Showing 3001 words to 6000 words out of 48904 words

Chapter 2 - NAMIJI BAYA KADAN complete TXT document FREE

Start ads

26 Aug 2025

193

Middle Ads

k'uriciyarsa da zafin jini sai k'amshi yake zubawa,
11 dai-dai ya Sakai cikin d'akin Anty ita kuwa dai-dai lkcin tana tsaye gaban mirror atampa ce a jikinta riga da siket siket d'in ya zauna ras a jikinta k'ugunta ya fito fes a cikin hips d'inta kamar sunyi mgn ga rigar itama ta wani lafe a jikinta gashinta take ta kiciniyar tubkewa,


Cikin bugawar zuciya da tsinkewar jini ya matsota a ranshi yake cewa
"Wayyo zata karya min Azumi".

Matsota yayi yasa hannu ya karb'i ribbon d'in cikin kamo gashin yana mai tsurawa k'irjinta ido ta jikin madubin ita kuwa k'ara matsoshi tai da nufin ya tufke matan, cikin rashin Sani hips d'inta ya gogi jikinsa,

Cikin wani irin daukewar numfashi ya......


By Garkuwan Fulani
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*NAMIJI BAYA KAD'AN* pg 3⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

Pure moment of life writer's
P.m.l.w

Janye jikinshi yayi da sauri ya juya ya fito parlor ya zauna kan 1 str Nabila dake gefenshi ta kalleshi cikin d'oki tace
Ya Mahmoud nima zanje gidan ya Auwal ko ?".

Kai ya gyad'a mata dan in yace zai mgna muryarshi rawa zatakeyi ita kuwa tana gamawa ta fito sai k'amshi take
Cikin harara tace
"Yau kuma su Mahmoud d'inne a kusa ba mgn sai tsune ido da kauda kai".
Shi dai bayyi mgn ba sai mik'ewa yayi ya fita ita ko hannun Nabila taja suka fito d'akin Mami suka shiga bayan sun gaisa tace "Mami bari muje gidan ya Auwal dan jiya ya kirani yace inje akwai mgnar da zamuyi dashi". Cikin kula tace "toh ki gaishesu Amman ki dawo da wuri"
Toh ta amsa tare da fita ta yafa gyelenta a kafad'a sannan ta kama hannun Nabila
Suka fita a cikin matar ta sameshi zaune ya kife kanshi kan siteri ga gate an bud'e mai
Cikin tsokana ta ajiye Nabila a baya sannan ta bud'e gaba ta shiga cikin
tab'e baki tace

"Yanzu k'arfe 11:20 Am shine har azumi ya fara juya ma kai gsky Mahmoud akwai ka da ragwanta"

Cikin sanyi ya d'ago kanshi yayi motar key sannan ya harba cikin sanyi ga sanyi AC ga k'amshi turarukan jikinsu
Har saida suka hau babban titin da zai sadasu da jimeta sannan ta kuma kllonshi tace.
" nifa ba dole in zuwanne baka so"

Juyowa yayi ya tsura mata ido dai-dai lkcin da ya karya kona ya hau kan titin hayin gada
Mmk sosai tayi ganin fararen inda nunshi sunyi jazir sun kuma k'ank'ance cikin kula tace
"Broz ko dai baka da lfy ne"?

Kai ya jinjina da k'er ya bud'e baki yace

" ahhahh lfy ta lau kawai haka Na tsinci kaina"

ido ta tsura mai cikin mmkin jin yadda voice nashi ke fita gashi yak'i ya kuma mgn sai.
Ita shirun tayi har suka gaggara k'asan gadan sannan,
yace
"Khady me zakiyi a gidan ya Auwal naga satincan ma kinje"?

" nima ban saniba ya dai ce naje".

Hmm yace sannan yaci gaba da tfy,

12 dai-dai suka isa cikin Geere suna isa aka bud'e musu gate suka shiga yana tsayuwa Nabila ta bud'e mota ta fita a guje tayi cikin gida.

Itama Khadija hannu tasa zata bud'e sai kuma taji ya rufe motar,

Cikin tabb'aya ta juyo sai kuma tayi sauri kauda kanta ganin shima gaba d'aya ya juyo ya sata a gaba ya tsura mata ido,

Bata kulashi ba dan tasan fitina yake ji yanzu zai tsareta da wa,azi

Cikin sanyi kamar mai rad'a taji yace
"Khady"
Sai kuma ya d'anyi shiru sai ido da ya kafeta dasu cikin dan dak'ilewar voice yaci gaba da cewa

" Na rasa yadda zan fahimtar dake illar irin wannan shiga da kike yi ke baki san irin fitina da kike had'a sawa ba nace miki ki dena Sa gele amman bakya jin mgn ta"
ya k'arisa mgn cikin sigar fad'a da isa,
Ita kuwa dan sunkuyowa tayi ta dannan pin din da ya rufe k'ofar aiko ta kifa k'irjinta kan cinyarsa,
shi kam gaba d'aya jikinsa ya rink'a sakewa yana macewa jikin sit ya koma ya jingina ya lumshe idanshi cikin fizgar numfashi.

Ita kuma tana bud'ewa ta fita kai tsaye tayi cikin gida shiko hips d'inta yabi da ido harda baki yana mai jin tsoron abinda zai mishi katank'a da ita gaba d'aya yaji jikinshi ya mace bazai iya tuk'in ba.

Ita kuwa tana shiga
Anty Salma ta fito suka zauna a parlon sai hira suke dan Salma mace mai son Jama,a.
bayan sun gaisa ta kalleta cikin fara,a tace "ke Khadija ina Mahmoud d'in bazai shigo bane"?

Cikin mmk tace "kai Anty ya akayi kika san shi ya kamo mu"?

Dariya tayi tace
" ai nasan Mahmoud din ke kawoki"

dariya tayi sannan sukayi ta hiransu.
Suna cikin hiran ya Auwal ya fito parlon shi cikin fara,a ya amsa gaisuwar ta sannan yace
"dama akwai wani abokina Nasir shine ya ganki kuma ya nace yana son Ku had'u so tun last week kullum sai yazo yau dai nave bari in had'aku, ki isa yana parlor na"

Rau rau tayi da ido lkci d'aya kuma sai hawaye cikin sanyi tace
"ya Auwal Aure kuma?
Ya Auwal me Na samu a auren bare nayi sha,awar sakewa wlh ni tsoron maza nakeji samida kowa da bak'in niyanshi a ranshi".
tana mgnar ne da iya gskyarta lkci d'aya fuska ta ta sauya,
Shi kuwa Mahmoud sai yanzu ya d'an dai-dai ta nitsuwarshi sannan ya samu ya fito ya shiga cikin gidan cikin SLM ya shiga,

Cikin mmki ya rink'a binsu da ido a ranshi kuwa cewa yake daga zuwa sai kuma a sata kuka, a fili kuwa gefenta yaje ya zauna cikin sanyi yace,
" Khady me ya faru? me aka miki?
Me ya same ki?"
Haka ya jera mata tabb'ayoyin tun kafin ya gaisa da mutan gidan.

dariya Anty Salma tayi cikin wasa tace "ka tabb'aya kam Mahmoud ase Aure Na zama abin tsoro ga dan Adam ji
yadda take zubda k'ollah Dan ance ana sonta".

Wani dum durum yaji a ransa a take ya had'e fuska cikin had'e rai yace
" shike nan bazan kubar yarinya ta hutaba aurena tunda anyi d'aya ba Sa,a an kuma Na biyu ba canji an kuma Na uku kazalika sai k'unci
ase bai isa a barta ba sannan wayema mai cewa yana sonta dan naci da mayta ai naga sai a barta ta huta ko"?

Ido kawai ya Auwal da Salma suka zuba mai abin har tsoro ya bawa Ya Auwal din dan ganin kishi k'arara a fuskar k'anin nashi.

Ita kuwa cikin jin dad'i zancen tace ni kamma ba Aure zanyi ba .
ganin zasu raina mai wayyo yasa cikin had'e fuska ya ce
"Ke tashi kike yana parlor na jiranki,
ji yarinya da shirme ke a zatonki barinki zamuyi ki zauna ba Aure "

Mik'e tayi cikin sanyi ta nufi parlon nashi,

Shi kuwa Mahmoud tuk'uru ya rink'a fad'a kamar shine baba kan Auwal d'in,
Abin ya basu mmk ganin haka yasa yace
"Kai Mahmud ko dai sonta kake ne"?

Cikin wata iriyar murya yace
" ehh sonta nake ya Auwal kuma sonta da Aure nake ni zan Aureta wlh itace burin raina".

Cikin mmk Auwal ya bishi da ido itako Salma ba mmk a fuskar ta dan ta dad'e da gane Mahmoud son Khadija yake.

Cikin had'e fuska ya kalleshi yace lallai baka da hankali Mahmoud na yarda yarinta ke cika inaba hakaba ina kai ina Aure Wai shin yaushema ka gama rik'a"?

Mik'ewa yayi cikin murtuk'e fuska Wai shi sai aitacemai yarinta yarinta
Fuska a had'e yace
"Wlh ni dai nasan ni ba yaro bane kuma nasan zan iya rik'e ko mata 4 zan kuma iya wodatar musu sannan da kuke cewa yarinta
Ina dai
Amira k'anwar tace?
Shekara nawa nake bata?
Kuma ina yanzu saura 9 days Aurenta wato ita ba yirinya bace saini"?

A harzuk'e yace,
"can matsa daga nan ita mace kai namiji".

Mik'ewa yayi yana
" sai kuma akace namiji bai da rai ko ba zuciya ne daniba"?

Ganin fad'an zai nisa yasa ya matsoshi cikin dariya yace
"Haba Mahmoud ka bari ko digiri d'inka ka had'a mana tukun
yanzu kai kama san yadda zaka iya kula da mace ne"?

dariya yayi ta irin kumma rainani
Cikin ko in kula yace.
" tsaf zan iya kula da ita har nai mata ciki ta Haihu "

Toh mgnar fa ta girmama ganin haka Auwal ya bishi da ido shiko
Phone d'inshi ya zaro ya kirata
tana d'agawa yace
Khady ki fito mu tafi ina da abin yi".
fita yayi batare daya sallah mesu ba,

Ita kuwa tana samun haka ta dan juyo ta kalleshi cikin sanyi tace

"Kai hak'ura zamu tafi Mahmoud na jirana kuma Azumi yakeyi".

ajiyar zuciya ya sauk'e tare da jin dad'i voice nata yace.
"Ba matsala
gimbiya sai kuma nazo gida ko"

Hmm kawai tace ta mik'e ta fita shima binta yayi suka fito tare shi sai ya tsaya tare da Auwal ita kuma hannun Nabila takama suka yi musu sallah ma suka fita.

Suna shiga mota ya figi motar a guje
suna fita ya juyo cikin had'e fuska yace.

"Kina sonshi ne"?

Tab'e fuska tayi cikin gyatsine tace
" me zanyi dashi ina zan kaishi ai ni ko aurenma zanyi ba irin shi zan Auraba dan yamin k'ank'anta yamin kad'an nifa nafisin namiji mai haiba"?
Shiru yayi bai sake mgn ba Dan ji yake kamar da ganggan take gaya mai kuma dashi take.

Ita kuwa ta dage sai cewa take yara k'anana dason tara mata yanafa da mata yake son k'ara Aure ina zai kaimu ".

Ba tare daya kalleta ba yace

" Wlh ki dena raina namiji ni Na tabbata duk k'ank'antar namiji zai dai cika miki mararki"

Cikin tsoro da kunyar mgnarsa ita har ga Allah ba haka take nufiba shi kuma
Daga nan bai kuma mgn ba dan ya mata daya tamkar da 1000 suna isa gida d'akinshi ya shige yana ta nemawa kanshi mafita tun kafin aimai shigar sauri.


Ita ma Azumin take
5 dai-dai ta shiga kitchen ta had'a musu abin bud'a baki kamar kullum,

Bai shigo ba sai da akayi sallah sannan ya shigo a parlon Anty suka zauna,
Fruit salad ta samai a Cup ta mik'a mai tana
"Gashi kaci Sa,a na regema wlh da shanyewa zanyi,
shi kuwa
Ido ya d'an tsura mata tare da cewa
" ai duk d'aya ne inma kin shanye ni kikewa tanadi gaba,
Cikin rashin gane mgnar da ya nad'e mata tace
"ai yayi dad'i ne shiyasa bazan hanaka ba"

Wani irin kallo ya bita dashi
A ranshi yace Na tabbata kinfi haka dad'i
A zahiri kuwa cewa yayi
"Ngd baby"
Jin haka yasa ta had'e fuska ta bud'e baki da nufin cewa yaro
Shiko gane Abinda take son fad'a yasa cikin sauri ya had'e bakinta da.......

By Garkuwan Fulani
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*NAMIJI BAYA KAD'AN* pg 4⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

Pure moment of life writer's
P.m.l.w


_Dedicated 2 Anty Na Ummi Aysha RUWAN KASHE GOBARA INA sonki a raina_


Manna mata cup d'in yayi a bakinta,
Sanyin cup d'in ya ratsata cikin jin sanyin ta d'an kad'a mai ido alamar zan shanye fa ka rasa,
Shi kuwa ido ya tsurawa fuskarta tare da kafesu kan pink lips d'in ta idonshi yana ganin yadda take motsasu alamar zata shad'in.

Ido ya lumshe tare da sauk'e ayijar hrt ya d'aga mata giransa d'aya cikin alamun kisha,

aiko ta k'ara manne lips d'inta kan Cup d'in shiko ya d'an tura mata yana mai kashe mata ido d'aya,

gaba d'aya ya mace da kallonta shiyasa har baisan sanda ya tura mata shi har ya haura sanan lips d'in ta na saman cup d'in

Da sauri ta janye kanta cikin Sa hannu ta ture nashi hannun ido ta zare mai cikin had'e fuska tace

"Jifa zaka tura min har cikin hanci dan mugunta ai kai ka nuna bai dameka ba".

Murmushi ya d'anyi dan ganin ya cika mata lips d'inta da fruit salad d'in
cikin lumshe ido a ranshi yake ina ma da Aure a tsaka ninsu wlh da da harshensa zai tsotse na kan lips d'in nata sai dai kuma ba dama.

sai kuma ya d'an sun kuyo yasa hannu saitin kan lips d'in nata a nufunshi in ta barshi da tafin hannu shi zai goge mata.
Ita kuwa ganin hakan yasa ta mike tana
" Allah ko Mahmoud ka rainani"

Shi kam murmushi yayi a ranshi ko cewa yake
"Ai da sauran raini tunda har yanzu ban zamo shugaba a gareki ba"

Cup d'in ya d'auke ya sa harshensa yana lasar ta inda ta shad'in
Ita kuwa wonke jikinta tayi sannan ta wuce d'akin
Mami ganin shuru bata shigoba ya sashi mik'ewa ya fito rik'e da pilet d'in abinci
d'akin Mamin ya lek'a cikin kauda kai yace
"Khadija ana kiranki a phone"
juyowa tayi tare da cemai "waye ne"?

Kafad'a ya d'aga tare da tab'e baki yace
" Na sani? ke da buhun samarinki tarukuce zallah daga masu k'aton ciki sai masu bak'in fuska".

Mik'ewa tayi ta fito tana
"Wlh fad'i kake kaima kasan wlh ba Na kushewa a cikin
ni suma bawai suna gabana bane a a kaiwa banson wula k'anta mutun ne".

Tsaki yaja tare da binta a baya yana tsurawa k'ugunta ido ganin yadda yake rausaya kamar da gangan take mai abin ma yake gani.

a parlon Anty cikin kauda kai yace
" kije ki kwanta ki huta dan dare yayi"

hara ta cilla mai tare da cewa to
Hamma Mahmoud ai dole kai guda ai dole na kwanta ko banjin bacci"

K'arisa shigawa yayi yana shafa sajen fuskarsa da dan cika izza yace
"Ai na kaine dan girma ne dai Allah ya bani tunda yayini NAMIJI".

Tab'e fuska tayi tare da cewa "Hmmm ni ina da abin yi Dan wonka nake son yima"

Juyawa yayi ya fita tare da cewa
"Toh sai kin gama kimin flashing akwai mgn"

yana tafiya d'akin su Abincin ya danci sannan ya watsa ruwa ya dawo parlon ya kwanta kan 3 str
shiru yana jiran yaji kiranta amma shiru har zuwa kusan 9 sannan ya kirata yana mai tunanin ko wani mayenne ya tsareta da surutu,

aiko yana kira bata d'aga ba har saida ya kuma na 3 sannan ta d'aga
yana jinta
rai a bace yace
"Dawa kike mgn tun d'azu?
Kuma me yake gaya miki?
Sannan ba nace in kin gama kimin flashing ba"?

tsaki ta ja sannan tace " Dan Allah mlm kar ka k'ara min zafi kan zafi"

shiru yayi cikin had'e fuska yace
"zafin me kuma?"

Tsaki ta kuma ja cikin sanyi da rawar murya kamar zatayi kuka tace.

"Ba ya Auwal bane ya kirani wai gobe Nazir zai zo sannan kuma jibi zai turo iyayenshi gunsu Abba"

Mgnar ta sonki zuciyarsa har baisan sanda ya mik'e zaune ba
Cikin Neman k'arin bayani yace
"Ubban me zaizo ya miki? sannan me iyayenshi zasu zo yi mana a gida"?

Cikin sanyi tace
" Wai Auren yake so ayi da wuri kuma shi ya Auwal yace ai shi Dan mutun cine".

a kufule yace
"Zancen banza ai kowa ma nason Auren da wuri ko an gaya musu kin resa masoya ne shi wayafi buk'atar Aure zancen banza wlh bazai yiwuba insha Allah zan d'auki mata ki".

Ita har ga Allah gani take yana guje mata shiga wani haline bare da taji yana cewa
" toh shi kuma a wurin d'aurin Auren zaice ya sake ki ko"?

A sanyaye tace
"Ni banson zancen wani aurema yanzu wlh ya Auwal ne ke son jaza min".

Ajiyar zuciya ya sauk'e tare da cewa
" Khady ki dena cewa bakya son Auren shin kin manta shi Aurennan sunnace baba shin bakya fatan ki zama uwa ta gari ga y'ay'ayenki Ke a zaton ki a shekara run kin nan za,a barki bakiyi Aure bane
Sannan ai ke da kankima muddin kina da lfy toh dole zaki buk'aci Auren
Ko so kike ai ta zagin iyayenmu ace sun zuba miki ido"?

Shiru tayi cikin sanyi jin zantu kanshi Na ratsata Dan ta tabbar gsky yake gaya mata.

A haka yai ta mata jirwaye mai kama da wonka Wanda itako bata gane ba
Har dai ta fara jin bacci cikin jin baccin da raunin murya tace.

"Mahmoudu bacci nakeji fa".

dariya ya danyi cikin jin dad'i
Yace
" Yau kuma Mahmoudu na zama ne Nana"?

"ehh mana ba ka fiye son girma ba"

" A a fa bani ke son girma ba Allah ne ya bani girman"

Mik'a tayi cikin sanyi tayi hamma alamun baccin sosai,
Shima mik'ar yayi tare da cewa.

"Kiyi Addu,a toh".

"Toh" tace tare da katse kiran
Shiko gaba d'aya daran ranan ya kasa samun nitsuwa tunani yake da gske fa ya Auwal gani yake bazan iya Aureba ko kuma mugunta ce shi yana can da matarsa Niko yana had'a min zafi.
A haka ya tashi ya sake watsa ruwa tare dayin alwala yazo yai nafila tare da Addu,ar Neman zab'in Allah
Daga nan kuma yayi ta karatu k'ur,ani
A haka bai samu yayi baccin kirkiba saida akayi sallan Asuba sannan ya dawo ya konta yasamu ya fara baccin.

Shine bai tashiba sai 11 dai-dai
yana tashi wonka yayi ya sa manyan kaya ya fito ras sai k'amshi yake sumar kana sai shek'i yake ya fito ras dashi.

Cikin gida ya shiga kai tsaye d'akin Mami ya shiga kan gado ya sameta tana konce cikin sanyi ya zauna kan carpet ya kalleta a nitse yace.

"Mami barka da safiya"
Cikin son d'an nata tai murmushi tace "babana antashi lfy"

Kai ya Dan Sosa cikin sanyi yace
"Toh lfy zance" ido ta tsura mai tare da cewa
"Akwai matsala ne"?

Kai ya gyad'a alamun a,a dan baisan ta yadda zata d'auki matsalan tashi ba.

K'anwarsa Amira dake gefe ne ta kalleshi cikin raha tace "Hamma Mahmoud ni har yanzu baka bani gudumawar ka bafa gashi Aure saura 1 week"
Mami ya tsurawa ido cikin yana yin ji yarinyar nanfa Amman ni in an tashi sai ace kar nayi mgn

dariya mami tayi tare da cewa
Zai baki ai Amira"

Shiko baki ya tab'e tare da cewa "jeki kira min Khadija ta kawo min breakfast na"

Mami ce tace "a a ita Amiran ta kawo ma dan Khadija tayi bak'in suna parlon baki"
Zubbur ya mik'e tare da zare ido yana waya zo gun ta kuma Wai su mayune kam"?

yana kaiwa nan kuma ya juya ya fita
Ita kuwa Mami zare ido tayi da bud'e baki Cikin tsoro tace
"Amira kar dai mgnar yayanku gsky ne Na shiga uku Mahmoud son yarin yar nan yake Yaro k'ara mi da bazawara ina bazai yiwuba"

Ita ko Amira cikin sanyi tace
Toh Mami mene dan yazo Anty Khadija ai naga ba haramun bane ko"?

Cikin had'e fuska tace
Ke baki da hankali Mahmoud ai bai kai Aureba sannan inzai

End Ads

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login