Showing 42001 words to 45000 words out of 48904 words

Chapter 15 - NAMIJI BAYA KADAN complete TXT document FREE

Start ads

26 Aug 2025

204

Middle Ads

yanxun na maimaita abin jiya kinsan ni bana gajiya dake"
da sauri ta saki hannu ta kalleshi ta kauda kai tana mmk
"plx Mahmoud wanka fa nake sonyi"
"what ?" ya fad'a
"Mahmoud kai tsaye? ban yarda ba"
saukar na kanta tayi tana kallon gefen k'irjinsa
"hamma Mahmoud"
dariya yayi sosai dama Allah ya xuba masa son girma gashi yau Khadeeja nace masa *yaya*
lallai dole yayi dariya
irin ta mugunta
tasani sarai tasan dariyan mugunta
yake mata murmushi
tayi tana k'ok'arin barin jikinsa rik'ota yayi tsam kafin tayi wani motsi yad'aga ta still dariyan yake
muje muyi wankan ina miki kina wa yaya Mahmoud gdy
taso tayi dariya ta kanne amma duk da haka sai da dariyan ta kwace mata
yau dad'i
ya ishi Mahmoud ta kira sa da yaya
hmm itace da kanta
take ce masa k'aninta
yau da kanta tana
ce masa yaya
ta yarda kam
yayanta ne tun
da Allah ne ya bashi
girman kuma mijinta

yaso tasaki jikinta haka dai tana nok'e nok'e sukai wankan
shikam kaman turi yaso tabiye masa su maimaita ta k'i dan ta fuskanci baya
abu d'aya ya isheshi
da kyar ya kyaleta bayan
ya jagwalgwalata

kwana biyun dayayi a d'akinta har sai da ta fara sakin jiki ba sosai ba dan har yanxu abin na nuk'urk'usanta tana biye masa ne kawai sbd iyayenta amma gefe guda na ranta tana tuna k'iyayyar
mami
shi kam kwana biyun nan sun masa dad'i dan tunda ya aureta way'annan kwanakin sunfi kowanne jin dad'insu k'aunar
babynsa
kamar an k'ara masa su
inaga tana bashi kulawa ??....


by
Garkuwan fulani
[5/16, 5:09 PM] Miwasmiti Author: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
*NAMIJI BAYA KAD'AN* pg 6⃣1⃣to6⃣4⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Pure moment of life writer's

*Dedicated to all of group members Nana Diso k'aunar Ku ta iso gareni😍😘*


Kwanaki sun d'an ja lkci ya juya abu da d'an dama a hankali wani irin sabo da shak'uwa ta rink'a ratsa tsakanin Mahmoud da Khadija sosai Mahmoud yake tsuma rayuwar Khadija da k'auna mai tsanyi da zama a zuciyar wanda ake gwadawa tuni Mahmoud ya fara tsuma ta da salon shi,
duk da tana boye halin da take shiga a duk locin da yake rab'e da ita amman hakan bai hanawa in yayi nesa da ita ta zama tamkar majinya ciya ta rasa sukuni ta rasa wolwola ko muryar shi taji sai taji tsikar jikinta na tsuma bare taga tsurarsa mai cike da haiba da ta ganshi take shawa,awar ta jita cikin k'irjinshi.

Kamar kullum yau Abida zata fita girkin ta Khadija zata karb'i na dare,
Shiko Mahmoud dama ya tsara musu duk wacce bata girki shi zai je dakinta da kanshi da safe ya gaida ta da dare kuma yaje ya mata saida safe,
toh hakane take a yanzu ya gama shirin sa tsaf da yake yau Saturday bazai shiga school ba shiyasa ya shirya yana so suje gida tare da matan sa,
ya shirya tsaf gonin sha,awa ya fito cikin cikar haiba ya nufi gefen Khadija,
tafiya yake k'amshin jikinshi ya yimai jagaro a hanKali ya shiga parlor bai sameta ba sai gyara da parlon yasha sai k'amshi ke tashi,
cikin bedroom ya wuce tare da slm,
a nan ma shiru bata nan bakin gado ya zauna tare da jingina jikin pillows ya lumshe ido,
yayi shiru a hankali yaji motsi alamun tana toilet.

Mik'ewa yayi ya nufi bakin k'ofar toilet d'in a hankali ya tura k'ofar tare da shiga cikin sanyi ya tsura mata ido ta cika baf d'in da ruwa tayi luf a ciki ta lumshe idanun ta tana shak'o k'amshin da yafi komai sata shauk'i.

Murmushi yayi cikin lasan lips enshi a hankali ya dan duk'a dab da kanta cikin sanyi ya dire bakinshi kan lips enta a hankali ya lalubo tattausan harshen ta cikin salon k'auna ya rink'a mata kiss masu sanyi,
ita kuwa jin k'amshin sa yasa ta gane waye ga wani solo da yake mata duk ya kashe mata jiki a hankali tasa hannu ta kamo nashi tana murza tafin hannushi,
Jin abinda take mai yasa ya zare bakinshi ya tsura mata ido yana mai mmkin canjin da yake samu daga gareta,
itama ido ta bud'e ta d'an tsura mai shi kuma murmushi yayi tare da kashe mata idoπŸ˜‰
ido ta kuma rumtsewa a hankali ta d'an konto jikinshi tare da yin mgn cikin sanyi tace.
"I miss you so much Hamma na".

Ido ya bud'e dan ya tabbayar da Abin da yaji ganin ta kara shige mai yasashi tabbatar da hakan,
cikin n dad'i ya d'auki sabulu ya fara murza shi kan k'irjin ta yana cud'ata tare da shafe k'irjinta lkci d'aya ya fara fizgar numfashi jin haka yasa ta rik'e hannushi cikin sanyi tace.

" Hamma bari ya isa kar mushiga hakkin k'anwata ka fini sanin illan hakan,
ba kyau"

Ido ya bud'e da ker a hankali yace.

"Abida tace min ta yafe ta amin cemin duk lkcin da nake da mura dinki ta yafe tace ita farin cikina take so".

Kai ta jinjina cikin jin tausayin Abida da k'aunar ta dan gaba d'aya ta canza shiyasa ita da Mahmoud din suke tausaya mata da k'aunar ta sam dan ta saki komai a ranta kuma tunda ta fahimci Khadija ce farin cikin Mahmoud ta ke binta dan a zauna lfy ita kuma Khadija dama bata da fitina sai itama Abida dama abin ya hadu da zuga ne.

Tuno haka yasa ta kamo hannun shi cikin sanyi tace.

" Zaujee"
Murya a raunane yace.
"ya akayi ne baby na"

Lumshe ido tayi sannan tace.
"Bana son Abin da zaisa Abida ta rink'a zaton kafin son kasan cewa tare dani nafi son muyi zama na gsky da a mana ina k'aunar ta fiye da zaton ka pls kayi hak'uri kaje gareta".

Ajiyar zuciya ya sauk'e tare da gyara hannun rigar shi cikin sanyi yace toh.
" bari nayi miki wonkan sai mu tafi gidan Abba"

Murmushi tayi jin yadda yake shafa cikinta da k'irjinta wai zai mata wonka duk ya susuce kan cikinta sai kissing din cikin yake tako ina yana.
"ina son wannan cikin ina Kaunar shi kamar raina ban son abin da zai taba min gudan jinina Khadija ina mararin ganin d'ana ko 'yata ni Mahmoud Wanda Khadija zata haifamin".

Hannushi ta rik'e a hankali tace.
" Zaujee zaka jik'a jikin k'afa ka dad'e ka tafi Abida na jiranka kaje gareta".

A haka a dole ta lallab'a shi kamar yaro ya fita
ita kuma tai wonkan sannan ta fito ta shirya cikin shiga ta alfarma tayi ras tayi bul-bul da ita ga cikin da ya fito ras a jikinta cikin ya mata kyau,
suna karyawa suka fice suka nufi gidan su Abba ita kam Khadija sai tsoro takeji kome Mami zata mata Yau kuma hannu tasa ta shafa cikinta dake ta wutsul-wutsul sai taji hawaye tana tausa yawa Abinda zata haifa kakarsa bata sonshi uwarsa ma a k'addara ta d'auke shi Baba shi kad'ai ke sonshi.

Mahmoud ya lura sarai da yana yinta shiyasa shima yasa hannu yana shafa cikin a hankali yace.
" karki damu Abba na gida Mami bazata miki komai ba"

Haka dai suka isa gidan suna zuwa kai tsaye parlon Abba sukaje aiko suka samu baya nan ita kam Khadija sai ta kara sinkewa sai Anty suka samu tana rufe parlon cikin mmk da farin ciki Anty tabi Khadija da ido ganin ta murje tayi ras yar ramar nan duk ta tafi ga cikin ta da ya fito gwanin sha,awa sannan ga Abida da take gaida ta cikin mutun ci da kagan su kasan akwai zaman lfy da fahimtar juna shima Mahmoud yayi d'an k'iba ya murje sai shek'i yake ita kanta Abida tayi yar kiba tayi ras.

Daga nan parlon Mami suka wuce Anty ma na biye dasu a baya suna shiga da slm,
Mami dake konce kan 3str cikin sanyi ta amsa suna zuwa suka zauna atsakiyar parlon kan carpet Anty kuwa ta zauna kan 2 str tana bin su da murmushi.
Cikin girmamawa Mahmoud ya gaida Mamin shi ta amsa cikin sanyi da kauda kai,
Abida ma ta gaida ta ta amsa cikin jinjina kai,
ita kuwa Khadija a hankali ta d'an kalleta murya Na d'an rawa tace.

"Mamy Jam band'u na, noi sare?"

Kai ta sunkuyar a hankali kuma ta zame daga kan kujeran hannu tasa ta jawota jikin ta murya na rawa cike da nadama tace.

"Khadija 'yata ki gafar ceni tabbas duniya abin da kayi shi ake maka lallai yanzu sakayya tun a duniya ake ganin ta nayi kuskuren k'in sunnar manzon mu abin koyinmu gashi akusa Allah ya nuna min munin abin da naso aikata wa ki gafar ceni Khadija ki daina jin tsoro na mukoma zamanmu kamar da,
Mahmoud am Allah ya ma albarka rabbi ya sauk'i matar ka lfy ka gafar ceni d'ana
ke kuma Abida Ngd da tunasar dani da kikayi Allah ya miki albarka da kike nemi zaman lfy sannan nima kika nusar dani".

Hawaye Khadija kam ke zubawa tare da juya kai tasa hannu tana goge mata k'ollah murya na rawa tace.

" Mami bakiyi min komai ba Mamy nasan Abinda kikaji a lkcin nima naji Abin am an ya zamuyi k'addara ta rigayi fata yariga da Allah ya tsara Mahmoud miji nane ya zanyi bani da mafita na yafe miki Mamy am".

Shi kam Mahmoud murmushi farin ciki kawai yake sai.
" Alhamdulillah ". yake fad'i

Ita ma Abida sai murmushi take Anty kam dry tayi cikin murna tace.

" Haba dai Mamy ke da yaran ki sai kin tsaya neman gafa rarsu wlh komai ya wuce dama munsan ba halin ki bane kawai sab'anin fahimta ce kinga itama Amira tata uwar mijin tayi nada ma gashi babban d'anta ya dauketa ta koma katsina kinga yanzu zata samu Sa,ida".

Murmushi jin dad'i Mamyn tayi cikin jin dad'i tace.

"Antyn yara hak'urin ki ya taka rawan gani wojen samun zaman lfy a gidan nan duk da abin da nake miki baki fasa bani girmana ba ngd Allah ta barmu tare".

Abba da ke tsaye bakin k'ofa tun dazu yana jinsu sukuma basu lura da shiba ya k'arisa cikin parlon cikin hamdalah ya tarasu ya rink'a yimusu nasiha mai ratsa zuqata daga k'arshe ya sanya musu albarka.

Haka suka wuni cikin farin ciki shima Mahmoud kusan a gidan ya wuni,
sune har bayan sallan ishah sannan suka fito da nufin tfy.
har sun shiga mota Mahmoud yaga Khadija bata fitoba kiran ta yayi a woya amman sai tak'i d'agawa
ganin haka yace Abida taje ta kirata ta fito su tafi,
Abida na zuwa ta sameta kwance kan gadon Anty tayi luf abinta harda lumshe ido.
Cikin dry tace.
" Anty Khadija ke da zamu tafi shine kuma harda konci yarki ki tashi mu tafi ".

Kai ta gyad'a cikin yanayin ki taima ka tace.
" Ayyah Abida tawa kije kice mai na riga nayi bacci kuma kice mai dr yace innayi bacci kar a tashen,
Ku tafi kawai zan kwana kan gadon Anty na nayi keqarsu wlh ".

Baki ta d'an tura cikin sanyi tace.

" Allah Anty Khadija gidan ba dad'i in bakya nan kuma wlh kin san ba zai yarda ba".

Ita dai Khadija ta tik'e su tafi dole Abida taje ta gaya mai ido ya zaro cikin haggo ya zai kasan ce da ita a daren yau kuma shine tace wai kwana zatayi ai bazata sab'uba.

Ita kam Abida dama tasan bazai yarda ba dan tasan yadda yake jarabar son kasan cewa da ita.

Baki kawai ta saki ganin ya koma cikin gida bud'e mota tai ta shiga tana mai zubda k'ollah.
A fili tace.
"Anty Khadija kinji dad'i Allah ya mallaka miki zuciya mijin ki inama in samu ko rabin k'aunar da yake miki".

Shiko Yana shiga kawai ruggume ta yayi ya fito da ita wuntsule- wuntsule ta rinkayi tana.
Ayyah Hamma ka sauk'e ni kayi hak'uri ka barni na kwana a gida".

Shi kam bai kula taba sai daya dire cikin mota sannan ya jawota jikin shi a hankali yace,
" kiyi baccin ki a jikin mijin ki"

Ita kam tureshi take ganin Abida da tai shiru ta kauda kai sai kunya ta rufeta.

Suna isa Abida ta bud'e ta fita ta nufi d'akin ta tana mai zubda k'ollah
*Kishi kumallon mata*

Shiko Mahmoud ruggume Khadija yayi ya kaita har kan gado sannan ya shiga toilet yayi wonka yana fita ya kimtsa cikin kayan baccin sa
cikin kula yace .
"Baby tashi kiyi wonka bari naje nayiwa Abida sai da safe".
Mik'a tayi cikin sanyi tace.
" Allah Hamma ka kwana gunta ma kawai ni na yafe".

fita yayi tare da cewa in na dawo ki korani na lura ke sam bakya k'aunar na rab'i jikin ki".

Ita kam
Murmushi tayi tana tunanin irin jarabar Mahmoud kamar babban mutum.

Shiko Yana shiga ya samu Abida jingi ne da jikin gini k'ollah nata bin fuskar ta cikin sauri ya isa gaban ta cikin kula ya ruggumo ta tare da shafa bayan ta itama k'ara ruggume shi tayi ta saki d'an kuka,
murya a sanyaye yace.

"Kiyi shiru Abidan Hamma Mahmoud d'inta ki gaya min me ke faruwa?".

Kai ta dago ta d'an tsura mai ido cikin sanyi tace.
" Hamma Mahmoud kasan da cewa ina son ka ina k'aunar kasan ina kishin ka amman kuma dole naso abin da kake so
Plss Hamma na kasoni kaima ko kad'an ne".

Ido ya tsura mata dan ya gano matsala ta kishi ne ya dan motso gano hakan yasa ya tallabo kanta cikin salon lallashi ya had'e bakin su ya cabko lips din ta cikin hikama ya sakar mata da kasala tuni Abida ta narke gareshi dan ita kam bata wasa da salon Mahmoud ganin suna shirin zubewa k'asa yasa ya ciccib'e ta kai tsaye kan gado ya direta cikin sanyi yace.

"Abida ki dena zaton ban sonki ina sonki Matata kina son farin cikina ina son naki ke mata tace ki dena kuka Mahmoudu na Khadija ne da Abida".

Ajiyar zuciya tayi tare da ruggume shi shiko ganin tana shirin rikita shi yasa ya kontar da ita cikin sanyi ya jawo blanket ya rufeta sannan ya manna mata kiss a goshin ta,
sannan ya fice ya koma d'akin Habittin shi yana shiga ya rufe musu kofar kan gado ya ganta konce sai k'amshi take fiddawa cikin rawan jiki ya konta tare da rawan jiki yasa hannu ya jawota.......

*My lovely fans kuyi hak'uri da wannan*

By Garkuwan FulaniπŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
*NAMIJI BAYA KAD'AN* pg 6⃣5⃣to6⃣7⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Pure moment of life writer's
P.m.l.w

Jawota jikinshi yayi tare da ruggume ta a hankali ya rink'a sauk'e ajiyar zuciya yana shafa bayan ta zuwa k'ugunta da wuyan ta,
cikin sanyi taji tsikar jikinta na mik'ewa tare da tsuma gaba d'aya gabb'an ta suka fara karb'ar sok'onnin shi,
mik'a tayi tare da k'ara narkewa jikinshi tana mai kontar da kanta kan faffad`an k'irjinshi cikin sanyi ta rik'e Hanna yen shi tare da dan murza jikinta a nashi murya can k'asa cike da shauk'i tace.
"Zauhhjeehh".
sai ta kuma yi shiru shiko gaba d'aya jikinshi ke b'ari don itama kanta muryarta,
ta tono buk'a tan jikinta,
shafa fuskarta yayi cikin sanyi yasa hannu ya zuge igiyar rigar baccin ta sannan ya zare rigar ya cillata gefe ya kuma zare tasa rigar,
ya jawota gareshi tare da tallabe kanta ya manna bakin shi kan nata,
yana lalubo lips enta yaji ta cabke harshensa cikin wani irin salon da bai taba zaton zaijishi a duniya ba salon da bai taba zaton ta iyashi ba ,
jin yadda take mai yasa gaba d'aya ya sake mata ragamar rayuwar shi a wannan lkcin tsotsarshi take tamkar ta samu lollipop shi kam hannu kawai yasa yana shafa cikinta da k'irjinta yana mai kara manneta jikinshi sai lumshe ido take tana dan budesu kamar bugeggiya,
Mahmoud yau yasan menene kula da tattalin da namiji ke samu daga mace kissing inshi tai iya son ranta sannan a hankali ta zame bakin ta daga nashi tare ta tura mai k'irjinta tana mai shafa suman kanshi da k'irjinshi ya gane sarai ta gama matowa shima gaba d'aya ta zautar dashi,
shi kuma kanshi ya d'aura kan cikinta yana shafawa Yana jin yadda Babyn ya tattare ya koma gefe kissing din cikin ya rink'a yi yana shafawa.
Ita kam Khadija zuwa yanzu tafi buk'atar taji hannushi kan k'irjinta ba kan cikin taba,
shiko
Mahmoud tsiya yake shirin mata shiyasa sai da ya bari sun gama buk'atuwa da juna a hankali ya kontar da ita cikin rawan murya yace.
"Khadija Babyn mu zai wahala ki konta na hak'ura kinji kar na takura Babynmu".
Numfashi ta rik'a fuzga ganin zai sauk'a kan gadon tasa hannu ta kamo nashi jiki na rawa ta mik'e ta fad'a jikinshi taci gaba da shigewa jikinshi a hankali yace.
" Ya akayi ne Babyna meke faruwa? ".
Komawa tayi kan gadon tare da jawo shi kanta cikin rawan jiki ta ruggume shi tana sauk'e ajiyar zuciya,
shiko mik'ewa yayi yana,
" wayyo Baby zakiji ma gudan jinina ciwo baki ganin nayi kato na fad'a kanku?".

Da ker tayi yunk'uri ta zauna tana fuskan tarsa hannu tasa tana b'alle zip din wondon shi
Shi kam mmk ne sosai ya cika shi sai binta da ido yayi k'irjinta ya tsurawa ido Yana cikin tunanin yaji hannuta cikin jikinshi wani irin marayan k'ara ya saki tare da fuzgo numfashi dan jiyayi kamar zai suma,
ai tuni ya fizgota jikinshi murya na rawa yace.
"Wayyo Baby na me kike so daga gareni ki gaya min koma mene zan maki wlh salonki zai taban k'ok'olwa zan zauce".

Kanta ta kifa kan cinyarsa ta fara mai salon da a zahiri ta mai dashi zaucecce ba abinda yake sai gurnani da wani irin numfashi lkci d'aya kuma ya rink'a wani irin yanayin da yafi kama kuka jawota jikinshi yayi dashi da ita duk sun mance da wai cikine da ita juya juna suke sunajin Kansu ba wasu ma,aurata da suka kaisu jin dad'in rayuwa da dace da juna....

Mahmoud ba abinda yake sai sanya mata albarka ita kuwa.
Lafewa tayi a jikinshi tare da rik'e mararta dan jin baby ta dunk'uk'ule cikin salon ta Na shogoba ta kamo hannushi ta d'aura kan cikinta,
sannan ta d'an saki kuka a hankali tana murza kai tace.
" Hamma ciki na Babyn ka zai b'allamin mara wlh bacci nakeji zai hanani".

A hankali ya rink'a shafa dai-dai inda Babyn ke duk'ule shafawa yake yana shafa fuskarta Yana d'an murza cikin lkci d'aya Baby kam ya fara wutsul-wutsul a hankali ya gyara kinciyar sa sannan taji wani sanyi Na ratsata,
ta k'ara mannewa jikinshi tare da tsura mai ido shi kuwa murmushi yake mata a hankali yace.
"Kinga Baby na najin mgn ta

End Ads

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login