bah"mumy tafada lokacin tana komawa cikin gida.

     Abangaren su Hasana kuwa yana zuwa daidai gidansu ta tsayar dashi,fita tazoyi ya danna lock din motan

"Malam yadai?"tafada frowning her face

"Hmm..... Shadayan ki zaki bani"yafada yana Sosa keyarshi

"Miye shadaya  kuma?ta tambayeshi looking so serious,ganin dagaske takeyi batasan abinda yake nufi yasa yayi dariya daidai lokacin da dabara tafado mai, jefa wayarshi yayi tagefen seat dinshi

"Ok barina tambaya miki matar yaya"yafada yana lalube

"Miye kake nema  ne wai?"tafada cikeda kosawa da zaman

"Wayata fah nake nema,oh gosh kardai na batareda"yafada kaman dagaske,haka suka dinga neman abinda bai bata bah

"Toh kiban aron wayarki nayi flashing din nawa"yayi requesting,batareda tayi musu bah tabashi wayarta cos itafa ta kosa taji miye shadaya,karbar yayi tareda dannawa nashi Kira kawai saiga waya na ringing agefen seat dinshi

"Oh ashe mah faduwa tayi"Hasana tafada,shikuwa dariyar dayake dannewa ne ya kusan kufcewa , daukar wayan yayi sannan yaduba screen din wayanshi, special numbern ta ne ya bayyana

"Miye wannan?"yatambaya tareda nuna mata screen din wayanshi

"Special number naneh"ta bashi amsa

"Toh ki kirga kigani"yafada yana tabe baki

"Toh miye amfanin kirgawa?"ta tambayeshi

"Just to prove something"yabata amsa,kirgawa tayi dukda tasan amount dinshi

"Shadaya neh"tabashi amsa

"Yauwa toh wannan shine shadayan danace kibani,kinga  yanzu basaina tambaya miki matar yaya bah"yafada hade da kanne mata ido daya,tsaki taja tareda fadin

"Budemin kofa nafita"murmushi mara sauti yayi cos  dariya tabashi yanda take ta  faman hada rai

"Ko baki fada bah daman zanbude  tinda motan banaki bane"yafada cikin son tayi magana tareda bude mata kofa

"Sai munyi waya"yafada daidai tafita daga motan,sanda yashige gida kafin yafadi......

     A week later......

Acikin sati dayan dasuka wuce abubuwa dayawa sun faru irin shakuwan da Amin da Nadhira sukayi dukda awaya neh, amma har Amin ya gayawa Nadhira sirrin azuciyar shi,itakuwa cemai tayi zatayi tunani akai......

    Ga kuma Abdul yayi nisa akogin son Hasana batareda yashirya bah ,gashi kullum saiya mata 100 missed calls amma bata taba dauka bah abin sosai yake mishi ciwo,harya kaiga zuwa gidansu,anan aka fada mai tayi tafiya,daganan yanemi ganin Babanta  sannan ya fadamai bukatunshi,Babanta kuwa cewa yayi idan yashirya yaturo iyayen shi,sosai Abdul yaji dadi  while dayan bangaren azuciyar shi kuwa cike yake da fargaban kallan masifan da zaisha Hasana  yakeyi.

Akwana nabiyu akaje tambaya mishi aurenta kuma anbayar,dayake tinda yatafi akayi bincike akansu kuma aka samu basuda wani aibu.

  Su Abba sunso abasu auren Nadhira ma aranar ,amma gudun magana yasa tace zataje tafada wa big Dady cos bazaiyiyu tayanke hukunci dakanta bah,kuma su Abba sunyi na'am da barin .

   Hasana kuwa gadan gadan tafara aikin da yakaita ,inda masu gidan kuma suka amince da ita ,duk movement din mutanen gidan babu na wanda ba tayi monitoring bah,atakaice dai aikinta yana tafiya smooth

Back to labari....

"Baby".....

"Na'am Abba"....

"Why not ki fito da dadynki yasha iska"Abba yafada wa Nadhira dayake yaje wajen Antynsu kuma ta bashi LABARINSU kuma har mumy yafada wa  kuma itama ta tausayi musu kuma tabada goyon bayan a aurawa Amin Nadhiran

"Gaskiya Kam baby yakamata kifito dashi"inji mumy dafada

"Toh"ta amsa cikeda jin dadi cos itama taso ace yana fitowa shan iska amma Kuma babu yanda zatayi....

  Shiga tayi tareda fitowa dashi akan wheelchair dinshi daidai bakin kofa ta tsayar dashi  tareda komawa cikin gida dan dauka ruwa,dadynsu kuwa sake hannunshi yayi daga kan handle din wheelchair din SAKAMAKOn gyangyadin dayafara,aikuwa nan  wheelchair yafara tafiya dakanshi,kuma daman gangare ne, wheelchair Kam Sai tafiya yakeyi abinshi,daidai kuma lokacin Nadhira tafito dauke da goran ruwa a hannunta,mamakine yakamata ganin bata ganshi bah, jefar da goran hannunta tayi SAKAMAKOn ihun da taji anyi,aguje tayi inda taji ihun

"Innalillahi.....


Vote
Comment&
Share

💋💋wurarh💋💋



💝💝💝💝💝💝
*ABAR SO*
💝💝💝💝💝💝

*WRITTEN by: NAFISAT MA'ARUF SHEHU*
*💋💋wurarh💋💋*

*Wattpad: mhizzphydo

🌟GEORGEOUS WRITERS FORUM🌟

🌟G.W.F🌟

HOME OF GORGEOUS INTELLIGENTAND EXPERT WRITERS, WE ARE THE BEST AMONG THE REST

Page 85-86

Barkanmu da sallah,Allah ya maimaita mana. Ameen

"Innalillahi"shine abinda su mumy da Abba ke furtawa sanda suka karasa inda dadynsu yafadi

"Dadynmu kabude idonka babynku ce,wayyo Allah kuyi wani abu mana ga kanshi yafashe "haka tadinga magana ita kadai lokacin da ta isa awajenshi,Abba kuwa phone yadauka yakira doctor,kamin yakira Amin akan yayi gaggawan dawowa gida, baima jira jin abinda Amin ke Shirin fada bah ya yanke wayan.

Bada dadewa bah doctor ya iso ko gama parking baigama yi bah Keke napep yashigo da Amin cos daman alokacin da aka kirashi yana cikin Keke napep din dasauri yakarasa wajen, Abba yasha mamakin ganinshi amma yanzu ba lokacin magana bane

"Akawo ruwa" shine abinda doctor yace,dasauri mumy tadauko bottle water, yayyafa mai akayi inda shikuma ya sauke nauyayiyar ajiyar zuciya

"Yaya kataimake ni kabarni,karka cutar da families dina yanda kake ikrarin cewa,duk abinda kakeso Zan baka"Shine sambatun da yakeyi ,dasuka ga sambatun bamai karewa bane yasa su danna mai Allura,nan da nan bacci yakwashe shi.

Carpet aka shimfida daidai wajen da yake sannan suka mirgina shi. Alokacin kuma Baby na rungume ajikin mumy tana sharban kuka.

"Abbana garin yaya akan tafaru??" Amin ya tambaya yana mai miye da kallonshi wajen Abba, muryan dataji ne yasata dago kanta domin ganin mai magana amma Kuma bayanshi tagani, sake sunkuryar da kanta tayi yayinda Abba yabashi rahoton abinda yafaru......

Sallaman da akayi neh yasa su miyar da dubansu inda suka jiyo sallaman

"Antynmu!!!" Tafada cikin kuka tareda barin jikin mumy, dagudu takarasa wajen Antynsu tareda rungumeta ta kuka, itama Antyn kuka takeyi sosai.....

Mamaki ne yakama Amin dalilin ganin wanda baiyi expecting ba

"Miye sukeyi anan??"Amin yatambaya

"Kasansu neh??" Mumy ta tambayeshi batareda ta amsa mishi bah

" Erh mana ABAR SO na da Antynsu" yabawa mumy amsa

"Allahu Akbar, daman itace ABAR SO din?? ai itace mukace zamu aura maka"mumy tafada mai

"Tsuntsu daga sama gashasshe"yafada azuciyar shi amma afili cewa yayi

" Amma kince bazan kara aure bah??"

" Yanzu ba lokacin magana bane" tabashi amsa

Some hours later...

Ahankali yake bude idonshi ,dishi dishi yafara gani kafin idon yabudu tas... Nadhira neh tafara lura dashi ,aikuwa dasauri suka matsa wajenshi

" Dadynmu!!!" Tafada cikeda jindadi, muryan wanda yajine yasashi runtsa idonshi abubuwan da suka faru yafara dawowa mai.....

" Nakashe duka iyalanka , kaida su kuma yanxu Sai amafarki kokuma a lahira" yayanshi yafada

" Innalillahi wa'inna illahir rajioun....." Dadynsu yafada dakarfi hade da bude idanunshi,still bata bace ba juyar da kanshi yayi wajensu Abba yana sake fadin

" Ya kashe su, he killed those innocent souls , he killed all of my happiness , why didn't he killed me too?? He knows that I lived for them, they are my second half.....

"Dadynmu!!!" Nadhira ta Katse shi cikin cracking voice, dasauri ya juya jin ankira shi tareda taba shi

" DanAllah ku mintsi ne ni ko zantashi da mafarkin danake yi " yafada yana me kallon kwayar idonta

"Dadynsu!!! Antyn takira shi tana me taba fuskarshi ( cos haka take kiranshi)

Ahankali yake juya fuskanshi gabadaya awajenta sannan ya sauke ajiyar zuciya mai karfin

" Daman nasan yayana bazai iya kashe min iyali bah , nasan wasa yakeyi amma those jokes where so expensive, amaryata ina habibity na take sannan kuma ina

End Ads

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login