Showing 78001 words to 81000 words out of 103547 words

Chapter 27 - YAR TALLAH complete

Start ads

Unknown   

24 Aug 2025

410

Middle Ads

dadi". . Ya shafi kanta daidai
lokacin da ta ke
Qokarin juyawa don haka ta qara sauri yana
kallonta harta bace ya sauke wata nannauyar‘
ajikyar zuciya sannan ya juya ya fice. _ .Bacci ya
kaurace wa idanuwan Saudat, ji ta‘
ke tamkar' ta taka rawar murna duk ta damu
Shukura da juye~juye, sai faman juya takardar da
‘yasa mata ahannunta take koda batasan meye
ya rubuce ba, amma ta san cheque ne na banki,
don
haka yau zuciyarta fes ta kwanta. Tun da gari ya
waye suka hau shirin tafiya
Qauye, Shukura ta shirya cikin wasu riga da siket
na wani swiss‘ lace mai shegen kyau da tsada,
dinkin ya bi jikinta ya hau kalar fatarta
kasancewar leshin light blue mai adonda "ruwan
qasa-kasa, gashin nan ya sha gyara an daure shi
a gefen kunne sannan ta nada daurin kallabinta
mai suna touch Iight irin na ‘yan matan yanzu. .
Gyalenta da takalminta duk farare ne, sai
‘dankunne da sarka na gwal tare da abin
hannunsa ta yi kyau sosai kasancewarta dama .
kyakkyawarce ajin farko ’ Saudat kuwa riga da
siket neta saka dark
brown mai adon yardin gwal a jik; irin na Indiya
.ta gyafa gashin kanta ta daure shi a baya ta
saki jelarsa' a gadon bayanta sannan ta nada
gyalen _ kayan saman kanta ta sake shi bai rufe
kwallliyar kayan ba, siririn dankunnenta na gwal
da abin ‘ hannu wanda mahaiflyar Dr. Tasa ba
tasa abin wuyan ba saboda rigar kayan ta rufe
har wuyanta ta kawo takalminta golden mai
tsinin dunduniya ba qaramin kyau ta yi ba, yar'
indiya sak!
Sannan suka fito falo inda Momy da Alhaji ke
jiransu, Saudat ta bi Momynta da kallo wadda ke
sanye da riga da siket na atamfa sai ta dora '
baqar doguwar riga a sama mai adon jajayen
fulawoyi irin mai tsukakken hannun nan ce
Ta‘ daura kallabin atamfar a kanta sannan ta
dora kallabin rigar a kan nata, ta saka takalmi da
jaka jajaye, hannunta da kunnenta da wuyanta
ma gwal ne mai tsadar gaske. Haka su Nabil da
Nabila sun hade cikin ‘yan kanti kamar ~ ‘ ba"
yan Nageria ba. ’ .
' Dadi ya cilka Saudat, wai nan duk yan uwanta
ne da mahaifiyarta, wayyo rayuwa ke nan, sai da
suka gaisa da Momy da Alhaji sannan ta bawa
Momy cheque din da Dr Ahmad ya bata Momy ta
warware tana dubawa tare da zare ido, ta ce
“Kai wannan kudin Sunyi “yawa is too much, ya
yi yawa abin duba ka gani Alhaji five ,
Hundred thousand fa”.
‘ Alhaji ya ce “Ta gode kwarai ai kyautar soyayya
ba ta yawa; ki bude mata account kawai ki zuba
mata a ciki
. Hajiya ta amsa da, “To”. Sannan suka mike
suka nufi tebur suka karya gabadaya sannan
suka fice su shiga wata Katuwar
motar Alhaji suka tafi humer jeep baka mai kyan
gaske, shi ya ja su da kansa, har zuwa cikin
Dandagoro. Jefi-jefl akan taBa hira inda Saudat
saurarensu kawai take, amma z'uciyarta ’ ta
shiga duniyar tumani da sake-sake ganin
al’amuran ta ke tamkar a cikin mafarkinta suke ,
Faruwa jira kawai take ta farka a kowane
lokaci_ba.
. ‘ALHAMDU LILLAHI Masha Allah.
Mu hadu a littafl na HUDU kuma na karshe ldan
mai kowa mai komaI ya kai mu
NAKU HAR KULUM A,,I,,S
TABA KA LASHE
kadan daga cikin yar tallah book4
Dukkansu suka fito suka shga gidan saudat na
riqe da hannun nabiLa shikura na gefenta sai
nabil a gefen momy alhaji ashiru ya zauna yana
jiransu a mota sallamar da sukene ta janyo
hankalin inna laure take kuryar daki tana tattara
komatsai tayo tsakar gidan tana fadar marabanku
sannunku dai
Turus taja ta tsaya gamida dafe kirji cikin tashin
hankali da kyarmar murya ta soma magana su
waye ku daga ina?
Momy ta gyara tsayuwa gamida cewa ikon allah
abin da mamaki idanni baki ganeniba ai ina
tunanin wannan yarkice kya ganeta tayi maganar
tana nuna saude inna laure ta fadi qasa jabar
kamar an tile kayan wanki tana kwalama malam
bala kira malam bala ya fito daga kewaye a
gigice hannunsa riqe da buta yana fadin kai laure
wannan irin ihu haka ai saikisa juwa ta kwasheni
in fadi babu gaira babu dalili
Inna laure ta dinga nuna masa momy tana fadin
malam dubamin ka gani wacece nake gani kamar
maria
Cikinfirgici malam bala ya siki butar ta fadi facal
yayo kansu yana fadin wacce mariyar kike nufi
‘YAR TALLA- BOOK4
CHAPTER29
ZUciyar Saudat ta shiga duniyar tunani da sake-
sake ganin al’amuran ta ke
tamkar a cikin mafarkinta suke faruwa, kuma har
yanzu ba ta fidda rai ba da za ta farka a kowane
ba lokaci. Minti sha biyar ya kawo su har kofar
gidan Malam Bala, inda Saude ke nuna masa
hanya har suka iso, ya faka motarsa a qofar
tsohon gidan.
Dukkansu suka fito suka nufi gidan, Saudat na
rike da hannun Nabila, Shukura na gefenta, sai
Nabil a gefen Momy, Alhaji Ashiru ya zauna ya
jira su a mota.
Sallamar da suke ce ta janyo hankalin Inna Laure
da ke quryardaki tana tattara komatsai, ta yo
tsakar 'gidan tana fadar, “Marabanku; sannunku
da...”
Turus taja ta tsaya tare da dafe qirji cikin
tsananin tashin hankali da kyarmar murya ta
soma fadar. “Su wayr ku, daga ina?”
Momy ta gyara tsayuwa kafin tace “Ikon Allah
abin da mamaki, idan ni ba ki gane ni ba, ai ina
tunanin wannan ‘yarki cr kya gane ta?”
Ta yi maganar tana nuna Saudat.
Inna Laure ta fadi qasa jaBar kamar an tile kayan
wanki tana kwalla wa Malam Bala kira, dukkansu
suka yi tsaye suna kallonta.
Malam Bala ya fito daga kewaye a gigice,
hannunsa rike da buta yana fadar. “Kai Laure
wannan irin ihu haka ai sai ki sa juwa ta kwashe
ni in fadi ba gaira ba dalili”.
Inna Laure ta rinka nuna masa inda Momy ta‘ ke
tana fadar. “Malam duba min ka gani, wace ce
wannan Kamar Mariya”. ?
Malam Bala ya ajiye butar ya nufo inda suke
yana fadar, “Wacce Mariyar ki ke nufi?”
Yana qarasowa inda suke yaja ya tsaya, suna
kallon-kallo shi da Momy, alamun firgici da
kaduwa sun bayyana cikin idanunsa.
Dr. Mariya ta yi mmmushi kafin ta ce “Kallona da
ka ke tamkar wadda ta fado daga sama, na san
ba :zai rasa nasaba da ganin ba-zatar da nayi
maka ba a lokacin da daga kai har matarka ku ka
saki jiki da na bar muku duniyar shi yasa. ku ka
wofintar da rayuwar bayin Allah, ku ka
gallazamusu, kuka cuta musu don kawai ba su da
kowa, amma me ya sa ku ka manta cewa, duk
abin da kuke Ubangiji na nan Yana kallonku,
kuma duk daren dadewa sai ya saka wa mai
haqqi hakkinsa,
musamman ma bayin Allah wadanda basu da
alhakin kowa?‘
Kuka cuta musu, ku' ka gallaza musu kuka
tozarta rayuwarsu daga qarshe ma ku ka
tarwatsa " . min su kowa ya kama gabansa don
kawai ka tsani
, uawarsu a kan Iaifin daba bata ji ba ba ta gani
ba; wannan shi ne sakamakon soyayyar da
Kaunar da na maka? Lallai da haka shi ne
‘sakamakon . soyayya to da ba ta yi rana ba,
Sai dai da yake Allah ba azzalumin bawansa
bane, sai dai idan shi bawan ya zalunci' kansa,
sai 'ga shi bai bar rayuwata ta tozarta ba kamar
yadda kai kaso, Ya daga daraja ta a duniya, Ya
kuma cika min burina tahanyar azurtanida ilimida
nagartaccen miji Wanda ya fi ka komai a rayuwa,
Ya kuma sake ba ni wasu ‘ya’yan, sannan daga
karshe Ya hada ni da ‘yata gudan jinina, tabbas
babu abin da zance da Ubangiji sai godiya. . ’ '
Abu daya ya kawo ni wurinkn shi ne ka sanar
dani inda dana yake in kuma ba haka ba wallahi
sai na zauna kotu da kai, don sai ka bani‘dana,
cutarwar da kayi musu kuma wannan kai da
Allah, Shi zai yi hisabi a tsakaninku,
-don haka ka sanar dani inda dana yake
. Tsananin firgici da kaduwa su suka girgiza ‘
zuciyar Malam Bala ‘ har ya ji qafafuwansa na
Kokarin gaza daukarsa; ya matsa jikin bango'ya
jingina'yana faman maida numfashi a wahalce"
Laure da ke durqushe a kasa ta zabura ta mike
tsaye cike da qarfin zuciya ta cire kallabin kanta
taci damara kamar irin‘sabbin mahaukatan nan ta
soma magana tana tafa hannaye“Kam babban
abin da malam ya hana, mu za ki gwada wa
qaryar arziki tsohuwar karuwa, kin je kin yo hayar
kaya shi ne za ki zoki mana bariki? To qarya ki
ke, wallahi idan kin fasa zuwa kotun kin raina
Allahn da
ya halicce ki, ke wanda ma ya ba ki hakuri Allah
ya tsine masa, mu din nan sai dai mu ga bayanku
ba dai ku ku ga bayanmu ba
. Dr. Mariya 'ta yi wani qasaitaccen murmushi, ta
cire gilashin da ke manne a fuskarta tana kallon
Laure kafin ta ce, ‘Ai ita da ma . tabarmar kunya
da hauka a ke nade ta, don haka
ban kuma kasa dake ba ballantana har ki kwasa".
Ta juya kan Malam Bala ta ci gaba da fadar,
“Zan tafi Malam, na ba ka nan da sati guda ka
nemo min inda dana yake kafin in dauki mataki,
ga kuma Saude a hannuna Allah ya jefo min
daga sama don haka na rungumi abuna, zan
dawo rana irin ta yau don karbar dana, na barku
lafiya”.
Inna Laure ta yi caraf ta damke hannun Saude
tana fadar, “Wallahi babu inda za ki je da ita, nan
zaki barta a gidan ubanta, don mijinta yazo yace
shi bai sake ta ba, dole kuma'ta koma gidan
mijinta Yanzu-Yanzun nan”.
Ido waje Saude ke kallonta' gabanta na. Faman
bugawa da sauri da sauri, Momy kuwa dariya tayi
cikin ajikafin tace “Kadadai ace shirme da‘
jahilcin' naki har ya fara taba kwakwalwarki? Ai
k0 shi uban da ya haifi Saude bai isa ya hana in
tafi da ita ba ballantana karabiti”. Kamarki ba
1nn Laure ta Kara hayayyakowa tare dA
cukwikwiyo rigar Sauden
Malam Bala yace “Sake ta su tafi” .
Ta juya tana kallonsa a kidime tana fadar
“Wallahi babu inda za ta Malam,Dan duk garinnan
banga ubandaya isa yasa ta tafi da ita ba ,Na ce
ki sake ta k0?” Malam Bala ya fadi a harzuke
fuskarsa dauke da tsananin bacin ran da bata
taba ganin irinsa ba a tare dashi A dole ta saketa
din zuciyarta na barazanar tarwatsewa ta rasa
inda za ta tsoma ranta ta ji sanyi, kawai sai ta
durkushe a Kasa ta rusa wani irin kuka mai ta
hankali.
~ ‘ Momy da Shukura suka tasa Saude a gaba
‘suka fice batareda sunsake bitakantaba. Suna
ficewa daga gidan Malam Bala yaja yan
qafafuwansa ya nufi: hanyar dakinsa, bai ko
kula: Laure ba, abin da ya qara firgitata ke nan
Kara .kidimewa zuciyarta cike da firgicin tonon
asirinta.
Suna fitowa daga gidan suka shiga mota, Alhaji
Ashiru ya ce, “Wai har kun yi me?”
“Momy ta ce, “Mun tafi kawai Alhaji”.
Ya dan waro ido kafin ya ce “Amma na za ta za
ku yi min magana da shi ko da fitowa ce ya yi
mu gaisa, k0 ba ku samu mahaifin nata bane?”
Momy ta kwantar da kanta a kan makarin kujerar
kafin ta ce “Manta da su kawai‘Alhaji, muje ai sai
da mutunci ake zumunci”.
Bai ce komai ba ya yi wa motar key, Momy ta
ce, “Saudat ta nuna musu gidan iyayen Hamid.
Saudat ta’amsa da to jikinta a sanyaye, zuciyarta
cike da kasala.
A Kofar gidan su Hamid maigadi ya sanar musu
iyayen nasa sun yi tafiya zuwa Zaria, sai dai
Hamid din shi kadai, Momy ta ce ya yi musu
magana da shi. Maigadin ya juya ya nufi cikin
gidan, bai jima ba ya dawo ya sanar da su yana
zuwa. Suna nan zaunc cikin mota daga’ gate din
gidan, yana sanye da wani farin yadi mai sheki
ya daura wa wuyan hannunsa wata tsadaddiyar
agogo baka, mai kyan gaske ya dora farin gilashi
saman dogon hancinsa da makullin mota a
hannunsa, da
alama fita zai yi. Kai tsaye wurin motar tasu ya
nufo idonsa a kan Momy tun kafin ya ida
Karasowa
‘ yana isowa ya rusuna ya gaida Daddy, sannan
ya gaishe ta yana fadin, “Doctar kece a
gidanmu?” ~ ‘Dr Mariya ta fadada fara'arta kafin
ta ce “Aiko nice da kaina Malam Hamid, ai dole
ne ma “ inzo ko dan qaunar da ka nuna wa
Saudat ya zame min wajibi inzo in yi maka
godiya, kuma in maka albishir da cewa Saudat
yata ce nice mahaifiyarta nina haife ta da cikina"
Hamid ya waro idanuwa waje yana fadar, “Yarki
kuma DR? Kina nufin dama kece mahaifiyarta‘?” ,
Momy ta amsa da, “Tabbas nina haife ta da dan
uwanta Rabi u”. ~ Wani irin dukulallen farin ciki
daki zuciyar Hamid. ya daga hannunsa sama
yanA yiwa Allah godiya. Saudat kuwa kallonsa
kawai ta ke a . zuciyarta tana jinjina ma soyayyar
da bawannan »ke mata ‘ ‘ Momy“ ta ce “Za mu
tafi Malam Hamid, da fatan zumunci mai Karfi?
zai shiga tsakaninmu” « Hamid ya amsa da
“insha ,Allah"‘ Amma idansa na kan Saudat
wadda ke ta faman haske shi
‘ da lallausan murmushi “ Yace “Mamy ki bani
adireshinku insha Allahu dana dawo daga tafiya
zanzo
Babu musu Momy ta ba shi dan qaramin card din
da ke cikin jakarta wanda ke dauke da adireshin
gidan da lambar gidan, sannan Dady ya ja motar
suka tafi Saudat na daga masa hannu har suka
Bace wa ganinsa. Wani irin abu ya caki zuciyar
Hamid, ya sa dan yatsansa ya lakace ‘yar
guntuwar kwallar da ta taso masa, shi da ya sani
Allah ya jarabce shi da soyayyar Saudat, irin son
da
ba zai iya misaltuwa ba, wai yau Saudat dinsa ce
ta zama haka? Rayuwa kenan.
Ana kiran sallar azahar suka iso gida, don haka
Alhaji Ashiru na sauke su ya wuce masallaci don
ya bada farali, su kuma suka shige gidan, Momy
ta wuce bangarenta su ma suka nufi nasu
Bangaren don gabatar da sallah a cikin lokaci.
Bayan sallar la’ asar kuma Shukura ta koma gida
saboda gobe tana da lecture a school.
Kwanansu uku da dawowa ya kama ranar
alhamis, Saudat na kwance a falonta ita da Nabil
da Nabila tana kallonsu suna home work da aka
ba su daga makaranta, Momy ta shigo felon
kafadarta na rataye da katuwar jaka, ‘sai rigar
likitoci sagale a dayan hannun da alama
dawowarta daga ofis ke nan. Duka yaran suka
zabura suka nufe ta a guje
suna fadar, “Oyoyo my Momy, welcome".
Ita ma da fara‘a a kan fuskarta ta rungume yaran
a jikinta tana shafar kawunnansu.
Saudat ta yunkura ta mike ta nufi inda " ' Momy
ta ke ta karbi jakar hannunta da Iafkwat dinta:
‘da mayafin jikinta ta nufi Sangarenta kai tsaye
kicin ta nufa ta jero kulolin‘ .abinci a babban
faranti tareda kwalin lemo', da ruwa masu sanyi
ta nufo falon, inda ta samu’ . Momy har ta yi wa
kanta masauki saman tallausan ' kafet din falon,
yaran duk sun zagaye ta suna ta_ shirmensu. ‘
Saudat ta ajiye mata kayan abincin a gabanta, ta
soma bude kulolin tana mata sannu da zuwa.
Momy ta rike farantin tana fadar.
“Barshi kawai Saudat, kije falon waje
Hamid nanan ya zo zaku gaisa” . . Saudat ta
washe baki tana fadar. ' ~ “Kai Momy, ashe bai
mance dani ba, yau fa kwana uku . ke nan da
dawowarmu daga -Dandagora, amma bai zoba shi
da ya ce ‘a * washegari zai zo?”
Momy ta ce “Ah to, ni kaina da na ganshi a
yanzu sai da nayi mita, amma dai yace ba ya
garine shi ya sa, dawowarsa kenan. Tashi ki je
kar yaga an barshi shi kadai.
_ ‘ Saudat ta yunkura ta mike ta nufi kan gadonta
ta jawa farin mayafinta ta yafa, ta saka
takalminta flat Shoe shi ma fari
A tsaye ta same shi cikin falon ya nannade
hannayensa a qirji ya zuba wa qaton hoton da ke
jingine a bangon daki ido, na su Nabila da Nabil
ne wanda .aka yi musu a harabar wurin
shakatawa da
ke cikin park dukkansu sun yi matukar
kyau tamkar ‘ya’yan da ke rayuwa cikin dusar
qankara.
Saudat ta qaraso cikin falon da ‘yar siririyan
sallamarta, bakinta na dauke da murmushi.
Hamid ya yi saurin waigowa yana kallon mai
shigowarr tare da amsa mata sallamar Saudat ta
tsaya dan nesa da shi tana fadar, “Saudatu ya
tabbata kan Yaya Hamid wanda ya manta da ita
tsawon kwanaki uku babu shi babu alamarsa”. .
Tunda Hamid ya waigo ya ganta ya kasa koda
kyafta idanunsa balle ya janye su daga kanta,
girman da Saudat ta Kara da cikar jikinta shi ya
fi . komai daukar hankalinsa, da kuma shigar
alfarmar da ke jikinta. Ba komai bane a jikinta,
illa wani tsadadden code lace dark blue mai
ratsin fad-fad a jiki, dinkin riga da siket, kalar
leshin ta dace da yanayin farar fatarta, don haka
dinkin ya yi matukar kwantawa a jikinta. Yafi
mayafin da ta yi
Ya zauna kafadarta ya dace da ita, ya fito da
sigarta ta nutsattsiyar budurwa.
: Hamid ya lumshe idanunsa ya bude guda yana
fadar, “Allah ya huci zuciyar Saudat, wai kin ga
yadda kika ka koma kuwa?’ ‘
‘ ‘ Saudat ta yi murmushi har da sunkuyawa ta
zauna tana fuskantar katon teburin da aka
qawata
da kayan ciye-ciye dana sanyaya makoshi. ~ ~
“ ' ‘ Hamid ya durqusa a gabanta yana kallonta
da idanunsa dake fallasa asirin zuciyarsa, ya kira
sunanta .
“Saudat, wallahi ina sonki, irin son da ba zai .
misaltu ba, daidai da daqika guda ban taBa '
mancewa da keba a rayuwata, kina nan makale a
zuciyata wallahi ranar da kuka zo gidanmu a
ranar na bar Katsina na tafi Abuja, isowa ta ke
nan wallahi. Saudat zuciyata ta gaza hakuri sai
da nazo ki yarda da ni don Allah kyakkyawata".
Dariya ceta kwace wa Saudat saboda ganin
yadda duk Hamid din ya bi ya rude kamar wani
zautaccce, shi ma ‘yar dariyar ya yi yana sosa
qeya alamar ya danji kunya shi ma.
A daidai nan ne kuma Dr. Ahmad ya sawo kai
cikin falon da‘ yar siririyar sallamarsa, waddai ta
makale amakoshi. * '
Saudat ta dago kanta a dan razane ta dubi ' inda
yake Wani razanannen kallo ya watsa mata ta
cikin siririn farin gilashin da ke manne a
fuskarsa,
Lokaci guda ya dauke kansa tamkar allah bai
ajiye ’
Awajen ba, haka ya gifta su ya shige falon cikin
gidan.
Saudat ta sauke wani gwauron numfashi tare da
maida hankalinta inda Hamid yake
Murmushi ya sakar mata tareda fadar, . “Wannan
shi ne abokin takarar tawa kenan?”
Saudat ta sunkuyar da idanunta qasa tana dan
wasa da bakin gyalenta don har ga Allah Hamid
yana da muhimmanci a rayuwarta, duk da ta sani
sarai ba za ta iya hada soyayyar Dr. Ahmad da
ta kowa a zuciyarta ba.
Hamid ya yunkura ya mike hannayensa zube a
cikin aljihunsa yana kallonta da fararen
idanunsa.
Saudat ta yi qasa da idanunta ta kasa hada ido
da Hamid din sai kawau ta tsinci kanta da jin
matukar nauyinsa.
Hamid ya yi wani malalacin murmushi
Wanda ya tsaya iya labbansa kawai, muryarsa na
dan sarqewa ya ce “Tsananin son da nake miki
Saudat, da dumbin qaunarki da ke zuciyata ba
zai ingiza ni ga take gaskiya ba. Saudat na yi
miki rantsuwa da Allah ke ce kadai macen da na
tabaa so a rayuwata, kuma haryau bana tunanin
da akwai kwatankwacinki. A ranar da kuka zo
gidanmu kuka ganni a ranar aka daura aurena da
Kausar ‘yar qanin mahaifina
'Amma nasa qafa na bar Katsina zuwa Abuja‘
ban“ sonta, banida muhallin da zan iya
:ajiyeta a a zuciyata, tunda na. tafi sai jiya na
dawo. A yanzu haka mahaifina ya yi fushi , , don
haka mahaifiyata ta ba ni shawara na tafi
Kaduna Wurin matata, wannan ne ‘ kadai abin
dazai Shirya tsakanina da mahaifina. Yanxu’ haka
tafiyar tawa ce zuwa Kadunan shine na kasa
daurewa har sai na tsaya na ganki sannan na
wuce. Saudat ba zan shiga haqqinki ba, idar har
kin ji zaki iya aurena a yadda nake a ‘ yanxu na
ba ki sati daya ki yi shawara duk abin da ‘ kika
”yanke zan dawo sai ki sanar dani”.
“' Ba tareda ya tsaya sauraran abin da zata
cebaa ya zaro ambulan daga cikin aljihunsa ya
dora

End Ads

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login