Showing 27001 words to 30000 words out of 37959 words

Chapter 10 - KARUWA CE CPMT

Start ads

Unknown   

14 Aug 2025

334

Middle Ads

zahra mami tabuga masa wata gigitacciyar tsawa. Cikin bacin rea take magana "har ka kuskura kataba yazid! Kaje kaci gaba da zama da matarka 'yar mutuncin!." Girgiza kai yafara yi, sai a sannan hawaye suka fara zubamai.."kiyi hakuri mami...don Allah har kumin haka..plss zahra na kidawo har kibishi..kitaimaka wllh *ina sonki.*"
Tsaki Yusuf yayi yajuya suka fara tafiya. Kara yunkura yazid yayi zai rike zahra.
"Yazid wllh wllh wllh ka kuskura katabata saina tsine maka!."
Yana ji yana gani Yusuf yafita da zahra suka tafi.

Mami ma tasowa tayi takama hanun faruq suka fita.
Mama ma tabe baki tayi zuciyarta fal murna Yakama hanun danta suka tafi.

Jikin momy yana rawa hakama zuby takama hanunta tace "mutafi zubaida!."
Wani mugun kallon yazid ke binsu dashi wanda yay balain tsoratasu. "Gidan ubanwa zakije da it's!?, kisaketa." Yadakama mama tsawa. Sake zubaida tayi takoma gefe. "Fitamin daga gida." Yazid yay commending momy yana nunamata kofa.
"Ayyato 'yarta wafa.." Wani wawan mari yazid yakaimata , Allah yataimake ta kauce tafita da gudu.

Juyowa yayi yanufi zuby gadan2 yafara ball da i'ta a falon ..dukunta take yana boll da i'ta haka harya turata wani daki sake downstair ,, duk wani kayan electronic na dakin tsinkewa yazid yayi yadaureta jikin gado yasa key a dakin yadawo falo.

Kifa kansa da kujera yayi yasaki wani marayan kuka mai raunata zuciya.



*Asalin labarin.....*






*👄hαвíєвα luv👄*
[3/25, 9:59 AM] 👄hαвєвαh luv👄: *💝KARUWA CE💝.....55/56*




_Writing by_
*👄Habiebah luv👄*

_Editing by_
*💅Sadnaf💅*




_Wannan page din dukansa sadaukarwa ne gareku 'yan *GLAMOROUS, HASNA IDRISS NOVELS, TASAKR HABIEBA LUV $ ANFA, RAZ NOVELLA, NABEELART LEDY NOVELS, HABIEBAH LUV NOVELS, MATAN KWARAI, KHADIJA KANDY NOVELS, NEENAH COOL FANS , SADNAF NOVELS....* kukasafta wannan koda *word* daddaya ne. Duk Wanda bai samuba yaymin magana don bansan rigima😎._

_Luv u my fan, inasonku kamar nayi rawa💃🏻...._


💝💝💝💝💝💝💝💝💝




*Asalin labarin...*

*Alh Sulaiman Goni* mahaifin *zahra* yakasan ce haifaffen garin Maiduguri ne, yayin da rawuwarshi take kano gurin uncle dinsa..acan yay primary yay secondary har jamiar sa acan yayi. Yafara aiki a karkashin company nin uncle dinsa, yayinda shine manager a company nin saboda hazakarsa sa kwazonsa...wata rana yazirci i'ya yensa a borno Allah yasa yay gamda katar da *Fatima Zahra* yarinya mai hankali da natsuwa..tunda yakalketa soyayyarta ta kamashi lokaci guda yaji baya iya rayuwa inbada i'taba. Baiyi kasa a gwiwa ba yasanar da i'yayenshi, ba bata lokaci mahaifin Sulaiman yaje dakanshi gurin abban Fatima da maganar. Dama aka bashi dayaje in Allah yasa suka fahimci junansu falillahil handih..
Cikin kankanin lokaci kuwa tsarka kekkiyar soyayya mai tsafta ta shiga tsakanin Sulaiman da Fatima. Bab'ata lokaci kuwa magana ta i'sa gurin manya acikin wata shida aka gama komai aka yanke biki wata daya. Biki budiri rabar bikin Fatima da Sulaiman anyi shagali an zubda naira domin kuwa akawta ta dangin amarya da dangin ango kowa yanajin shima wani ne sosea akayi barin kud'i. Bayan la'asar dangin amarya suka shirya akatafi da i'ta gidanta dake garin *KANO* bayan nasihu datasha gun 'iyayenta da 'yan uwa. Kwanan su biyu suka dawo akabar amarya daga i'ta sai angonta. Aurensu nada wata shida yatafi karin karatu, ,,,,cikin shekara uku dukiyar ta harzuga yakoma business tsakanin kasashen waje zuwa nig. Bayan aurensu da shekaru biyar..shiru2 bazancen haihuwa,, sunje asibiti andubasu domin suna tunanin ko akwai wani matsalane amma babu..tun suna damuwa har suka share da lamarin ..haka sukaci gaba da rayuwa cikin kwanciyar hankali.


*Alh Omar Matawalle* shine mahaifin *Yazid* tare da matarshi *Haj Aisha* dukansu 'yan garin kano ne. Alh umar yakasanci masha hurin mai kudi haka babban dan siyasane..sunyi aure da Aisha tun kammala secondary school dinta suna zamansu na lpy. Shekaransu d'aya da aure Allah yaba ta haihuwa ta haifi d'a namiji mai kama da ubansa sak! Karkuso kuga murna a family nnan ranar suna yaro yaci suna *Yazid* sunan mahaifin Aisha ...anyi shagali naira tayi kuka ranar sunan.
Abotar Alh Sulaiman Goni da Alh Omar Matawalle tafarane ranar wata litinin agurin wani occasion na 'yan siyasa yayinda aka gayyaci manya manyan ma'aikatan gwannata..tundaga nan aminci yashiga tsakanin su, yayinda yazama hatta matansu sunzama aminan juna kamar *Dangin juna* haka suka zama.



*Alh Usaman Dala* wato daddy n zuby yakasamce bakano, mutum mai tsanani akan boko! Yana bata muhinmmacin sosea a rayuwarshi..shi prof. Ne, kuma babban doc. ne..sananne ne sannan kuma attajiri ne.


*Suwaiba* wato *Momy* tareda kawarta aminyar ta Wato *Hajara (mama)*. sun kasance 'yan *barya*, karamar hukamar a jahar kano.
.sanannu ne sosea garin bawanda bai sansu ba gurin rashin kamun kai, da biye biyen maza..bankad'anci...da shige2.
Suwaiba ta kasance i'ta kadaice gurin 'iyayenta , talakawa ne sosea gasu da son abun duniya.. Mahaifiyar suwaiba ta kwarance gurin bin malamai da bokaye..gashi bawai abin Duniya garesuba amma tana zuwa gun malamai kawai don mallake mijinta.
In kasan Suwaiba to kasan hajara don hanta da jini suke tif da taya. Ranar wata talata, ranar alh usman dala ya ziyarci wani kauye dake kusa da *barya* motarshi ta b'aci a hanyar dadowa, kamar daga sama suka hamgo wani hadadden matashi, Suwaiba da hajara ne ke tahowa.. Jiki na rawa cikin rige2 sukayo gunsa. Gaisheshi sukayi ya amsa ba yabo ba fallasa donshi baison harka yan qauye. Ruwa yace sukawo mishi suwaiba cikin azama takoma cikin gari ta daibo masa ruyawa..kudi mai uban yawa yabasu yaja motarsa yatafi.. Tun daganan Suwaiba da mahaifiyarta suka samai kohon zuk'a, da bokaye da malamai saida suka jawo usman ya haukace akan son Suwaiba. Cikin karamin lokaci akayi auren aka kaita kano dangin usman bason auren sukeba amma bayadda suka i'ya gannin dan uwan nasu zai iya rabuwa dasu akan maganar. Hajara kam kamar ta mutu don bakin ciki tanaji tana gani haka aka aurar da suwai a birni..domin 'iyayenta bamasu son abun duniya bane, mutanene masu saukin rayuwa masu godema duk abinda Allah yabasu.. A haka wani daga cikin samarin kauyen lauwali yaro mai hankali da sanyi yafito yace yana son hajara murna agun iyayenta baa maga domin burinsu baiwuce itama tatafi dakin mijin taba. Hajara kamar takashe lauwali domin bata sonsa, mahaifin lawwali abokin mahaifin ta ne don haka cikin kankanin lokaci akayi bikin. Ranar da a'akai hajara dan madaidaicin gidanta..(domin lawwali yanada sana'arsa) hanashi shiga dakinta tai tarufe kofa sai
a soro yakwana ... Auren hajara nada wata hudu tasamu ciki , karkaga bala'i gun hajara "ita bazata haihu da talaka matsiyaciba" ..garaba dai kala2 bawanda bataiba tasha yunkurin zubda cikin amma Allah baiyiba saida ta haifeshi. Ranar suna yaro yaci sunan "Muhammed sani* anace dashi *Arman wanda Haj. Suwaiba ta nada nasa don (kasan abinka da 'yan birni wayayyu) .
Haj. Suwaiba shiru2 har shekara biyar ba ciki ba labarinsa, yayinda ta danne zuciyar mijin da asiri don haka ko damuwa bayayi saidai danginsa suma hasukayi suka hakura. Ashekara na shidane Allah yabata ciki karkuga tarairaya da kulawa agun Alh usman dayake bata. Ranar da Hajiya suwaiba tahaihu Alh.usman kamar zai cinyeta don kauna da i'ta da abinda ta haifa, ranar suna jaririya taci suna *Zubaida* anyi shagali kuma anyi barin kudi ranar. *Zubaida* nada shekara hudu aka sata nursery yayinda *fauxiyya* (yarinyar da hajara ta haifa bayan haihuwar arman da shekaru hudu) keda shekaru shidda a duniya shikuma arman nada shekaru goma.
Lawwali yana cikin tashin hankali da masifa domin kuwa masifar yau daban tagobe daban da hajara ke masa, ahaka harya kamuda hawan jini da ciwon zuciya kullum yana kwance gida ba lpy gaya bawata kyakkyawar kulawa .. Ana cikin hakane Allah yamai rasuwa saida muce Allah yaji kanshi. Hajara kam abun bai dametaba ko a jikinta don daman kamar kaya yazame mata,, yanzu kwa tayada kwallon mangoro tahuta da kud'a. Bayan tagama takabane tashirya ziyara ta musamman zata kaima kawarta, aminiyar ta *Haj Suwaiba* a kano. Bakaramin mamaki taiba ganin irin daular da kawarta ke ciki. "Uuhm!...rayuwa kenan! Yanzu suwaiba kece cikin wannan daular!?." Farr suwaiba tayi "hmm kedai bari ..duniya kam nasameta." "To sumu kuma haka zamu kare da zani daya kenan." "Aa, kikwantar da hankalin ki, tunda yanzu bakida aure kwai abinyu." Zabura hajara tayi tamatso daf ta i'ta "ayya menene fada min." "Akwai wani abokin Alh., sunanshi *Alh Sulaiman Goni*, yanada mata daya kuma bai taba haihuwaba. Zakije gidan a matayin naiman taimako su taimaka subaki aiki koda share2 ne, idan anyi sa'a sunbaki daganan kuma saimusan abinyi." Wani tsallen farinciki hajara tayi tarungume kawarta hards dan hawayenta "ngde kawata, ngde ngde..Allah yabarman ke."






*👄hαвíєвαh luv👄*

[3/26, 1:04 PM] 👄hαвєвαh luv👄: *💝KARUWA CE💝.....57/58*



_Writing by_
*👄Habieba Luv👄*

_Editing by_
*💅Sadnaf💅*



💝💝💝💝💝💝💝💝💝


A gidan haj suwaiba hajara ta kwana, sakamakon mijin bainan yaje Australia wani aiki.
Washe gari sassafe suwaiba ta tadata tamata kwatancen gidan alh Sulaiman Goni.. 'Ya'yanta kwa ta d'iba kagansu kamar almajire suka tafi.
Dai2 anwangale get din gidan hajara ta karoso tazo shiga . dakatar da i'ta mai gadin yayi yahana shiga, taburewa hajara tace saita shiga. Hayaniyarsu ne yajawo hankalin alh yace mai gadin ya barta . tana isa gaban alh tafashe da kuka tashiga baahi labarin karya da gaskiya. "Alh don Allah katai makamin koda aikin share share ne kabani." Sosea tausayinta yakamashi coz shi mutumne mai tausai. Iso yamata harcikin falon Haj Fatima yanuna maguri tazauna yaran suka zauna gefen ta. Ciki yashiga yakira Haj Fatima suka fito tare. Tunda Haj Fatima suka hada i'do da hajara gabanta yay wani mummunan bugawa, hakanan taji bata mataba.
Har kasa hajara tasauka ta gaida Haj Fatima ta amsa adan sake..kamar yadda hajara tafadama alh haka shima tashaidawa Haj Fatima,, ita taji tausayinta sosea ko dan marayun yaran dake gurinta. "To Hajiya shine nayanke shawarar zaabata aiki girki, inyasa sai abata wancan dakin." Yay nuni dawani daki dake gefen store. "Ba laifi hakan yayi..Allah yasa alkhairi zamanmu." "Amin."
Hajara harda dan kukanta tana godiya. Fita alh yayi yatafi office.

Haka rayuwa taci gaba da tafiya suwaiba sa hajara kullum suna kam magani don suga sunjawo hankalin alh Sulaiman.
Wata rana Hajiya Fatima tafita unguwa, alh yadawo da rana cin abinci..kwalliya sosea hajara tayi tabuga dauri tashafa turaren da boka yabata tahada abinci takaima alh. Yana zauna a garden kan wani lallausan rug yayi matashin kai da wani haddaden tropillow .. Tundaga nesa yake kallonta ko kiftawa babu, lokaci daya wani tunani yazo ransa. Dasallama tashiga gurin ta ijeye tryn tayi saving nashi tatashi tafi.
Tun daga ranar alh yafata jin yana son aurenta, suma kuwa basu tsayaba cigaba suke da aikinsu.
Bayan wata daya, alhaji Sulaiman da kansa yasamu hajara yafada mata abinda ke ranshi, shawara tace zatayi yabata lokaci. Aminiyarta takaima maganar sukayi shawarwarinsu takoma.. Wasa2 hajara da alh soyayya suke a boye cikin gida, maganar aure ya kankama yabata sadakinta ranar jumaa aka daura aure. Sai ranar auren Haj Fatima taji labarin. Tayi kuka harta godema Allah .
Washe gari da safe har karfe takwas Haj Fatima taji shiru ba alaman breakfast, dakanta taje dakin hajara amma bata isketaba sai yaranta dasuke bacci.. Fita tayi taje ta daura break. Karfe goma dai2 saiga alh da amarya sun jero suna nufo dining, tsananin mamaki yakama Haj Fatima.. "Wannan wani irin cin amana ne."
Alh gabatar da hajara yayi wa Haj Fatima.. Bata i'ya cewa komai ba haka bataci wani abun kirkiba tatashi takoma bedroom nata.

Tundaga lokacin komai nagidan ya canza hajara itace tagaban gashi komai i'ta, watanta biyu tasamu ciki karkaga farinciki agun Alh ..lokaci daya Haj Fatima tazama bora..komai sai Hajiya hajara don wata daya da aure suka tafi maka itada mijinta.
Su arman kwa sunzama yan gida shida fauxy sai abinda sukaga dama suke.

Ranar da hajara ta haihu karkuga murna gurin alh Sulaiman kamar zai cinye jaririyar, ranar suna yarinya taci suna *Farida* su hajara ankara kame gida sai yadda sukayi dashi.

*Zubaida*, yarinyar Haj suwaiba, takasance mai harka da kawaye masu rawar kai, gasude yara don awannan lokacin suna js1 amma basuda labari sai na aure.. Tun daga nan aure tashiga ran zubaida batada wani buri daya wuce tana kammala secondary tayi aure.

Farida nada shara biyar lokaci daya Allah yabama Haj Fatima ciki..zokafa bakin ciki gun hajara, ba yadda batayi da bokaye da malamai akan cikin yazube amma Allah baiyiba.
Ranar wata jumaa Haj Fatima tafara nakuda, alh Sulaiman yana kaita asibiti ta haihu ta haifi yarinyarta mace kyakkyawa mai kama da laraba. Lokaci daya alh Sulaiman yaji kaunar yarinyar yashigesa, yaji duk duniya ba abinda yakeso sama da i'ta.
Ranar suna jaririya taci suna *FATIMA ZAHRA* anyi shagali naira tayi kuka. Tun lokacin da hajara ta fahinci akwai so mai tsanani tsakanin alh Sulaiman da zahra ta kudiri niyyar rabasu.

Zarah yarinyar tataso da wani kalar da bi'ar bayyan tsaraicinta, batada kunya kwata2 batajin kunya fidda tsaraicin ..shiga irinta yahudawa shine dabiarta ..akwaita da tsiwa bata barin ta kwana ..ba yadda mahaifiyar ta batayi akan ganin ta sanza halayyarta amma abun ya faska , tun abun baya damunta harya fara damunta coz yarinyar girma takeyi abin nakara shiga ranta.
Lokacin da zarah tagama primary tashiga secondary tayi wani Abu waishi ruruwan samari..samari kala2 zaka gani tareda zahra, tun daga nan akefara zargidan da bin maza . abin yana matukar kona ran mahaifiyarta, yanzu abbanta baiwani damu da i'taba don hajara ta gama samishi tsanarta .
Hantarar da alh Sulaiman yakema Haj Fatima yasa takamu da hawan jini, yauda lpy gobe ba lpy.
Wata rana zarah tadawo daga unguwa wani saurayi yasauke a mota carab akan idon mama..wanda haka duk yan gidan suke kiranta.
Falon alh tatafi tasanar dashi cewa taga zahra da wani saurayi suna iskanci a mota.
Afusace yafito yazo yasamesu zaune falo ruwan masifa yafara saikema Haj Fatima da zahra hakan ya taddasa ciwonta yatashi tafadi, a gigice zahra tayo kanta tana jijjigata tana kuka.
Kwananta biyu a asibiti Allah yay mata cikawa, bakaramin kuka zahra tashaba don mamarta kadai ke sonta gidan. Bayadda yan uwan Haj Fatima basuyiba akan abasu zahra amma abbanta yaki haka suka hakura suka barta.

Arman tatashi cikin gata a gun alh Sulaiman, don kamar dancikinsa haka yake kallon sa. Arman yatashi da budadden idon akwaisa da son mata suma kuma suna biyemasa coz yaron akwai kudi.

Lokacin da zubaida takare secondary school tasamu momynta da maganar aure takeso ita bazata tafi jamia ba sai intayi aure. Koda Momy tasamu daddy zubaida da maganar fir yaki wai dole satagama jamia. Itama taburewa tayi tace sai aure, dagyar da dabara sukaja hankalinta ta hakura tace zatayi..amma ita kadai tasan abinda take shiryawa!.
Rayuwat zahra tana cikin kunci bata samun farin ciki, abbanta baya nuna damuwa da i'ta, ga hantarar da ake mata gun yan gidansu, ga maganar duniya da kallon da ake mata Wanda azahirance ba haka yakeba.
Agun mutum daya take samun farinciki gurin *Haj Aisha* wato mami..i'ta kadai tarike amana ba yadda batayi da abban zahra akan yabata itaba bayan rasuwar maman ta amma taki.
*Yazid* yazama matashin saurayi mai jini a jika, wayayye dan boko.. Maiji da kansa..ga kyau..yagama karatunshi a London yadawo nig. Yayinda yacigaba da kulada kafanonin mahaifinshi..(wanda Allah yay masa rasuwa tunshekaru biyar dasuka wuce)
Yazid ba abinda yatsana kamar zahra don ko gidansu taje ranar yini zaiyi a daki kokuma yabar gidan..haka i'tama ba kaunar kallonsa takeba.
Haka rayuwa taci gaba da tafiya yayinda zubaida tasa rawuwarta cikin kazanta coz batada wani eaki daya wuce bin maza....

Wannan kenan

*Cigaban labari...*




*👄Habiebah Luv👄*
[3/27, 8:07 PM] 👄hαвєвαh luv👄: *💝KARUWA CE💝....59/60*


_wrítíng вч_
*👄hαвíєвαh luv👄*

_єdítíng вч_
*💅ѕαdnαf💅*



💝💝💝💝💝💝💝💝💝


*Cigaban labarin.......*

*Y* usuf suna fita baizarce da zahra ko i'naba sai
*HB SPECIALIS HOSPITAL*, dama already yama frnd dinshi Dr Idriss magana..
Ba b'ata lokaci wata babbar likita *Aunty yagana* ta duba zahra sosea ta tausaya mata don sai anyi mata dinki, cikin 1h aka gama mata dressing tasamu bacci. magunguna aka rubuta Yusuf dakanshi yafita pharmacy yasawo.
"Yanzu Dr bazai yiyu muyi tafiyanba kenan? Dole saita kwana?." "Gaskiya saita kwana, coz kasan dinki karamin mistake mutum yayi yakan i'ya warewa..so saita kwana muga yanda abin zaiyi zuwa gaben." Iska mai zafi Yusuf ya furzar,,"OK..alright.. Badanuwa..Allah yakaimu."

Abangaren yazid ko ranar bai i'ya tsinana komai ba, hatta masjid bai'ia zuwaba sai agida yarinka salla yana addua yana kuka shabe2 harda majina, i'donsa duk sun kumbura haka fuskarsa daka ganshi kasan yana cikin mawuyacin hali, gashi soyake yaji gidan mami ko zaid'anji sanyi a ransa amma baisan dawani i'do zai kalleta ba.
Yana zaune kan praying mat ya gabatar da sallar isha kenan yajiyo buge 2 a dakin da zuby ke ciki, saida yay adduoinsa da tasbihai kafin yatashi cikin bacin rea yabude yashiga. Dakin bakinkirin kamar ba'a hallici haske ciki ba, torchlight din wayarsa ya kunna ya dalle mata ido.
Zuby gaba daya tafita hayyacinta..fuskanta dukkya kunbura yay jaa ga fuskan shike da dry tears bakinta a rufe da bandage sai sure2 takeyi. Yazid yana karasawa gurin ya danko gashin kanta yad'ago fuskanta hadi da saukemata wani lafiyayyen mari..saida tashid'e takusa suma. fizge bandage din bakinta yayi yadaka mata tsawa "dan boruobanki menene?." Jiki na bari muryanta na rawa tace "wllh yunwa... nakeji." "Don uwarki ubanki yakawo abinci ne?." Girgiza kai tayi tana hawaye " ni sa'an ubanki ko sa'an uwarki dazakimin nodding, oya open ur mouth n telk...dan kan uwarki."
"Don Allah.. Kayi hakuri,,...wllh baikawoba..amma kataimaka min plss..ko kamaidani gidanm.." Wani Marin yakara sauke mata "ke a jakantarki kina tunanin zakici bulus ne?, kinzo kin lalata min rayuwa ,kin rabani da kowa nawa kinrabani da farin ciki na *matata* tareda mahaifiyata ..kin kawomin sauran wasu katin banza... " shiru yayi yahad'e kansa da bango yanajin zuciyarshi kamar zata kone don zafin datake masa.
Yafi minta ashirin a haka kafin yafita daga dakin yarufo kofar. Wani kuka maicin rai zuby tafashe dashi tana regretting rayuwanta na baya..
Yazid yana fita yashiga mota yatafi wani can unguwar talakawa. wani almajiri yagani yafito daga wani gida hanunshi rike da roba... Parking yayi gefe yafito yanufi gun yaro. "Almajiri.." Alama yay mishi da hanu yazo, bamusu yaron yazo gurin yazid. "Mene cikin robarnan?." "Abinci ne ciki.." Yafada yana bude robar.. baya yazid yay yana toshe hanci "meye wanna?" Yafada yana pointing robar.. "Tuwone..miyan kuka." "Plss..rufeshi." Rufewa yayi yatsaya yana kollon yazid.. "Kaga ,

End Ads

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login