Showing 9001 words to 12000 words out of 49959 words

Chapter 4 - SOLDIERS FAMILY COMPLET

Start ads

08 Aug 2025

21

Middle Ads

atinaninsu wani jinsinsune sekuma sukaga mutinne Shi to Amma waye wannan mutumin miya shigoyi a jeji kodaiba mutumin azzikibane kamun suyi wani yunk'urin tuni mama taruga da gudu wurinshi tana tallabo kanshi kyakkyawan mutinne fari kal sedai kallo d'aya zaka masa kasan ba bahaushe bane koma wahala da tagayarar rayuwa nataredashi bud'e idonshi yake k'ok'arin yi yakasa se bud'ar Baki yakeyi alamar yunwace takassarashi cikin sauri takarb'i furarda hannun mero tabud'e robar tareda Dora masa abaki Aiko ba musu yabud'e bakin Yana kwankwad'a kamar ba,acikinshi take shigaba atake yashinye cikin sauri biba yak'ara Miki Mata wata domin tana karb'ar ta hannun mero biba Takoma takarb'o wata abunka aljanu masu saurin iska=??

Seda yashinye tass kana yashiga sauke ajiyar zuciya tareda k'ok'arin bud'e Ida nuwanshi akuma Dede wannan lokacin gimbiya halila ta,iso wurin saka Makin kiranda dija taje tayi ganin abunda mama keyi...kallon dattijon tayi tsab kamun race baba miyakawoka jije? Amma shiru beyi maganaba se Ido kawai daya bita dashi... d'agowa tayi tana kallon mama kamun tace zaraah wannan bawan Allah akwai sihiri me matuk'ar ahad'ari ajikinshi baze iya maganaba har se ankaryashi...kallanta mama keyi kamar zatayi kuka tace bayada hankaline mommah domin hakan take Kiran gimbiya halila... murmushi tayi kamun tace da hankalunshi zaraah sedai besan abunda yake daidai ba da Wanda ba dedeba Kuma besan wayeshiba....ayya mommah kitemakeshi mana=?%? kanta gimbiya halila tashafa kamun race kinaso natemakamai ko? Eh tace cikin sauri... murmushi gimbiya halila tayi kamun tace to kuje dashi gida kedasu mero zasu tayaki ki kuladashi Amma maganar kariyar sihiri sedai Idan su bibibo d'inki sudawo domin seda sa hannunki za,a iya karyashi wannan Kuma seda Amin cewarsu kin yadda? Eh nayadda mommah...to shikenan tashi kuje gida zamuzo taredashi semungani nudaku waze Riga zuwa:&? murmushi mama tayi kamun tarungumi gimbiya halila sabida harin ciki domin hakan kawai taji tanasan tsohon...itama gimbiya kiss tayi Mata agoshi kana su mero suka jata suka tafi itako gimbiya halila tashafi fuskar wannan tsohon atake baccin wahala yadaukeshi kana tad'aukeshi tare da kaishi inda mama kerayiwa dama bukka ukku ce awurin ta sakashi a d'aya kana ta zauna tana jiran isowarsu....




*SOLDIERS FAMILY* na kud'i ne nera 500 kacal =?L? ga duk me buk'atar complete kuma 700 ne Idan kinshirya siya Zaki iya tuntub'ar wannan number =?I? 07037092176 on WhatsApp kokuma kikira wannan number 08107819124






Autar Alheri
'?


=؀? *SOLDIERS FAMILY*=؀?
(Romantic novel)


*By Dr Yasmeen Ahmed*


Autar Alheri
'?


Page 13&14

__"ko da suka K'arasa acan suka Sami gimbiya halila bayan tayi musu duk abunda yadace kana tayi musu sallama ta tafi...bawan Allah bai tashi ba saida yashafe awa biyar 5hr Yana baccin wahala kamun ya farka, mama na gefenshi ta zabga uban tagumi tana kallanshi ganin yabud'e idonshi Yana k'ok'arin tashi zaune yasa mama temaka mishi ya tashi tare da d'aukomai ruwa tabashi tana fad'ar sannu Abba gashi kawanke bakinka sekaci abunci...shidai da Ido kawai yake binta Kuma beyi abunda tace ba ganin hakan yasa mama zuba ruwan ahannunta takuskure bakinta tare da janyo hannunshi shima ta zuba mishi, ba musu ko yayi yadda tayi sai da ya wanke bakinshi sosai kana tabashi abinci aiko kamar jira yakeyi yakarb'e dasauri yafaraci...Ido mama tazuba masa sai da ya cinye tass kana tabashi ruwa yasha abun mamaki sai kawai taga yana Mata murmushi itamayi yimasa tayi kana tafita gunsu biba...tin daga wannan ranar mama ke kula da Dan tsohonnan Kuma betab'a yunk'urin gudu ba ko cutadda ita Kuma duk zamanda suke shibetab'a ganin su mero ba ko gimbiya halila dake kawo musu ziyara Shi mama kawai yake gani itace cinshi da shanshi har sallah ma yanzu sukeyi tare abun gwanin Sha,awa tad'aukeshi kamar mahaifinta..!


Dubai

Fitowarshi kenan daga wanka Yana goge jikinshi yajiyo sallamar Suhaif daga perlon jallabiya ya janyo ya saka tare da boxes d'inshi kana yace ya shigo shiko ya zauna gefen gado Yana shafa manshi...shigowa Suhaif yayi ya tsaya Yana kallonshi jin anshigo anyi tsaye kuma ba,ayi magana ba ya sakashi d'agowa yana duban k'ofar Ido yak'ara bud'ewa sosai Yana kallonshi ganin idonshi cike tab da k'wallah...Baki yabud'e zaiyi magana sai kawai Suhaif ya fad'a jikinshi tare da ?an?ameshi yana sakin marayen kuka..hankali tashe Alyasat ya shiga shafa bayanshi yana me karanta duk addu,ar da tazo bakinshi domin yasan tabbas ba lafiya ba?...bai hanashi ba kuma bece komai ba sai da yayi me isarsa kana ya d'ago yana kallonshi cikin muryarshi data disashe saboda kuka yace, "Yaya Sat ammy Yaya sat Miyake faruwa damune da iyayenmu abbe ya Bata ammy takwanta ciwo yanzu kuma abun sekara tsananta yakeyi" kasa ?arisawa yayi saboda d'agowar da Alyasat yayi masa da ?arfi Yana fad'ar, "me yasami ammy? Wani abunne yafaru? kuka Suhaif yakoma sakawa kamun ya bashi labarin yadda suka sami ammy a yau cikin tashin hankali Alyasat ke maimaita kalmar, "innalillahi wa innailaihhiraji un" yanayi yanajin abunda ya tokare masa zuciya na faWawa sunWau tsawon lokaci ahakan kamun Alyasat ya zaunarda shi, ya buWe baki zaiyi magana kenan Alhassan da Alhusain suka shigo suma ga dukkan alamu kukan sukayi cikin sauri suka ?arisa wurinshi tare da rungumarshi atare suna faWar, "I miss you my lovely bro I miss you so much please karka tafi kabarmu ammy batada lpy abbe" shiru yayi saboda hannu da Alyasat ya Wora mashi abaki Yana girgizamai kai tare da share mai hawayenshi, sunWau tsawon lokaci ahakan kamun suji voice d'inshi yana faWar, "kuyi ha?uri ku dena kuka ku kasance masu ta wakkali ga Allah Subhanahu Wata'alah, aduk abunda ya sameku ku tuna cewa duk wani tsanani yana tare da sau?i muWauka wannan abun dake faruwa ga iyayenmu jarabawace Allah ke mana" shiru yayi yana Wan cizar laSSanshi (lips) Winshi kamun yaci gaba da faWar, "wannan abun ?addarar rayuwar ???? 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?suce bamu isa mu canzata ba muzama masu d'aukar k'addara me kyau ko akasin haka kunji ko? kurin?a yi musu addu,a itace abunda suke bu?ata agaremu adaidai wannan lokacin, Allah ya warware Mana koma miye Dan Alfarma Sayyidina Rasulillah"...

"Ameen ya Allah suka amsa atare" kana yatattarasu duka suka nufi bedroom d'in ammy yadda ya barta hakan suka sameta addu,a sosai suka yiwa mahaifiyar tasu kana suka Kira d'aya daga cikin masu kula da ita domin surik'a kwana tare suko suka fito wannensu zuciyarshi acinkushe.

Fita Alyasat yayi izuwa part d'in habibbty Koda yaje bakowa a perlon hakan yasa yanufi bedroom d'inta nan ma batanan wucewa yayi tabaya domin yaduba kotana lambu sai kawai ya hangi Najeeb zai shiga bedroom d'inshi wata budurwa na biye dashi domin shiko anan yake da d'aki part Win habibbty mamaki sosai ya kama Alyasat na mi wannan budurwar ta zoyi d'akin Najeeb ba dai cikin ?annensu bane to wacece? Wata zuciyar tace masa to Kuma wacece miye ruwanka tinda bakasan abunda ya kawota ba kawai sai ya wucewarsa inda yasamu habibbty acan lambun kuwa..zama yayi akusanta tareda Dora kanshi gefen kafad'arta sai dai bai sakarmata nauyin shiba..shafa kashi tayi kamun tace Alyasat.."uhm ya,amsa atak'aice...shiru tayi nad'an wani lokacin kamun tace ka cigaba da hak'uri kaji Kuma ka kulada kannenka nasan izuwa yanzu kasan abunda ke faruwa da mahaifiyarku ni kai na abun na kwancemun lissafi amma duk tsanani yana tare da sauk'i kaji mijina..kai kawai yad'aga mata domin baiji zai iya magana ba.... murmushi tayi ganin hakan kamun tace, "sai magana ta biyu kana jina kuwa?"

Idonshi yad'an bud'e alamar Yana jinta kamun yakoma lumshesu.."hummm me hali baya fasawa ta fad'a aranta afili Kuma sai tace sai zancen aure kasani ya dace kayi aure Alyasat tinda Kaine babba kodan a samu mace

=؀? *SOLDIERS FAMILY*=؀?
(Romantic novel)


*By Dr Yasmeen Ahmed*


Autar Alheri
'?,


Page 13&14

__"ko da suka K'arasa acan suka Sami gimbiya halila bayan tayi musu duk abunda yadace kana tayi musu sallama ta tafi...bawan Allah bai tashi ba saida yashafe awa biyar 5hr Yana baccin wahala kamun ya farka, mama na gefenshi ta zabga uban tagumi tana kallanshi ganin yabud'e idonshi Yana k'ok'arin tashi zaune yasa mama temaka mishi ya tashi tare da d'aukomai ruwa tabashi tana fad'ar sannu Abba gashi kawanke bakinka sekaci abunci...shidai da Ido kawai yake binta Kuma beyi abunda tace ba ganin hakan yasa mama zuba ruwan ahannunta takuskure bakinta tare da janyo hannunshi shima ta zuba mishi, ba musu ko yayi yadda tayi sai da ya wanke bakinshi sosai kana tabashi abinci aiko kamar jira yakeyi yakarb'e dasauri yafaraci...Ido mama tazuba masa sai da ya cinye tass kana tabashi ruwa yasha abun mamaki sai kawai taga yana Mata murmushi itamayi yimasa tayi kana tafita gunsu biba...tin daga wannan ranar mama ke kula da Dan tsohonnan Kuma betab'a yunk'urin gudu ba ko cutadda ita Kuma duk zamanda suke shibetab'a ganin su mero ba ko gimbiya halila dake kawo musu ziyara Shi mama kawai yake gani itace cinshi da shanshi har sallah ma yanzu sukeyi tare abun gwanin Sha,awa tad'aukeshi kamar mahaifinta..!


Dubai

Fitowarshi kenan daga wanka Yana goge jikinshi yajiyo sallamar Suhaif daga perlon jallabiya ya janyo ya saka tare da boxes d'inshi kana yace ya shigo shiko ya zauna gefen gado Yana shafa manshi...shigowa Suhaif yayi ya tsaya Yana kallonshi jin anshigo anyi tsaye kuma ba,ayi magana ba ya sakashi d'agowa yana duban k'ofar Ido yak'ara bud'ewa sosai Yana kallonshi ganin idonshi cike tab da k'wallah...Baki yabud'e zaiyi magana sai kawai Suhaif ya fad'a jikinshi tare da ?an?ameshi yana sakin marayen kuka..hankali tashe Alyasat ya shiga shafa bayanshi yana me karanta duk addu,ar da tazo bakinshi domin yasan tabbas ba lafiya ba?...bai hanashi ba kuma bece komai ba sai da yayi me isarsa kana ya d'ago yana kallonshi cikin muryarshi data disashe saboda kuka yace, "Yaya Sat ammy Yaya sat Miyake faruwa damune da iyayenmu abbe ya Bata ammy takwanta ciwo yanzu kuma abun sekara tsananta yakeyi" kasa ?arisawa yayi saboda d'agowar da Alyasat yayi masa da ?arfi Yana fad'ar, "me yasami ammy? Wani abunne yafaru? kuka Suhaif yakoma sakawa kamun ya bashi labarin yadda suka sami ammy a yau cikin tashin hankali Alyasat ke maimaita kalmar, "innalillahi wa innailaihhiraji un" yanayi yanajin abunda ya tokare masa zuciya na faWawa sunWau tsawon lokaci ahakan kamun Alyasat ya zaunarda shi, ya buWe baki zaiyi magana kenan Alhassan da Alhusain suka shigo suma ga dukkan alamu kukan sukayi cikin sauri suka ?arisa wurinshi tare da rungumarshi atare suna faWar, "I miss you my lovely bro I miss you so much please karka tafi kabarmu ammy batada lpy abbe" shiru yayi saboda hannu da Alyasat ya Wora mashi abaki Yana girgizamai kai tare da share mai hawayenshi, sunWau tsawon lokaci ahakan kamun suji voice d'inshi yana faWar, "kuyi ha?uri ku dena kuka ku kasance masu ta wakkali ga Allah Subhanahu Wata'alah, aduk abunda ya sameku ku tuna cewa duk wani tsanani yana tare da sau?i muWauka wannan abun dake faruwa ga iyayenmu jarabawace Allah ke mana" shiru yayi yana Wan cizar laSSanshi (lips) Winshi kamun yaci gaba da faWar, "wannan abun ?addarar rayuwar suce bamu isa mu canzata ba muzama masu d'aukar k'addara me kyau ko akasin haka kunji ko? kurin?a yi musu addu,a itace abunda suke bu?ata agaremu adaidai wannan lokacin, Allah ya warware Mana koma miye Dan Alfarma Sayyidina Rasulillah"...

"Ameen ya Allah suka amsa atare" kana yatattarasu duka suka nufi bedroom d'in ammy yadda ya barta hakan suka sameta addu,a sosai suka yiwa mahaifiyar tasu kana suka Kira d'aya daga cikin masu kula da ita domin surik'a kwana tare suko suka fito wannensu zuciyarshi acinkushe.

Fita Alyasat yayi izuwa part d'in habibbty Koda yaje bakowa a perlon hakan yasa yanufi bedroom d'inta nan ma batanan wucewa yayi tabaya domin yaduba kotana lambu sai kawai ya hangi Najeeb zai shiga bedroom d'inshi wata budurwa na biye dashi domin shiko anan yake da d'aki part Win habibbty mamaki sosai ya kama Alyasat na mi wannan budurwar ta zoyi d'akin Najeeb ba dai cikin ?annensu bane to wacece? Wata zuciyar tace masa to Kuma wacece miye ruwanka tinda bakasan abunda ya kawota ba kawai sai ya wucewarsa inda yasamu habibbty acan lambun kuwa..zama yayi akusanta tareda Dora kanshi gefen kafad'arta sai dai bai sakarmata nauyin shiba..shafa kashi tayi kamun tace Alyasat.."uhm ya,amsa atak'aice...shiru tayi nad'an wani lokacin kamun tace ka cigaba da hak'uri kaji Kuma ka kulada kannenka nasan izuwa yanzu kasan abunda ke faruwa da mahaifiyarku ni kai na abun na kwancemun lissafi amma duk tsanani yana tare da sauk'i kaji mijina..kai kawai yad'aga mata domin baiji zai iya magana ba.... murmushi tayi ganin hakan kamun tace, "sai magana ta biyu kana jina kuwa?"

Idonshi yad'an bud'e alamar Yana jinta kamun yakoma lumshesu.."hummm me hali baya fasawa ta fad'a aranta afili Kuma sai tace sai zancen aure kasani ya dace kayi aure Alyasat tinda Kaine babba kodan a samu mace agida waddda zata tayaku kula da mahaifiyarku maza hakan bazaiyu ba ya dace a yanzu ace kanada iyali shekara 30 aiba banza bane... tunda tafara magana ya bud'e idanuwanshi Yana saurararta Shi wlh yama manta sam da wani abun wai shi aure sam baya cikin lissafin rayuwarshi toma yayi aure saboda me? Ai wannan abunda habibbty ta fad'a sam bai isa hujjar dolene sai yayi aure ba? Amma zai ba wasu Suhaif dama suyi Idan suna da buk'ata... mik'ewa yayi zebar wurin ba tare da yace komai ba habibbty tayi saurin cewa to Ina zakaje baka bani amsaba..."no habibbty bana buk'ata please kibarni najida matsala na...Yana gama fad'ar hakan yabar wurin

Baki habibbty tarike tana fad'ar Allah kawomun d'auki kacanjawa wannan yaro halayya Abu kamar ba mutum ba.

Shiko ta inda yafito anan yakoma sai dai yana kawowa dai-dai k'ofar perlon Najeeb wani kalar sauti daya bashi mamaki matuk'a nishi akeyi sosai da gurnani kamar ana sex tare da wasu zantukan dabasa fita sosai harya juya ze wuce seyaji muryar Najeeb yace "ashhhh babyy dad'i ohhhhh" Ido ya zaro Alyasat yana me tura k'ofar tashi kaWan kaWan cikin ?unan rai da tafasar zuciya...



*SOLDIERS FAMILY* na kud'i ne nera 500? kacal =?L? ga duk me buk'atar complete kuma 700? ne Idan kinshirya siya Zaki iya tuntub'ar wannan number =?I? 07037092176 on WhatsApp kokuma kikira wannan number =?I? 08107819124






Autar Alheri
'?
=؀? *SOLDIERS FAMILY*=؀?
(Romantic novel)


*By Dr Yasmeen Ahmed*


Autar Alheri
'?

Page 15&16

__Yana Wora hannun akan handle d'in k'ofar sewa wata zuciyar tace masa kada kashiga Alyasat bakasan ya zaka sanmesu ba Idan shiWin namijine kuma Wan uwanka itafa? Kawai karbarshi yanzu amma kasan matakin da zaka d'auka akanshi da wannan tunanin yaja baya tare da barin wurin cikin sauri yana fitowa harabar gidan ya hangi Yusuf na Lateep zasu shiga mota hannu suka masa ya k'ara Yana fad'ar, "Ina zakuje?" "Zamu shiga cikine mugaisa da mutane kasan basu gan muba..." Okay kawai yace tare da shiga motar shima zuka shiga cikin stet Win.

Gidan Abba suka fara zuwa anan suka Sami mutanen gidan a perlo suna fira cikin jindaWi hajiya batul ta tarbesu wadda suke kira da hajiya babba Alhaji Jameel kuwa wato Abba cikin tsonaka yace wato kunga mamanku Ni ko oho ko? Dariya sukayi suna fad'ar, "sorry Abba" tare da zuwa suka rungumarshi gaba d'aya suna dariya Nan suka zauna suka Dan tab'a fira kamun sufita tareda nufar wani gidan.

Gidan baffa suku shiga wanti Alhaji Imran suna Zaid nafitowa Yana bala,I da Ameer akan yad'auki motarshi yafita shima gaya yafito cikin kakinshi na sojo ga dukkan alamu fita zeyi....Yana ganinsu yace yawwa ya sat kaga Ameer yad'auki motana yafita dashi yanzu Kuma nemana fa akeyi a Barack Idan nayi Magana mama ta ga laifina ya fad'a cikin ?unan Rai domin Zaid akwai zuciya..."Ina yaje? Kuna inatashi? cewar Lateep...nima fa bansan inda yakai tashiba.."it's okay jeki bedroom D'ina acikin bedside akwai car keys aciki kad'auki d'aya Kuma kabar mishi waccan motar kamun muwuce zansiyama wata kahad'a da wannan okay? Cewar Alyasat...wani irin tsalle Zaid yayi tareda rungumarshi Yana ihun murna shikam alyasat cikin sauri ya cireshi daga jikinshi Yana harararshi irin zaka fasamun kunne d'innan.

Dariya sukayi su Yusuf kana suka shiga cikin perlon inda sukaga mama na waya zaunawa sukayi sai da tak'arasa kana suka gaidata...ta Amma tana kallon Alyasat kamun tace son ya jikin ammy? Dasauki mama...to Allah yabata lafiya?...suka amsa da ameen kana tace, "akawo musu abinci" sukace sun koshi Amma Bata yadda ba seda tazuba musu abunci tadanka ta tsaresu seda sukaci kana sukayi nata sallama suka tafi.

Gidan Alhaji Naseer suka nufa inda sukace daga can zasu fitane wani uzzurin daya taso musu zuwa gobe ko dadare sai su je inda Basu jeba...Koda suka shiga perlon gidan ba kowa se Muhibbat kawai dake kallo tana sanye da wasu Yan iskan Kaya duk Rabin jikinta awaje nonuwanta duk awaje nipple d'inne kawai arufe se wani iyayi takeyi...zama suka itako tataso tana gaidasu cikin kissa da kwarkwasa duk suka amsa suna d'auke kansu musamman Yusuf akwai saurin Sha,awa yanzu ne zata dagula masa lissafi danma Allah ya temakesu dukkansu ukku basa biyar Mata... Alyasat ta kallah daya d'auke kai kamar bai sanda wata halitta awurin ba tace, "Yaya sat sannu da zuwa..." Amma ko kallon gefenda take beyiba balle tasan ze amsa...ganin ya had'e rai tamau yasa Yusuf fad'ar, "Anty Billy fa?" "Tana kitchen barana kirata..."Idan kikaje karki dawo perlon Nan ahakan kinemi kayan kirki kisaka wlh ko na k'ara ganinki da wannan banzar shigar Sena karyaki cewar Lateep dominshi kaifi d'aya ne....kamunma tayi wani motsi sukaga Alyasat ya mik'e da sauri ya bar perlon domin yasan muddin yaci gaba da tsayuwa zai iya karya yarinyarnan....Yana fita Anty Billy na shigowa perlon suka gaisa sosai da ita kana sukabar gidan gaba d'aya....suna fita habibbty tasaka kuka kamar uwarta ta mutu da k'yar Anty Billy ta lallaSata kamun tace tayi hak'uri wannan karon da dadynta yadawo zatasaka yayi magana da habibbty domin a d'aura musu aure Koda bayaso..wannan zanjen kuwa bakaramin dad'i yayiwa muhibbat ba hakan yasa tasaki jikinta kamar ba,itace me rusar kuka yanzuba..!


Ghana


Rayuwa sukeyi me tsabta acikin jejinnan kamar ya da ubanta wata irin shakuwa tashiga tsakanin mama da wannan dattijon datake Kira Abba dudda bayada wani abun dazece yasan kanshi amma fa duk abunda

End Ads

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login