Showing 24001 words to 27000 words out of 37959 words

Chapter 9 - KARUWA CE CPMT

Start ads

Unknown   

14 Aug 2025

340

Middle Ads

cíkín hαkα ѕαí gα чαzíd mα чαѕαukσ. "α α mαmí ѕαnnu dα zuwα." mαmí tαkí αmѕα gαíѕuwαr ѕα, zuвч tαcє "вαвч αm hungrч." Tafada tana hamma wαni kαllσn wαlαkαncí чαччαmα zαrαh чαcє "kє dαn uwαrkí ínα вrєαkfαѕt dín вєвє?, dabazaki kawo mataba , sokike kikasheta da yunwa ko?."
mαmí tαkαící kαmαr zαtαí чαчαnє. "чαzíd α gαвαnα kαkє wαnnαn rαѕhín mutumcín?.
" αtσ mєчє?." cєwαr zuвч.
" чαzíd kαnα gαnín rαѕhín kunчαr dα mαtαrkα tαkєmín ko?." ѕhíkσ чαчí ѕσkσkσ dαѕhí kαmαr wαní ѕαunα mαmí αвín чα вαtα hαuѕhí tαчí hαnчαr fítα, zαíвí вαчαntα zuвч tα dαkα tαr dαѕhí 'вαвч ínα zαkα?, dαwσ nαn." Zuby tai commending nasa.
jín hαkαn чαѕα mαmí juwσwα gαnín zαíвiwσtα nє kσ α α, ѕαítαgα чαkomα wαjєn zuвч. hαkα mαmí tαвαr αnguwαr tαnα mαí tαuѕαчín hαlíndα dαnnαtα dα zαrαh ѕukє cíkín.
dαgαnαn gdan momnafy tαjє tαímαtα вαчαnín halin da yazid me ciki "kí kwαntαr dα hαnkαlínkí sister kσmαí zαí kσmα dαídαí ,αkwαí wαní mαlαmínα ѕhímα zαí tαчαmu dα αdduα kumα zαí dαwσ dαí dαí dα чαrdαr αllαh. " lallashinta momnafy tarika yi saida taga hankalinta ya kwanta kana tatafi.



****
чαu tαkαmα tαlαtα, чαzíd чαtαѕhí cíkín wαní mαtѕαnαncín вαcín rαí ѕαnnαn yαrαѕα mєчαkє mαѕα dαdí . zαunє чαkє α fαlσ yad'aura kafa daya kan daya ѕαí kadasu yake,. zuвч me tαfítσ dα wαnnαn tαkun nαtα nαjαn hαkαlí, wαní tαkαící ne чαjí чαdirαr mαí αzucíчα , tѕαkí чαч ѕαnnαn чαjuyαr dakansa gєfє. "вαвч zαnfítα." wαní вαnzαn kαllσ чαч mαtα чαcє "gdαn uвαnwα zαkí dα wαnαn gαntαlαllíчαr ѕhígαr, kuma kin tambayeni ne?"
wαní írín wαwαn вugαwα zucíчαr zuвч tαчí dαn tαѕαn kσmαí чαkαrє. Daurewa tayi tace "baby yanzun ea tambayarka nake, kuma gidan momu zani."
Saboda haka uwartaki takoya maki saikingama shirinki kinzo fita sannan ki tambaya, kíвαcєmín dα gαní hαfín nαвudє ídσnα." Yadaka mata uwar tsawa. Jiki na rawa tαkσmα dαkíntα tαkírα layin humαírαh αmmα ѕwítch σff, jítαчí kαmαr tαчí hαukα


Yazid bawanda yatsana yagani cikin gidanshi kamar zubaida, bakin cikin ranar daya fara kusantarta ne yadawo mishi sabo,,, gaba daya wasu wasi yacika zuciyarsa ...tsaki yayi yatashi yashiga dakinsa yakwanta.

Zuby kam kullum tana cikin zullumi, gaya wayar humaira taki shiga yazid ko yahanata koda fita tsakar gidane.
Tagagara zaune tagagara tsaye sai juyi take bisa gadonta, tayi tsaki 1m tajawo wayarta takira layin humaira..dukdade tasan balallai tasamuba.
Cikin saa kiran yatafi, zabura tayi tazauna humaira na daga wayar zuby tafashe da kuka... Sanar da'ita tayi duk abinda ke faruwa.
"Don Allah kikwanta da hankalinki kidaina kuma, kibani nan da 1h."
Katse wayar sukayi zuby takifa kai taci gabada kukanta.
Bayan 1h saiga kiran humaira yashigo,, dasauri tayi picking.
"Baby ya akayi?."
"Kisaurareni dakyau kiji abinda zan fada miki, don nasanke uwar 'yan jarabace to don haka ki ajiye jarabarki gefe. Malamin yace more jinki karya kusance har natsawon Sato daya, to wannan shine umarnin aikinsa, inkima kikayi wannan to yazid bazaitaba making musuba daganan harku mutu."
"Yanzu babe daga yanzu har sati bazamuyi ba.."
"Dalla banza, kinga matsalanki ko..yanzu da X da biyan bukatarki wanne yafi?."
"Shikenan bakomai nagode."
Zuby kifewa tai kan gadon banyan sun gama wayar, tunani kawai takeyi anyakwa Zata i'ya?.


Bayakwana biyu..
Yazid na kwance falo yakifa cikin sa hannunsa biyu rike da mararrsa sai mursukuku yakeyi ..kwana biyu kenan tahanahi kullum dakinta da key...gaya dama i'ta ta koya mishi jaraba gashi tahana.

Tayi wankata tana sanye da doguwar riga tabuga daurinta. Dan yanzu yazid bayawani takurata...
Wani dariya ne yazo mata time din dataga yazid kwance kasa.
"Ikon Allah, yaa yazid yaukuma inababyn naka tatafi tabarka falo kuma, ko duk wani salon sayayyar ne?."
Jiyayi kamayatashi yarufeta da duka don maganar tayi matukar konashi."
Dagyar yadago yawatsa mata wani mugun kallo, kara tintsirewa tayi dadaei harda Rike ciki.
"Ga mahaukaci kinsamu ko?."
"Noo bahaka nakenufiba yazid din baby, naga kwana biyu soyayyarku talafa..gashi tahanaka abun dadinta wanda shine yasaka rawar kai akanta..tafada tana kara shekewa da dariya.
Yazid baisan lokacindayatashi yazuba mata wani wawan mariba.
Wani wal tagani a idonta tadurkushe gurin tana hawaye.
" ni kamara ko Yazid!?. "
"Nikike cema yazid! Don uwarki?,, kuma anmarekin ."
"Wannan shine karo na biyu daka taba marina, amma wllh daga yanzu yakare ..don ni bajaka bace dazarinka dukana...kuma wllh saikayi nadama." Daga haka tashigo bedroom din ta tana kuka.
Kwafa yazid yayi Yakoma kwanven dayake duk abin duniya yataru yay mishi yawa.

Tana shiga zaki talalubo no. Din Yusuf tai failing, bugu biyu yadaga .."hlo lovely zarah how far?...
Fashewa tayi da Sabin kuma tarda shasheka kamar Zara hadiya ye area..."SubanAllah ..meya same ki, meyake faruwa?..kiyi naga na man..plss." Cikin rudewa YuYusuf maganar.
"Yaa..Yusuf.... Tundaga ranar da aka kawota gidan yazid harzuwa lokacin dasuke ciki baabinda zahra bata fadama Yusuf ba.
" innalillahiwainnailaihirrajiun" shine kawai abinda Yusuf me maimaita wa .
Yanzu zahra irn rayuwar dakikeyi kenan ?, shine baki fada min ba sai yanzu..shknn kikwanta da hankalin ki, daga yau bazaki kara kwana gidan yazid ba..Gabe zanzo indaukeki."
Lallashinta yarinka yi harsaida ya tabbata hankalnta ya kwanta kafin sukayi sallama.
Safe kai Yusuf yayi wasu zafafan hawaye nabin kuncinsa .
Wani iron bakinciki yakeji Mara misaltuwa zuciyarshi namishi kuna. Inaraye a duniya make wulakanta ki zahra,, wannan tana nunawa kenan nagaza kulawa dake ..kiyi hakuri ..



****
Dadare yazid na kwace dakinsa sai juyi take Lamar zai mutu, dakyar yaiya tashi yajekokar dakin zuby tana buga mata. I'tama kalar tashinne ciwon mara yasata gaba sai Juyi take..
"Plss baby Allah kabudemin,,..wllh zan mutu.. Dagyar yake iya fidda maganar..
Kokulashi batayiba tacigaba da juyinta itama.


Jiyayi yana iya mutuwa inbayi ba, dakin zarah ta shiga yasama kofar key yanufi kan gadon ta...





*👄hαвíвαtєє👄*
[3/22, 9:42 PM] 👄hαвєвαh luv👄: *💝K͛A͛R͛U͛WྂAྂ CྂEྂ💝..... 51/52*


_wrítíng вч_
*👄hαвєвαh luv👄*

_єdítíng вч_
*💅ѕαdnαf💅*


_αm ѕσrrч fαnѕ, αm αlѕσ chαngєd mч nαmє frσm *hαвєєвαtєє* tσ *hαвєвαh luv* dσn't cσnfuѕєd plєαѕє 🙏._


💝💝💝💝💝💝💝💝💝


Kamar a mafarki taji ana shafa mata dukkan ilahirin jikinta, ahankali tagama bude idonta tasaukesu akan yazid daya kome kamar zautacce. Waro idonta tayi ganin saura kadan yarabata da rigar baccin ta dasaurin tashiga kokarin tashi tana hankada shi. Rekon da yazid ko yay mata bana wasa bane, don ko mutane aka hada dakyar zasu kwaceta. Ganin yazage yadagє tareda kokarin karasa cire rígαr jinkínta чaѕα tace "me..haka..yaa yazid...?" Murya narawa take maganar. "Kitsaya..kitsaya...shi kawai yazid ke iya fada. Wani feeling yakeji tareda zarah wanda baitaba jin kwatan kwacinsa tare da zubaida ba.
Dasauri yakarasa fizge rigar tashiga wasa da dukiyar fulaninta. Tashin hankali! Yazid kamar mahauci haka yazama , yi yake kamar zai hadiyeta..
" yaa yazid.. Don girman Allah kayi hakuri..kabarni..katafi gun matarka...kayi hakuri ..plsss....." Cafke bakinta yayi yahada dabashi yashiga tsotsa kamar minti.
Ba abinda zahra keyi sai shure2 da yagunin shi..don babakin magana.
Tofa kam🕴🏻 yazid dayazo introducing kanshi into zahra abu yaki shiga. Zaro ido yayi idonsa yakoma kan zahra da mamaki yake kallonta. Lukus take kwance baabinda kebin kuncinta sai hawaye. Dagewa yazid yayi yakara dannawa amma kamar yashuka dusa, wani razananen ihi zahra tasaki ta kamkame yazid jikinta na rawa time din daya shiga, sosea ta kam kameshi kamar zasu zama abu daya.. Yazid bai taba zuwa duniyar dayajeba yau..baisan meke faruwa..baisan irin ihu da roko da zarah kemasa ba..
Dif kaji zahra ta dauke baabinda kakeji dakin sai ihu da sumbatun yazid.. Saida yay awa hudu kafin yadawo hayyacinsa, rungumota yayi jikinsa hawaye nabin kuncinsa yana mata addua a ranshi..
Yafi awa daya yana rungume da i'ta wani irin farincikin dabaitaba jiba arayuwarsa yaji ya ziyarceshi.
"FATIMA!."
Yakira sunanta cikin wani irin murya, sau uku yana kira yaji shiru bata amsaba.. Dan dagota yayi daga jikinshi yana kallon fuskarta.
Hannunsa yadaura saitin hancinta yaji shiru ba numfashi, a razane yatashi yay hanyar toilet duk yagama diriricewa.
Shafa mata ruwan yayi a fuskarta yaji shiru batada alamun dawowa.."don Allah karkimin haka...plsss..Fatima na ki tashi..." Kuka yake shabe2 da majina yanayi yana shafa mata ruwan. Wani wawan ajiyan zuciya tasauke tareda fashewa dawani sabon kukan tana kankame jikinta.
"Plss..yaa yazid don Allah kabari hakanan...wllh zafi zai kasheni....don Allah kacire..narokeka.." Wasu zafafan hawayeni ke saukarma yazid yagagara furta komai. Sunfi minti goma haka kafin yamatsa jikinta yafara kokarin dagota...janye jikinta tayi gefe dagyar tana cije lips.. "Plss leave me along.. Don Allah...bansan kallonka wllh..kagama dani yaa yazid kacu.." Saurin rufe mata baki yayi da tafin hannunsa yana girgiza kai yagagara furta komai sai zullumin da zuciyarshi ke masa.
Sunfi minti ashirin haka kafin yatashi yashiga toilet zuciyarshi acakude "tabbas ko mahaukaci yaji labarin nan yasan akwai alamar tambaya..tabba zubaida bata kawomin budurcinta gidana ba , amma taya zan kara gaskatawa?..
Ahaka yay wanka yahadama zahra ruwan zafi a bathtub yazo ya sintime ta tana shure2 haka saida yay mata ruwa uku. Shikansa yayi mugun tausaya mata.
Taimaka mata yayi tai wankan tsarki..yadawo yashinfideta kan gadon bayan yacanza bedsheet. Karfe hudu dai2 kenan
ya fita daga dakin yakoma dakinsa yakira faruq awaya.
Faruq da jiya dawowarsa yana kwance yanata baccin gajiya yaji karar waya kamar a mafarki. Dakyar yalalamo wayar yaduba kiran daya shigo, dasauri yatashi yana mitstsike ido " yazid!
.,uhm."
Kara wayar yayi kunnasa batare dayace komai ba. Jiyayi kawai yazid yajefo masa wani hargitsatstsiyar tambaya. "Plss frnd kamin bayani akan yadda zangane mace soea...kagane sai dai nake nufi ..plss go on."
Explain faruq yashiga masa............. Kusan awa biyu suka dauka faruq namishi bayani......akan duk wani fanni daya shafi ...
Innalillahiwainnailaihirrajiun..shine kawai abunda yazid ke maimaita wa aranshi kashe wayar yayi yakifa kansa da gado kwakwal warsa adena aiki.
Kamar wanda aka tsikareshi yatashi dagudu yashiga dakin zahra yaje yarungumeta yana hawaye..

"Kiyi hakuri Fatima,,,nacutar dake a kwanakin baya..amma azahiri baki cancanci hakaba..kiyafemin..danau hakkinki ..na zalunceki...nai miki kazafi..ki yafemin.." 'Itama girgizakan tashiga yi.."yaa yazid bazan yafemakaba, kaje ..karabu dani ka kyaleni.."
Kuka yarinka yi harda majina yana rokonta, zarah kam saima runtsa idonta datayi wani tsanar yazid na dirarmata!. Har karfe shida nasafe yana rungume da ita yana bata baki haka baibar yin kukaba.
Zumbur yamike kamar wanda yatuna wani Abu yafice daga dakin yana huci. Dakin zubaida yanufa kamar zaki .
Daura hannunsa yayi jikin kofar yamurda yaji a rufe...kifa kansa yayi jikin kofar yanaji kamar yasama dakin wuta.
Kasa2 yakejiyo muryan zubaida tana maga alamu waya ake.."baby don Allah kayi hakuri, wllh ba laifina bane, hanani fita sannan sakaren yayi..amma wllh a'matukar bukace nake dakai,, ba wanda nakejinsa amatsayin da namijin duk cikin mazan da nnke muamula dasu inbakaiba...wllh duk nafijin dadin naka.."
"To baby kinaga kamar yaushe zaki samu fitowa?."
"Kakwantar da hankalinka ..cikin satinnan zanfito ,,karka damu..
Wani wawan daushi yazid yakaima kofar wanda yasata faduwa kasa warwas..
Tashin hankali ne karara ya bayyana fuskar zubaida tamike dasauri tare da buga wayar a kasa. Pointing dinta yayi da yatsarsa dake kyarma bakinsa narawa dakyar ya iya tattara kalmar " *ZUBAIDA*...daman ke *KARUWA CE*..yafada cikin wani irin murya wanda bansan yana da i'taba....!




_M͎a͎n͎a͎g͎e͎d͎ p͎l͎s͎s͎s͎ 🙏._




*👄hαвєвαh luv👄*
[3/23, 7:31 PM] 👄hαвєвαh luv👄: *💝K̥ͦḀͦRྂUྂW̆Ă CིE💝ི...... 53/54*




_wrítíng вч_
*👄hαвíєвαh luv👄*

_єdítíng вч_
*💅ѕαdnαf💅*




💝💝💝💝💝💝💝💝💝



*ᑕ* ikin wani irin taku mai diri wanda kamar zai fasa gurin yake nufarta, baya2 take a rude tana bashi hakuri ."don Allah katsaya kaji, ba'abinda kake tunani bane.. Wani wawan naushi yakaima bakinta wanda ya haddasa hakwarenta biyu suka fita, damko gashin kanta yayi yahada da bango tare shake mata wuya da dayan hannun ... Lokaci daya jini yafara zuba daga bakinta kamannin fuskanta suka fara sauyawa.
Shima yazid fuskansa kaurewa yayi, idonsa yay jaa don matukar bacin rea. "Meyasa kikamin basaja i'ya zubaida!?, meyasa kika zomin amatsayin kamila bayan ke tamba daddiya ce! Fasika!, mazina ciya!, maciya amana!... Meyasa kikamin hakaaa!!!!??." Wani jakin mari yakifa mata har saubiyar saida kumatun ya fashi. Wani azababben ihu tasaki wanda saida duka gidan yadauka.
Kamar a mafarki zahra kejin ihu, a hankali tabude ido nuwanta dasukayi jaa suna mata nauyi. Gefe guda take jiyo sautin kuka gakuma kakkausar muryan yazid natashi. Kokarin mikewa tafara, amma dasauri takoma takwanta sakamakon wani ubun radadi dataji gabanta na mata.
Muryan zubaida taji cikin wahala da galaibaita tana cewa ..."zan mutu...zaka kasheni...don Allah kiyi..hakuri ....momyna..balaifina bane.. Laifin iyaye nane...suna sana diyyar shigana karuwanci...!".
Zaro i'do zahra tayi *Karuwanci!?*, zubaida mai hijabi!."
Innalillahiwainnailaihirrajiun." Da kyar tatashi tana shije lips tashiga dakin yazid. Wayarshi taga kan kado karasawa tayi tana tafiya kamar 'yar kaciya tadauka takira layin mami. Saida tai kusan tsinkewa sannan Miami ta daga duk a tunaninta yazid ne. Cikin kidimewa zahra tace "mami dan Allah kizo,,,,kizo yanzu ya yazid zaiyi kisa." A zabire mami tatashi daga kwancen datake "kisa kuma zarah?." "Eh....Miami,,,don Allah kizo yanzu.." Daga haka takashe wayar. Mami gyalenta kawai tazara tafice daga dakin.. Driver tashiga kwallama kira yazo aguje suka tafi gidan yazid.
Acikin mota mami takira wayar faruq ,bugu daya yadaga yaraka kunnashi tare da sallama ...ko amsa sallamar batai ba tace "faruq kasameni gidan mahaukacin abokin naka, don zaikashe 'yar mutane.." Daga haka tai kit takatse kiran..
Makullin motarsa kawai yadauka yafita yashiga yatafi.

Acan kam yazid sai dukan hauka yakema zuby sumanta biyu tana farfadowa haka kuma yaci gaba da jibgarta. Zahra kam koda tagama waya da mami dakinta takoma takwanta ..zuwan Yusuf kawai take jira tabar wannan masi faffen gidan.

A guje motarsu mami shigo gidan dagudu driver nta yashiga fαlσn mami nabiye dashi . dakyar kake jiyo murya zubaida dake wahalallen ihu duk murчαntα tagama dashewa. Haurawa sama yayi yabi direction din dakejiyo ihun still mami nabiye dashi.
Dagudu yashige cikin dakin ganin zubaida kwance kamar gawa shima yazid baibar jibganta ba. Dagyar driver n ya fizgeshi ya hankad'a shi gefe .."bakada hankali ne yazid,,, kisan kai zakayi?." Gadan2 yazid yakara nufosu yana kokarin fizgo ta, wani uwar tsawa mami tadaka masa wanda i'ta tayi sanafiyyar farfadowar zubaida.
Ba ihu ba ,hawaye, amma daka ganta kaga wanda yashiga bala'i da tashin hankali.
Rarimar wayarta tayi dagudu tashige bathroom tasa key.
Anyi sa'akwa tana kunne bata mutuba, dailing no. Din Momy tayi bugu biyu tadaga .."sai a sannan wani bala'in kuka yazoma zubaida. Akidime Momy ke tambayarta.."Momy don Allah kizo...yazid zai kasheni..wllh kasheni zaiyi momy..kizo." Katse wayar Momy tayi tashiga neman layin daddyn zuby. Kintafiya kiran yayi don haka tazari mayafinta tafita driver yaja suka tafi.
Gidan mama tace yafara kaita, ko get din ba'a budeba Momy tafita dagudu tashiga tana kwalama mama kira.
Duk suna zaune dining suna break suka jiyo ihon momy.. Arman ne yafara isa gunta yana tambaya lpy. Janshi Momy tafarayi tana magannanu wasuma bazaka ganeba "arman kazo muje,,kazo muje..zubaida ta...zai kashemin ita...don Allah kazo ka kwaceta..."
"Momy waye zai kasheta!?." "Mijinta..mijinta arman..kazo muje.."
Ficewa sukayi mama ma tadauko maya finta tabisu.

Bayadda ba'ayi da zubaida tabude kofaba amma fir taki harsuka gaji suka dawo falo...
Mami tambayar yazid ta shiga yi amma yakasa magana sai ciwo da zuciyarshi ke masa yanaji kamar yacireta ya huta.


Ko parking driver bai gamaba Momy tafita dagudu tana ihu tashiga falon.. "Ina yar tawa...tana ina....mugu laananne zai kashemin ya.."
Jin muryar Momy yasa zubaida tafito da gudu tashige bayan momy ..

"Nashiga uku ." Momy tadaura hanu akai tana zunduma ihu lokacin dataga fuskar zubaida gaba daya tafita daga kamanninta.
"Wayyo nashiga uku ni suwaiba,,,, meye Tanaka kakeson kasheta...wayyo ni.."
Farin ciki kamar zai kashe mama (wihuhuuu)
Arman ne yay karfin hali yaja Momy gefe ya zaunarta yana bata baki , dakyar tai shiru.
Tsit kakeji a falon sai shashshekar zubaida.
A hankali take daga kafarta tana bin bango tare da cije lips tafito falon. Tashi mami tayi takaraso da i'ta tazaunar ta tana allonta da mamaki.
Maganar da arman yayine yadawo da momi garesu.
"YAZID!, don Allah munaso kasanar damu laifinda zubaida tai maka dahar hukunsan yay tsauri haka.."
Dagowa yazid yayi yana bin kowa da kallo idonsa wanda suka rine kamar gaushi yasauka kan zahra ....juyar da kanta gefe tayi tanajin wani irin haushin sa.
Sallama faruq yayi yashigo gaba daya hankalin kowa yakoma kansa.
Zumbur zubaida tamike tana zare idanu hanunta na rawa take nuna faruq ,,so take tai magana amma takasa. Haka agun faruq ma bakinsa na rawa da kyar ya i'ya furta *zubaida*!,, meye yakawoki nan, yazid karma cemin itace amaryar taka!?." ..cikin alajabi da kidima yay maganar..
Cikin mamaki yazid yashiga gyadawa gyad'a Kansa..
"Innalillahiwainnailaihirrajiun." Shine kawai abinda faruq ke fada a fili...
"Yazid meye yakaika auren zubaida!?, fasika!, mazinaciya!, karuwa! Mai lasisi a karuwanci! Yazid!."
Salati duk 'yan dakin suka kaure dashi banda yazid dakejin kamar zuciyarshi tafashe.
"Wllh k'arya kakeyi munafiki,'yata ba karuwa bace...yarinya kamila ..mai hankali."
Wani uwar harara faruq yazuba ma mama..yace "a i'na tazama kamilar?,, to bari kiji.........tun daga ranar da faruq yahadu da zuby a hanyar hotel taga iskancinta zata tafi gida......har haduwar su takarshe kafin yayi tafiya ba abinda bai fadaba..." A hakanne zaki cema 'yarki kamila as how?."
"Wllh karya kake sharri kai mata."
Arman dashima gaba daya zuciyarshi a dagule yake da wannan alamari yace "Momy wannan maganar gaskiyace, koni ma shaidane ."...labarin sheke ayarsu dasuke shida zuby yayi...yakara dacewa " kuma Momy bamu kadaiba...akwai maza sunfi goma datake tarayya dasu. Daura hanu Momy tayi akanta tana ihu "wayyo ni..zubaida ya haka rayuwarki?, na haifi jaraba da kaina...abinda nashuka shi nake girbewa akan 'yata...wayyo."

Kallon yazid daya dafe kansa daduka hannayensa biyu yana balain sara masa mami tayi...sai a sannan tai magana "YAZID!."
Dago da jajayen idonsa yayi yakalli mami batare dayace komai ba . "kafadamin dalilin dayaja harma zubaida wannan dukan."
Da kyar yazid ya i'ya bude bakinshi yake magana...tunlokacin aurensa da zahra da wulakan ci , da cin mutuncin dayake mata, har i'zu haduwarsa da zubaida da aurensu...har zuwa wannan lokacin ba'abinda bai fad'aba...
Tafi sukaji daga bakin kofa duk suka juya suna kallonsa. Yusuf ne tsaye, fuskarshi hade da'alamu yaji duk zancen da suke...
"Yayi kyai malam yazid.. Ka wulakantamin yar uwa , kaci mutuncin ta..kai mata kazafi..da Allah yatashi sama mata sai yahada ka da karuwa...nagode Allah dayasa kagani zahra ba karuwa bace..kallon da ake mata bahaka bane,,,takawo maka mutuncin har cikin gidanka...to Alhmdllh tunda yanzu kowa yasan cewa zahra ba karuwa bace..kuma takawo budurcinta gidan mijinta." Karasawa cikin falon Yusuf yayi yakamo hanun zahra.. "Sister tashi mu tafi." Bamusu kuwa tamike da kyar .
"YUSUF!." Mamin takira sunanshi , juyowa yayi yana kallonta. "Yusuf ina goyon bayanka , katafi da zahra!."
Gyadawa mami kai Yusuf yayi..yama zarah alama dasu tafi.
Ea kuwa yazid yace i'na baisan hakaba,, tashi yayi yaje zai riko

End Ads

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login