Showing 15001 words to 18000 words out of 49959 words

Chapter 6 - SOLDIERS FAMILY COMPLET

Start ads

08 Aug 2025

13

Middle Ads

babyn roba mekamada wancan dattijon sak...suna gama bud'ewa maheerah tak'ona kayan.


Aiko zunbur abban mama dake kwance tin bayan tafiyarsu yamik'e tsaye kamar Wanda aka tsikara duk seda suka bishi da kallo arazane Amma Banda gimbiya halila daketa famar murmushi...shiko rik'e kanshi yayi dake juya Mashi sosai kana yayi baya luuuuu ze Fad'i cikin sauri jalaludeen yataroshi yafad'a jikinshi... d'agowa yayi Yana kallon gimbiya halila kamar zeyi kuka se kawai ta girgizamai Kai alamar karyayi...shiru yayi Yana duban abbe nasu yakai kusan minti 5 ahakan kamun gimbiya halila tacewa mero takawo ruwa ba musu kuwa mero takawo mikawa jalaludeen tayi tana fad'ar kayi addu,a tukunnah kashafa masa a fuska...hakanko akayi bayan yakarb'a yayi addu,ar kamar yadda tace kana yashafa masa a ??????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????fuska atake yasauke ajiyar zuciya me k'arfi kana yafara bud'e idonshi da salati d'auke abakinshi yabud'e su tarr akan fuskar jalaludeen...yunkurawa yayi zetashi jalaludeen yatemaka masa yatashi kana shiga k'arewa wurin kallo cikin sauri jalaludeen yace abbe.

""Na,am jalal inamuke anan mimukeyi anan? Ina alyasat?

"Alhmdllh alhmdllh alhmdllh shine kawai abunda kefitowa daga bakin jalaludeen yabud'e baki zeyi magana kenan su bibibo suka bayyana awurin yanad'auka mama...cikin sauri gimbiya halila tamik'e Wanda sukayi atare itada jalaludeen miyasa meta maheer? Cewar gimbiya halila...karkidamu tajigatane sabida matsalar da kasamu Amma komai lpy insha Allah..to alhmdllh tafad'a tareda bashi wuri ya kwantarda ita... maheerah ce tashiga Basu lbrn abunda yafaru acan dakuma yadda sukayida abunda suka d'auko...shidai jalaludeen inbanda tasbihi ga ubangiji ba,abunda yakeyi...yayinda gimbiya halila tayi musu Adda,a sosai dakuma fatan alkhairi taname jinjinawa kannen nata dasuka kasance bayan sallah nagani:&?


""Nisawa tayi tana fad'ar aiki yayi kyau sosai maheer domin abban zaraah yasamu lpy.. dukkansu murmushi sukayi hadda jalaludeen shiko abbe biye kawai yakedasu Yana kallo domin Sam besan inda kalamansu suka nufaba Kuma bayajin hausa garama jalal yad'an ji sabida zamanshi Nigeria

Ganin irin kallonda yake musune yasa gimbiya halila fad'ar sannu bawan Allah nasandai dukkanmu Nan baka sannumuba bancin wannan


Tanuna jalaludeen dake zaune kusanshi d'aga Mata Kai yayi domin da larabci take magana shiyasa yafahimceta... cigaba tayida fad'ar to abunda yafaru gaskiya wannan yarinyar itace silar had'uwarmu dakai tanuna mama dake kwance kana tabashi lbrn tin lokacin da mama ta tahad'u dashi har izuwa kawo yanzu da sihirin yabar jikinshi shera 4 kenan..seda takai karshe kana tace kaji yadda akayi muka sameka har zuwan wannan bawan Allah yace Kai abbanshine..

Shiru kawai abbe yayi Yana sauraronta idonshi suncika Tabb da k'walla Yama kasace komai se aikin kallon mama yake


Jalaludeen kuwa se murmushi yakeyi seda gimbiya halila tace kagaya masa yadda kuka rasashi domin hankalinshi yak'ara kwanciya Nan ko jalaludeen yabashi lbr iya abunda yasani na b'atanshi dakuma tashin hankalin da ahalinsu suka shiga Amma ya boye masa cinwon ammy...awannan Karon kuka sosai abbe keyi bawanda yahanashi domin dukkansu sunsan abunda ciwo sosai arabakada ahalinka natsawon shekaru...ana cikin wannan halinne mama tafarka tana turo baki gaba tana Kiran bibibo


*SOLDIERS FAMILY* complete ne ga duk me buk'atar complete akwai ak'asa =؃?



Murmushi sukayi atare kana bibibo tarik'ata tatashi zaune kamun yace uwar gijiyata abbanki fa yasamu lpy...wani irin k'walalo Ido mama tayi kamun tasaka ihun murna tamik'e aguje taje gun abbe dake zaune Yana kallonta sekawai Tafad'a jikinshi tana abbana kawarkeko? Bazaka Kara ciwoba insha Allah yanzu mikakeso abbana naje nasaka Biba takawoma? Jin yayi shiru Kuma biyi Mata yadda yasaba ba seta d'ago tana dubanshi taga shid'in ma ita yake kallo kunya taji takamata atake Kuma jikinta yayi sanyi data tuna yafa samu lpy kardai ace yamantata janye jikinta tayi daga nashi zata Mike sekawai taji yamaidata Yana shafa bayanta hawaye nazuba a idonshi godiya yakesan yimata Amma yakasa furta komai se aikin shafa bayanta yakeyi Yana hawaye Koda ba,a bashi lbrn ta ba iya yadda tayi yanzu da,akace yasamu lpy ya,Isa yanuna masa tsananin sonda take masa shiko mizeyiwa wannan yarinya yabiyata aduniya...sunjima ahakan sosai kamun yad'agata Yana fad'ar ngd ngd ngd sosai y'ata Allah yayimiki albarka Allah yabaki ingattacciyar rayuwa Allah yabaki Ni,imar duniya data lahira Allah yabaki miji nagari Wanda zekulada rayuwarki cikin amunci... dukkansu da ameen suka amsa kana wurin ya keceda fira kowana bada lbrn abunda yasani kamun haduwarshi da wani..!


Dubai

Suna kan hanyar zuwa d'aukar mlm Abba yakirasu yace suzo yadawo ance suna nemanshi...to kawai sukace tareda K'arasawa suka d'auko mlm pert d'in ammy sukakaishi inda sukace suhaif da alhusain sukaishi inda ammy zasuje suga Abba...hakanko akayi bayan sunje gun Abba sunjima awurinshi suna tattaunawa bayan sungama kana suka fito kowannen ji yakeyi kamar ancire masa k'aya ajiki ahakan suka Isa pert d'in ammy suka samu mlm nazaune shida su Al Hassan domin yaduba ammy har an mayarda ita d'aki wuri suka samu suka zauna..

Kana mlm yashiga yimusu bayi ""agaskiya ciwon mahaifiyarku ba komai bane face babbak'un aljanu sune aka izo Mata Kuma akowacce Rana ta duniya tsafi sukeyi ajikinta domin ba,abuk'atar tawarke Kuma Basu tashi kashetaba ba,ba,abunda zance muku anan illa kudage da addu,a Kuma akwai wasu addu,oi dazan Baku zaku Rika yimatasu da maganin dazan,arika yimata wanka ana shafe mata jikinta sedaifa kusani abune me matuk'ar wahala rabatada way'annan hatsabiban alajanun shiyasa nace kudageda addu,a....nisawa suhaif yayi kana yace shikenan mlm mungode sosai Kuma insha Allah zamuyi yadda kace.

To allah yabata lpy...duk suka amsa da ameen shidai alyasat Yama kasa magana domin inba lugudeba Babu abunda zuciyarshi keyi tinani yakeyi wayayiwa mahaifiyashi wannan mummunan abun? Mita aikata agaresu da har za,acutarda ita? Atake yaji komai na stet d'in yafara tsanarshi domin inba nanba to wazemata wannan mugun aikin lallai shakka Babu duk Allah yatoni asirin Wanda yayi Mata wannan abun to sedai uwarsa ta haifi wani wlh...wannan tinanin dayakeyi shine yusif keyi hakama su Al,Hassan lateep dabaya boyone kawai yafitarda nashi Ali bayan sunyiwa mlm rakiya sundawo kallonshi duka sukayi Jin yafad'i abunda ke zukatansu kamun sumeke zuwa Shirin masalachi domin yau jimu,a.


Dukkansu sunshirya cikin manyan Kaya na larabawa jallabiya ce ajikinsu da hirami sunyi kyau matuk'a kamar kasacesu kagudu...shidai gogan natse yagame fuska kamar besan minene dariyaba lateep ne yakalleshi kamun yace kaikam matarka nada aiki bro wannan cin magani hakan humm lallai zatasha fama...dariya suka saka atareda yusif yace Kai bro wato bama shine zesha famaba ita? Eh mana lateep yafad'a Yana k'ara kallon alyasat d'aya Kara yaderai kamar besan dashi sukeba...maganar lateep ce tamakale jin ana sanarwar an d'aura auren shareef da muhibbat se najeeb da yusra sadeeq da Maryam se Kuma sulaiman da ashnah dukkansu akan sadaki dubu d'ari Allah yabasu zama lpy..

Se a lokacin wani k'ayataccen murmushi ya bayyana akan kyakkyawar fuskarshi Yana shafa kwantaccen sajenda yayiwa fuskarshi kawanya..shiko lateep da yusif dariya sukayi lokaci d'aya ganin yadda fuskar dake mutuk'e yanzu tawayeda anuri ahakan suka nufi gidan zuciyarsu fyass..!


Ghana


Shiru wurin yad'auka suna saurarar gimbiya halila inda take cewa abbe""""bawan Allah bawai baka zaraah ne bamasanyiba aa zaraah amanace awurunmu bamasan abunda zesakata kuka arayuwarta domin muma wani gefene ita na rayuwarmu zamu iya isko zaraah aduk inda take afad'in duniya sedai abunda ka,iya zuwa yadawo ne bamaso tinda har aka,iya yima wannan aika aikar acikin jinsinku tofa ko zaraah wata Rana zasu iya cewa sucutarda ita....

""Idan ko hakan taru Sena k'ararda ahalin duk Wanda yayi gangancin yin hakan cewar bibibo dake cika Yana batsewa..

""Nafahimceku Kuma insha Allah baza,asamu matsala ba inaso na inganta rayuwarta acikin mutane Yan uwanta tinda rayuwa ajinsinku bazeyuba Kuma nabaku dama na Kuma amunce ga duk Wanda yayi yunk'urin cutarda ita m
Kuhukuntashi... shikenan zance yazo karshe cewar maheerah dukkansu murmushi sukayi Banda jalaludeen daya Lula duniyar tinani Wai sune kezauneda aljanu suna magana Baki da Baki kamar mutane Yan uwansu lallai inbaka mutuba kallo bek'are makaba aduniya.

Kallo mama bibibo yayi yace uwar gijiyata aizakibi abbanki ko? "Eh tafad'a ahnkali kamun tace to kufa? Dariya yayi kamun yayi magana maheerah tace duk inda kike a fad'in duniya Muna taredake k'awata iyarai da mutuwa..Aiko tawashe Baki tana dariya ahakan suka shiga jirginsu se garin Abuja inda jalaludeen yabar wasu daga cikin tawagarsu subi gimbiya halila takaisu gun way'anda sukazo nema ajeji captain Usman ne yajagoranci tafiyar..

Bayan saukarsu Abuja akashiga yiwasu abbe shirshiryen tafiya shida mama domin basuda passport da visa...cikin kwana ukku aka gama komai inda jirginsu yad'aga zuwa *Dubai* k'arfe 4pm jirginsu yasauka Al Hassan ne kawai yasanda zuwan nasu domin Shi kad'ai jalaludeen yagayawa Aiko yayi kuka yayi farin ciki marar misal tuwa Shi kad'ai yaje dokosu tin a filin jirgin dayaga abbensu ya rungumarshi Yana kukan farin ciki dakyar abbe ya,iya Raba jikinshi danashi kana yarungumi jalaludeen daganan suka shiga mota zuwa gida mama da abbe ne abaya jalaludeen kuwa na gefen Al,Hassan ahakan suka shigo cikin stet d'in Wanda tin daga babban Gert d'in shigowa stet d'in mama taware idonta tana kallon abunda idanuwanta kegani wasu irin miyagun halittune masu ban tsoro da firgici kowanne Yana sintiri asama da makamai ahannunsu kamar masu Shirin yak'i wani mugun launi da kallar stet d'in kebadawa kamar hadari ya had'u irin me Baki da jaa d'innan Kuma be saukoda ruwaba...cikin mmkin wannan tashin hankalin datake gani suke tafe har suka K'arasa bakin pert d'in habibbty duk suka fito nan ma kallon abunda ke faruwa tsakanin pert d'innan biyu takeyi wannan dasuka tsaya dakuma wani dakecan gaba Wanda ba pert d'in kowa bane Sena ammy wasu kalar launuka kefita daka kowanne part acikinsu gakuma wasu halittun nanma abun tsoro ahakan abbe yarik'e hannunta ganin tayi tsaye suka shiga cikin perlon habibbty..!


Tofa >?? wannan wanne irin abune ke faruwa acikin wannan stet?

Shin minene alak'ar dake tsakanin mama dasu gimbiya halila?

Ina dangin mahaifin mama suke?

Shin suwaye kena hannun acikin wannan mummunan abun da,akejifar ahalin habeeb shuraim dashi wato abbe?


Wanne irin zama mama zatayi acikin wannan stet d'in me tattareda abubuwan mmki da Al ajabi bugu da Kari kartawan sojojin gidan taza Kaya atsakaninsu?

Duk kubiyoni acikin *SOLDIERS FAMILY* Pat 2 danjin yadda zata Kaya


Free page yak'are *SOLDIERS FAMILY* na kud'i ne nera 500 kacal =?L? ga duk me buk'atar complete 700 Idan kinshirya siya Zaki iya tuntub'ar wannan nomber =?I? 07037092176 on WhatsApp kokuma kikira wannan nomber =?I? 08107819124






Autar alheri
'?

*S F*

Page 21&22

__"jalaludeen da Al,Hassan agaba se abbe da mama abaya.. perlon cike yake da ahalin Alhaji shuraim suna meeting saka makon auren da aka d'aurawa samarin gidan ba bu shiri... Alhaji Imran ne ya d'ago yana amsa sallamar da sukayi aiko yayi Ido 4 da abbe arazane ya mik'e yana fad'ar Habeeb...hakan yasa gabaki d'aya mutanen dake perlon suka d'ago suna kallan k'ofar dan gaskata abunda sukaji abbansu na fad'a.

Aiko dai shid'inne ba wani ba kamun suyi wani motsi tuni Alhusain da Suhaif sunkai bakin k'ofar suna k'ara ware idonsu Dan sunkasa gasgata abunda idonsu kegani...ganin sunyi tsaye sunka cewa komai yasa Jalaludeen cewa abbe nefa dagaske suhaif bawaniba aikamun yarufe Baki Suhaif ya rungumeshi yana fad'ar, "abbe dagaske mafarki najeyi ko gaskiya?" Yaya jalal "abbe wlh abbe ne abbe ne Husain zokaga..."cikin sauri Husain ma ya rungumeshi tare da fashewa da marayan kuka yana k'ara shigewa jikin abbe d'in hakan yanad'asu duka yarunguma Yana share k'walla..kamun yasakesu Yana nufar Yan uwanshi da suka zo gareshi cikin farin cikin sake ganinshi araye suka shiga rungumarshi dukkansu d'aya bayan d'aya suna hamdala ga ubangiji talikai...sunjima ahakan kamun Alhaji Jameel ya kama hannunshi ya kaishi har inda habibbty kezaune tana sharar k'walla.

Duk'awa yayi ahankali yace yace habibbty na tare da fad'awa jikinta yakankameta sosai ajikinshi Yana sauke numfashi itama habibbty hakance takasance agareta wani irin farin ciki takejin kanta aciki marar misaltuwa gata ga hasken idaniyarta yadawo..sunjima ahakan kamun kowa yasamu wuri yazauna anasake gaisawa.. Jalaludeen ne yakama hannun mama dake rakub'e gefe yazo ya zaunar da ita kusan abbe Yana fad'ar abbe kaga su Abba kamanda y'arka ya fad'a cikin tsokana... murmushi abbe yayi yaname kamo hannun mama ya rik'e Gam tare da cewa, "ba,abunda zesa namanta y'ata Jalal ina sane da ita...se alokacin kowa ya kula da Mama" Aiko Ido ya koma kanta musamman samarin gidan domin wani Dan iskan kallo shareef da Najeeb ke jifanta dashi na tsantsar barinkanci...agefe d'aya Kuma Fahad ma yakafeta da Ido ko kiftawa Babu karshedai kasa hak'uri yayi yace Yaya jalal wacece wannan black Beuty d'in?

Hararasa yayi kamun yace k'anwata ce domin Yar abbe ce...Masha Allah cewar habibbty kamun race Yar albarka zonan inganki kinji? Bamusuko mama tamik'e dudda yanajin yadda idanun wayannan mayun keyawo akanta..kusan habibbty tazauna taname sinnarda kanta ak'asa.

Kowa shiru yayi yanata kallon abbe se,a lokacin yakulada Babu sauran yaransu Kuma Babu ammy kallon sulaiman yayi yace ""inasu Yusuf da Alyasat Lateep ko suna London ne? "" Aa abbe sunan barana kirasu" ya fad'a tare da barin perlon


"Sannunki y'ammata cewar shareef Yana kallon mama... d'agowa tayi taga yadda yaketa wani lashe Baki Yana k'ib,k'ibta Ido Aiko tazabga mishi wata uwar harara kamunta mayarda kanta k'asa batareda ta,amsaba..Ido ya zaro yace fa>?? dariya sukayi lokaci d'aya ganin yadda tawani taderai...suhail yace gaskiya abbe wannan Yar taka akwai tsiwa batasan gidan sojoji tashigo bane inda za,agyra Mata zama...ah,ah fa bawanda zetab'amun y'a tinyanzu ma gara kusani...Zaid ne ya balla Mata harara shima yanajan k'aramun tsaki dominsha yatsani reni...ungunan Zaid dady yafad'a Yana Ware masa hannuwa dukkansu sukayi dariya kamun wani yace wani abun Sega sulaiman da lateep sunshigo yusif na bayansu warin ihu Lateep yayi Yana zaro Ido tare da fad'ar abbeee dak'arfin gaske hakan yasa Alyasat daya tsaya waya shigowa perlon babushiri..shiko Yusuf mutuwar tsaye yayi yamakasa cewa komai ganin dagaske abbenne gashi har Lateep yaje wurinshi yasa shima yaja kafafunshi ya,Isa dukkansu rungume abbe suna kukan farin ciki shiko se shafa bayansu yakeyi Yana murmushi.

Alyasat kuwa yakasa motsi tunda yashigo perlon kallan abbe kawai yakeyi lus of control gawanu mugun bugawar zuciya dayakeji tinda yadunfaro perlon....ganin yak'i shigowa Kuma yak'i komawa yasaka abbe mik'ewa dakanshi yazo wurinshi tare da ri?oshi yace yaron ammy nine fa ko baki farin cikin ganina ban..tinkamun yak'arasa Alyasat ya bashi wani kyakkyawan hug meratsa zuciya matse abbe kawai yake ajikinshi Yana jujjuya Kai kamar ze maidashi ciki kusan minti 5 ahakan seda yusif yace bro karka ballamana abbe fa wannan matsa haka...seda yabawa kowa dariya kamun alyasat yad'an d'ago abbe daga jikinshi yana hararar yusif kana yace abbee cikin wata raunanniyar murya..na,am yaron ammy Kuna lpy?

Shiru yayi Yana kallan abbe Jin tambayar dayayi masa kamun yasakeshi yanadanyi baya kad'an tareda kafe abbe da Ido cikin kallon tuhuma wa mahaifin nashi kana yace abbe dama kana Raye kabarmu? Abbe aina kaje duk tsawon shekarunnan? Abbe kasan awanne Hali ammy take? Abbe kasan wani abun mukeji aranmu Idan muka bede ido bamu gankaba why abbe why? Sekuma ya dafe zuciyarshi...cikin sauri abbe yak'arasa gareshi tareda rikoshi yace alyasat Ina ammyn ku? Miyasameta? Minene yafaru bayan barina gida? Shiru alyasat yayi Yana kallon mahaifin nashi kamun yarik'o hannunshi kawai suka fita daga pert d'in ganin hakan yasa duk mutanen wurin suka mara musu baya Jalaludeen ne ya kama hannun mama Yana fad'ar muje k'anwata ahakan suka fito suna boye dasu abaya har pert d'in ammy bedroom d'inta yawuce dashi har bakin bed d'inta inda take kwance kamar matacciya domin rayuwarce kawai ajikinta..

Karb'e hannunshi yayi d'agana alyasat Yana tallabo baiwar Allah kamun yace innalillahi wa innailaihhiraji un alyasat miyasamu ma,Isha? Mike faruwa ne Wai ? Yafad'a dagarfi tared a fashewa da kuka me cinrai... habibbty ce tad'afashi tana fad'ar kayi hak'uri habibullah daga ranarda aka wayi gari baka d'aga wannan lokacin mukarika ganin chanin abubuwa awurin ma,Isha sedai ba Wanda yakawo komai aranshi saboda atinanin mu damuwar rashinkace sai dai Ashe abun ba hakan bane domin se gaba yakeyi bayan wata biyu da tafiyarka ma,Isha Takoma azaune Bata iya komai ai anmata muskarta kawai zaka kallan kagacewa ita me lafiya ce ahakan aka duk'ufa nema Mata magani ba asitin da yarannan Basu kaitaba Amma abun yaci tura dak'arshe Kuma ciwon yak'ara tsanan izuwa yadda kaganta ayanzu..tinda habibbty tafara magana wurin yayi tsit ana saurararta ba,abunda ketashi adakin se kuka abbe Dana Al,Hassan gabaki d'aya zuciyar kowa tayi rauni.


Acan waje kuwa jalaludeen ne kefamada mama akan tashigo cikin gidan ammafa Abu yaci tura domin takafe kabb wuri d'aya Kuma yayi maganar duniya takasa Koda dogon motsi...abunda Jalaludeen baisani ba miyagun aljanun da suke part d'in ammy ne suka hanatashiga wanine daga ciki yarik'e ta domin tabbas tashiga gidan za,asamu matsa babba akan aikinsu...shiko jalaludeen ganin yayi da k'arya yayida gaskiya tashiga Taki se kawai yazaro wayarshi yakira alhassan domin layinshine akai hakan kawai yaji baze iya d'ayawa yabartaba Don yakira abbe garaya Kira wani agayawa abben.


Kamar Kuma yasan abunda kefaruwa domin wannan hatsabibin aljanin dagawarshi kawai yake jira yad'auketa...bugan duniya yayi Alhassan be d'auki wayaba se kawai yakira najeeb Yana d'agawa yace najeeb gayawa abbe fa zaraah Tak'i shigowa.."okay kawai yace tareda juyawa yace abbe Yaya Jalal yace Wai zaraah Tak'i shigowa...kowa dake wurin kallunshi yayi alyasat Kuma seda zuciyarshi tabuga kamar zata balle tafito fili sabida kawai wannan sunan da,akira atake yaji yatsani me sunan dudda besan kowacece ba Amma dajin yadda zuciyarshi ke bugawa yasan Babu alkairi atareda ita..

Wacece zaraah? Zaid yafad'a azafefe domin yayi tinanin marar kunyar yarinyar Nance dasukazo da,ita...shiko abbe ajiye ammy yayi tareda Kama hanyar fita hakan yasa Yusuf Sulaiman Fahad Lateep Najeeb din duk sukabi bayanshi Abba ma hakan dady kuwa habibbty yake rarrashi yayinda papu kezaune perlo suka wuceshi domin tin farko beshiga bedroom d'in ammy ba.

Suko suna fitowa abbe yayi wurinda take tsaye k'ik'am kamar andasata yace zaraan Abba miyasa bazaki shiga gidan abbankiba nanne gidana zumushiga kinji yafad'a Yana kamo hannunta Amma yajishi k'age koma duk zancenda yakeyi ko gizau batayiba..shiru yayi Yana kallon ikon Allah dudda yasan ba,ita kad'ai takeba Amma yasan bazasu hanata shiga gidanshiba tinda da saninsu yazo da ita hasalima da hannunsu suka bashi ita..shiko Jalaludeen kallonta kawai yakeyi domin Beman artabon da bibibo yayi dasu ba a lokacin da suka harbi abbe.

Kowa dai awurin yayi shuru masujin haushi naji masu mmki nayi Zaid da yafito daga baya shida alyasat dukkansu tsaki sukaja shidai gogan zagawa kawai yayi yawuce yayi da Zaid yadaka mata tsawa Yana fad'ar keeeee Wai wannan wanne iskancine abbe sa,ar wasarkine Yana magana kinyi banzadashi? Allah Idan nazo wurin Sena ballaki kana nashigo dakai dak'arfi..."no bro karka dajeta aibakuwa ce kawai kad'aukota dai kasan Abbi bazeji dad'i

End Ads

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login