Showing 78001 words to 81000 words out of 116763 words
ba.
Saide tana zuwa tayi sallama taji shiru, Kai tsaye dakinsa ta nufa, yanayin data ganshi aciki ne yasa gabanta faduwa, wani irin numfashi Shahaab yake fitar wa kamar wanda yake gab da shirin mutuwa, salati tasaka tafara tatta6a jikinsa taga abu yaqi qarewa, cikin sauri tad'auki wayarsa ta sanarwa da doctor halin da ake ciki, sannan takira Ramadan shima tafada masa.
Zama tayi tajashi jikinta daqyar, ta dora Kansa akan cinyarta tafara Tofa masa addu'ah, cikin Yan mintuna qalilan doctor yazo, cikin sauri yafara dudduba shi, dayake yazo da kayan aikinsa Kai tsaye ruwa yafara daura masa, yayi masa allurar bacci, sannan yafara harhada wasu alluran, Adede lokacin Ramadan yashigo Dakin da gudu, kan Shahaab din yanufa gabansa banda faduwa babu abinda yake, ko kallon mama baiyi ba yadubi doctor yace"yaya ake ciki? Meyasame shi?dazu dazu fa mukai waya dashi"
Saida yagama hada alluran yayi masa, sannan ya kallesu yace"bawata matsala bace babba, damuwa ce ta masa yawa, saide Kuma kuyi haquri, hawan jini ya kamashi, Dan da ba'a kirani akan lokaci Bama yanayin dayake ciki, zai iya haifar masa da cutar paralyzed, Amma nayi masa allurai,idan yagama baccin zai tashi lafiya insha Allah, Sai abashi wannan magungunan yasha, please Hajiya akula da abunda zai sashi damuwa Dan Allah"
Cikin damuwa mama tace"likita idan akwai damuwa afita dashi qasar waje kawai"
Murmushi yayi yace"Hajiya mama idan abun yayi tsanani nida kaina zance akai shi, nafada miki babu komai, damuwa ce tamasa yawa"
Cikin sauri tace"to wacce irin damuwa ce zata dameshi shida yake shirin zama ango? Nafi tunanin dawowar mu gida ne yanzu, saboda matarsa tafita tana kuka"
Cikin ladabi yace"idan kinyi min izni zan iya tafiya?"
Cikin sauri ta d'aga masa Kai tace"babu damuwa, idan yafarka,zan kiraka"
Daga haka yajuya yafita, mama ta kalli Ramadan daya dafe goshinsa da hannunsa Kansa yana sunkuye, duk wannan batun da ake Kansa yana qasa, yayi Nisa cikin tunani menene yake damun abokin nasa har ya haifar masa da hawan jini?
Mama ta kalleshi Tace"Ramadan ko kunyi magana dashi ne yafada Maka wani abu?"
Ajiyar zuciya yasauke yace"mama munyi magana dashi de ansaka ranar aurensu, Bayan haka yacemin idan yadawo gida zai nemeni,Amma ni Hankali na yaqi kwanciya kode zamu dauke shi daga Nan ne? Gara a fitar dashi mama, banason abinda zai ta6a lafiyarsa, saboda ta ko'ina muna buqatar sa acikin rayuwar mu"
Mama tace"dawowarmu kenan, ni Ina zaune megadi yacemin inzo munirat tafuta tana kuka, Ina zuwa saina ganshi a wannan hali Sai numfashi yake ja baima San inda Kansa yake, Amma mu bari yafarka din mugani, idan da sauqi shikkenan, idan Kuma da damuwa kawai saimu tafi"
Ajiyar zuciya yasaki yace"toshikkenan"
Saida tashafa fuskarsa, tata6a wuyansa taji babu zazza6i sosai, sannan tayi kissing goshinsa, ta gyara zamanta akan gadon itama ta zauna tayi shiru, tsawon awa uku suna haka,Amma Bai farka ba.
(banyafewa duk wacce ta karanta min batare data biyaba)
******
Zaune suke a Dakin Ummah itada Walida, Walida ta kalleta Tace"amarya, har kin fara wani irin haske kina sheqe"
Murmushi tayi, ta daga murya tace"Hajja Dan Allah kibani wayar inkira mama inji ko sunje"
Hajja datake daka mata gumba tace"kede kawai kice abaki waya kikira shahab, Nina Rasa wacce irin amarya cema babu waya"
Walida tayi qasa da muryarta tace"ai yanzu Zaki samu waya, saikin shiga tukunna"taqare maganar cikin wata manufar
Harararta Aisha tayi tace"kyaji dashi"
Hajja ce tad'auki wayar takawo mata, cikin sauri takira mama, saide Alokacin wayar tana daki, ita Kuma tana can tareda Ramadan adakin Shahaab.
Saida tagama dakan gumbar, sannan tahada mata wani magani cikin Dan qaramin bokiti tace"gashinan maganin Sanyi ne, saiki dinga Sha kullum"
Hankalinta yana kan waya tace"to Hajja"
Saida tayi wa mama 3missed call, bata dauka ba, sannan tabawa Hajja wayarta
******
Sai Bayan sallar magrib yafarka, Adede lokacin Kuma Ramadan yadawo daga masallaci, mama kuwa acikin Dakin tayi sallah.
Yatsina fuskarsa yayi tareda dora hannunsa akan goshinsa ya runtse Idonsa, cikin sauri Ramadan yace"Shahaab katashi?"
Mama kuwa jikinsa tafara ta6awa tana fadin" Alhamdulillah, Bari inkira likita"
Kokarin tashi yake zaune, Ramadan yayi saurin riqeshi tareda saka masa fillo a bayansa yanda zaiji dadin zama, kallon mama yayi, cikin shagwa6a yace"mama kaina yana ciwo"
Cikin sigar lallashi tace"nasani, yi hakuri, yi hakuri kaji, nakira doctor yanzu zaizo"
Bata dade da rufe bakintaba kuwa doctor yashigo, sake dubashi yayi ya kalli mama Yace"Hajiya mama jikinsa yayi sauqi sosai," yasake russunawa cikin ladabi yace"Allah yaqara afwa yalla6ai"
Shahaab ya Jinjina Kansa alamun amsawa, mama tace"amma Dr. Yacemin fa Kansa yana ciwo, kana ganin babu matsala ne?"
Cikin sauri yace"babu damuwa Hajiya, inde kun bashi magungunan Dana bayar dazu, zai warware, saide a kiyaye abinda zai sake 6ata masa rai"
Cikin sauri tace"insha Allah"
Dr. Nafita, mama tabi bayansa ta wuce part dinta domin kawo masa abinci.
Ramadan kuwa tashi yayi yabude fridge din dakin yadauko masa fresh milk, yazuba masa acup yabashi, ahankali ya Kar6a yasha yar kadan, sannan yabashi sauran ya ajiye.
Idonsa ya Lumshe, yafara tunanin irin abinda yafaru tsakaninsa da munirat dazu, Ramadan ya kalleshi yace"yakamata katashi kayi sallah"
Babu musu yatashi yashige toilet, saida ya watsa ruwa a gurguje, sannan yafuto jikinsa daure da towel, wardrobe Ramadan yabude yadauko masa kayan sakawa, yabashi tareda fadin "in fadama gaskiya?wallahi bazan iya baka auren qanwata ba, saboda na tabbatar adaren farko saita ga likita"
Harararsa yayi, tareda karban kayan yasaka, sannan yace"idan baka Bani ba, ai gashinan Abokina yabani"
Yana fadin haka yatada sallah, saida ya idar sannan ya Ramadan yace"abokina a koda yaushe kaime sa'ah ne,kanada babbar mace, me Hankali, ilmin boko, wayewa,tareda budar ido wato munirat, sannan gashi yanzu zaka auri yar qaramar yarinya, wadda komai ma saika Koya mata, batada wayewa, batada budar ido,akwai kyan diri, uwa uba meson ka tsakani da Allah wadda ba dukiyar ka tagani ta nuna tana yinka ba"
Shahaab daya zauna agado ya zubawa Ramadan ido yana jin bayanansa, yasaki ajiyar zuciya yace"hakane Kam, Nima na lura Aisha batasan komai ba, saboda kaga yanayin society din data tashi,saide Yaya zanyi? Allah yariga yasakamin soyaiyar ta acikin zuciyata, dole nine zan dinga Koya mata komai harta saba wataran ta dinga yin wasu abubuwan da kanta, Amma nikaina shaida ne, batasan komai ba yarinyar hatta a 6angaren soyaiya ma, nine nakoya mata kiss,Amma last time data min, wallahi jinayi kamar zan mutu....inda ace, tasan ire iren wadannan abubuwan, maganar Allah banajin zan dinga fita wani waje Bayan aurenmu"
Ramadan yazaro Idonsa yace"kiss?yaushe hakan tafaru?"
Kallan mamaki yamasa yace"hakan baya faruwa a tsakanin masoya ne? Kokuma bayan shi nacema namata wani abu ne?"
Cikin tsokana Ramadan yace"wannan abu aduhu, a baqar leda, waya Sani?"
Girgiza Kansa yayi, Adede lokacin mama takawo masa abinci ta zauna sannan tafara bashi, babu laifi yaci daidai gwargwado, Ramadan yabashi magani yasha, sannan mama tace"meyafaru ne akacemin munirat tafuto tana kuka?"
Ransa ne ya6aci, lokaci daya yayi kicin-kicin da fuskarsa yace"mun samu Sa6ani ne mama,Allah yasa baki hanata tafiya ba"
Mama tace"aini batazo ma inda nake ba,yanzu saboda kun samu Sa6ani da'ita saita tafi batareda tasanar Dani ba?nasan bazai wuce akan batun aurenka neba, inbanda munirat ai itace babba, Sai abunda tace zakayi, saboda kamar ita aka yiwa abu marar dadi, Amma idan ta kwantar da Hankalin ta Aisha ai kamar yarta take,Ina Rasa control dina wani lokacin Ina fada mata maganganu saboda nariga nasan cewa Dama can kudinka yasa ta aure ka, to Amma Yaya zanyi? Tunda kana sonta, dole haka zan haqura ai, bansan meyasa bata dauka ta a matsayin mahaifiya ba"
Ahankali yace"hakane Kam, inda ace tana daukar ki kamar momynta, da bazata turo mutane tace suzo su kashe ki ba"
Spoon din hannunta ne yazame yafadi qasa, gaban Ramadan yafadi, dagashi har mama, hada baki suke suna fadin "kisa Kuma?"
Nan take ya basu labarin komai,mama da hawaye yake kwaranya a'idonta tace"amma har saki biyu Shahaab? Meyasa bazaka nemi shawara ta ba?"
Cikin 6acin rai yace" mama duk Wanda yanemi yayi shamaki tsakanin ni dake wannan kadanne daga cikin sakamakon dazai Kar6a ahannunsa, bazan iya hadaki da kowacce mace ba,naji haushin kaina daya kasance Bana Dukan mata,Amma dayau sainayi mata duka kafin tabar gidannan"
Dukan sa mama tayi akan murdaddan dantsan hannunsa, cikin sauri yasaki qara, cikeda shagwa6a yace"mama akwai zafi fa"
Hawayen idonta ta share sannan ta dora kanta akan kafadarsa ta rungume shi sosai, Ramadan ma qwallah ya goge yace"gaskiya hukuncin daka yanke Shine daidai, duk mutumin da bazai so mahaifiyar ka ba, babu amfanin zama dashi, ko a addini mahaifiya aka fara ambata kafin mahaifi,bazai iyu mu hada soyaiyar iyayenmu mata data kowa ba,uwa uwa ce ako'ina"
Mama ta Kalle su tace"Allah yayi muku Albarka "daga Nan ta dauke sauran abincin tafice daga d'akin
Tana fita Ramadan yace"wannan dalilin ne yasa nake sake nunama muhimmancin Aisha awajanka, yarinyar tana sonka sosai, Kuma kun dace yanda baka zato, shiyasa tun farko nake cusa ma ra'ayin ta"
Shahaab yace"gashinan Kuma kacusota dayawa tana nema ta zautar Dani ba"
Kafin Ramadan yabashi amsa mama takawo masa magani acikin wani cup guda biyu, daya maganin Sanyi ne, dayan Kuma na tsumi ne, zama tayi ta ajiye maganin tsumin sannan tabashi na sanyin tace"gashi, Aysha Sulaiman ce tabani shi indinga baka kana Sha, maganin infection ne"
Babu musu ya Kar6a yashanye, yana bata cup din, tabashi dayan maganin tsumin tace"shanye wannan dinma"
Jiyayi kamar yayi ihu, tana ganin yanayin fuskarsa ya sauya tasan zai iya yimata gardama,baikuma Isa yarusa mata aikintaba,danhaka cikin sauri takai cup din bakinsa, bata dauke ba saida taga yashanye, sannan tamiqe tsaye tace"to saida safenku, zanje inkira qawata, tunda muka sauka ban kirasu ba"
Ramadan yace"to mama saida safe"
Shahaab kuwa runtse Idonsa yayi, Ramadan ya kalleshi yace"abokina Yaya ne?"
Cikin damuwa yace" mama batasan halin danake ciki ba take Bani wannan abun ne?"
Ramadan yace"maganin infection nefa,ko bakada shi ai baida matsala maganin"
Cikin sauri yace"Shima dayan data qara Bani duk na sanyin ne?saida nace su saka sati biyu ayi-ayi ayi abunnan, Amma suka daddage itada qawarta, Wai sati uku, Kuma yanzu gashinan tana Bani wannan abun, Yaya takeso nayi ne?"
Dariya Ramadan yasaki yace"to yanzu kuka zakayi?ai itama mama gata takewa Aishan,tsuma mata Kai take yi"
Fillo yadauka yadokawa Ramadan ajikinsa, haka sukaci gaba da zance, har suka gangaro kan batun yanda shirye shiryen auren zai kasance
(keda Allah idan kika karanta batare da kin biyaba)
******
Saida tayi wanka ta shirya, tasa ma'aikata su shirya abinci sukai part din Shahaab saboda Ramadan, sannan tashige daki takira wayar su Hajja, saida ta gaisa da kowa sukayi mata bangajiya, sannan sukaci gaba da magana da Hajja,yawanci zancen nasu duk akan labarin Yan makarantar sune, daga Nan Kuma suka koma kan batun auren Aisha, saida dare yayi sosai sannan sukai sallama, Hajja ta kalli Aisha taga idonta a rufe, a fili tace"mesunan qawa har anyi bacci"
Aisha kuwa tana jinta tayi shiru, ba bacci take ba, ke w a r s a t a k e , t a n a s o Y a k i r a t a , t a n a s o t a j i m u r y a r s a k o k a d a n n e , b a t a s o H a j j a t a s a n i d o n t a b i y u , D a n t s a f z a t a D a u k o m a t a w a t a h i r a r t a h a n a t a t u n a n i n s a . =?H?=?J?
A c a n A b u j a k u w a k a l l o R a m a d a n y a k u n n a m u s u , s a i d a s u k a g a m a g a n i n l a b a r a i s a n n a n R a m a d a n y a c i a bincin da aka kawo,shirin kwanciya sukayi, yakashe musu wutar Dakin sannan yakoma kan gadon ya kwanta, yana kwanciya matarsa takira wayarsa, yad'auki wayar yafita daga d'akin yana sanar da'ita zai kwana tareda Mahmud ne, baijin dadi.
Shiru shiru Shahaab yaji Ramadan bai dawo Dakin ba, dama tunanin ta yayi masa yawa, cikin sauri yad'auki wayarsa yakira layin Hajja, Alokacin Hajja tafara bacci taji waya tana ringing dalilin haka ne yasa tafarka, Aisha kuwa cikin sauri tad'auki wayar, tanaso taga waye yake kira a wannan lokacin kusan karfe daya saura na dare?
Tana ganin number sa, tasaki wata irin ajiyar zuciya, cikin sauri ta dauki wayar
"kinyi bacci?" shine abinda yafara fada mata
Saida tasake yin qasa da muryarta yanda Hajja bazata jita ba, sannan tace"idan wayar tana hannun Hajja fa?"
Yace"ainasan tayi bacci"
Saida tasake yin qasa da murya sannan tace"yanzu suka gama waya da mama fa"
Mamaki ya kamashi, ya dauke wayar daga kunnan sa ya kalli lokaci, sannan yamaida ta yace"su basa gajiya da zance ne?shine tasa mama tazo ta dinga dura min wasu irin magunguna, Kuma idan nace ayi aurenmu da wuri tace Bahaka ba"
Cikin sauri Aisha tace"itama mamanka cede"
Murmushi yayi yace"ni kaka nake yi da'ita, tunda tabani auren jikar ta,Nima nabar dan, nakoma jikanta kamar ke,fadamin meyasa bakiyi bacci ba? Tunani na kike? "
Ahankali tace"Um.."
Ajiyar zuciya yasaki yace"kiyi hakuri, Dana dawo nagaji ne dayawa, saina kwanta bacci bansamu damar kiranki ba,kin haqura?"
Cikin shagwa6a tace"Uhm...
nide ban haqura ba"
Yanda tayi masa maganar cikin shagwa6a hakane yasa yaja fillo ya rungume a qirjinsa tareda Lumshe Idonsa, ahankali cikin lallashi yace"tome kike so?"
Cikin sauri tace"saika cemin kana sona sau Dari"
Murmushi yasaki yace"shikkenan?"
Tace"eh"
Babu musu yafara furta"i luv you, I luv you.....saida yafada sau d'ari cif, kamar yanda ta buqata, sannan yace"nagama"
Ajiyar zuciya tasaki Tace"ka fanshi kanka,to ya gajiya?"
Ahankali yace"Alhamdulillah, but nagaji sosai maaamah, please kizo"
Cikin sauri tace"ina?"
Yace"kizo yanzu....wajena....inason tausa"
Murmushi tayi tace"aiban iyaba"
Cikin sauri yace"aizan Koya miki, Amma nafison kimin iya cinyoyina"
Cikin sauri tarufe fuskarta taqi bashi amsa, yace"kinji? Zakimin?"
Cikin sauri tace"zan mintsineka idan kasake fadamin haka"
Murmushi yayi yace"wacce qasa kike so aje ahado miki kayan lefe?"
Sai taji tambayar tasa tazo mata a bazata, har yanzu idan yayi wani abun mamaki ne yake sake kamata, Amma idan ta tuna da Mahmud Wakili take tare, saita daina mamaki, ajiyar zuciya tayi tace"nanan qasar ma yayi"
Cikin sauri yace"no, kifadamin qasar dakikeso Sai ahado miki,kinga bamuda isasshen lokaci dayawa"
Ahankali tace"ni bansan na inane yake da kyau ba, nabaka za6i, kayimin duk abinda Allah yahore ma, Amma karka takura kanka, kayi abinda Allah yahore ma kawai"
Wani irin sonta yaji yasake shiga ransa, yar qarama da'ita Amma sai Hankali, cikin jin dadi yace"toshikkenan za'a kawo insha Allah,please kiss me Maaamah, Ina kewarki"
Tace"kaiii, tayaya to? Waima Ina matarka kakirani a'irin wannan lokacin?"
Yace"tana dakinta, nide kimin abuna"
Yaqare maganar cikin sigar shagwa6a.
Ahankali tace"to tayaya?"
Yace"Ahakan"
Ahankali ta juya ta kalli Hajja, taga bangon Dakin take kallo tana bacci, ajiyar zuciya tasake yi sannan ta Lumshe idonta tasakar masa kiss tacikin wayar
Lumshe Idonsa yayi, cikin sigar rad'a yace"please maaamah cigaba, karki dena kinji...."
Ahankali taci gaba da kissing din wayar akai-akai yana jinta, jiyake kamar shi takeyi wa,babu musu Shima yafara maida mata, lokaci daya taji yanayin ta yana neman sauya wa, cak ta tsaya ta daina abinda take yi, Idonsa a Lumshe yace"why?"
Cikin shagwa6a tace"ni
... Nifa...uhm ni wallahi..."
"wani iri kikeji?"
Ya katse mata maganar Tata ta hanyar jefa mata wannan tambayar, babu musu tace"um"
Murmushi yasaki yace"Nima haka nakeji, shiyasa na matsu naganki acikin gidana, matsayin matata, mekikeso nayi Miki a rayuwa Maaamah?"
Cikin rashin Sani tace"kamarya?"
Fillonsa yasake rungume wa yace"kome kike so kifadamin"
Cikin shagwa6a tace"ni kainakeso"
Cikin jin dadi yace"sai Kuma me?"
Cikin jin nauyi tace" Sai waya idan Allah ya hore "
Murmushi yasaki yace"waya kike so?"
Cikin sauri Tace"eh"
Yace"kibari idan muka tafi Dubai honeymoon saiki za6i wadda kike so"
Ahankali tace"to"
Yace"todan sake min kiss din sainayi bacci kinji?"
Wani irin kukan shagwa6a tasaka masa, Wanda ita kanta batasan ta'iya shi ba,Adede lokacin Ramadan yadawo Dakin, ganin hakan Shima yasa yayi murmushi cikin sauri yace"to shikkenan,naji... Na haqura,Kidena min kuka, mayi magana gobe,please kiyi addu'ah"
Ahankali tace"to"tareda Lumshe idonta, kiss yasakar mata ta cikin wayar me ratsa jiki, sannan yakashe wayar.
Ahankali ta ajiye wayar itama, tafara shafa addu'ah ajikinta, Hajja tasaki ajiyar zu c i y a t a c e " u m m m q a r s h a n d u n i y a y a z o , i r i n w a n n a n s u m b a a z a h i r i q i r i - q i r i m u n a j i m u n a G a n i f i s a b i l i l l a h i k a m a r b a ' y a ' y a n h a u s a w a b a ? m e s u n a n q a w a k i n a m a s a i r i n w a n n a n s h a g w a 6 a r b a w a y a b a k o d u n i y a k i k a c e k i n a s o a i d o l e y a b a k i " ( =?F???
@&?=?H?=?3?=?2?>?-?)
L o k a c i d a y a A i s h a t a r u n t s e i d o n t a , =?? s h i k k e n a n K u m a H a j j a t a j i k o m a i ( >?&???
@&?)
P l e a s e k u y i h a q u r i d a w a n n a n b a y a w a , m u h a d u z u w a y a m m a h i n s h a A l l a h =?O?
S h a h a a b l i t t a f i n k u d i n e , k i b i y a n a i r a 3 0 0 k a c a l k i k a r a n t a h a l a k d i n k i , m u d d i n k i k a k a r a n t a b a k i b i y a b a w a l l a h i t a l l a h i n a b a r k i d a M A H A L I C C I N K I b a n y a f e b a =?E?=?
0 1 6 4 5 4 9 4 8 8
A m i n a m u h a m m a d
G T b a n k
K o k u m a k a t i n M T N t a r e d a s h e d a r b i y a t a w a n n a n n u m b e r 0 8 0 3 3 3 0 0 0 3 4
M r s U s m a n
'??
P a g e 4 0
" w a n n a n d ' a n a A y s h a d a j a r a b a y a k e , y a z o N a n y a s a k i a g a b a d a naci ko Ina yabar matar tasa?"
Shiru Aisha tayi takasa bata amsa
Taci gaba da cewa "ai kina Jina Sarai,kishirya gobe dutse zamu tafi,akwai wajan wadda zan kaiki 'yar'uwar jummai ce, munyi waya tace nakai ki gobe, bansaniba inaga 'Dan gyare gyare zatasa a miki"
Sai a lokacin tace"Allah yakaimu"
Sannan ta ajiye wayar agefen fillo tashafa addu'ah tareda juyawa ta kwanta.
Saide baccin kwata kwata yaqi zuwa, tunanin sa ne yadawo mata Sabo fill,tanajin yanda yanayin ta yake sauya wa zuwa sha'awa, lokaci daya dukiyar fulaninta suka fara yimata qaiqayi, haka tayi haquri har batasan lokacin da bacci ya dauketa ba.
******
Shima a nasa 6angaren Lumshe Idonsa yayi, ya tabbatar cewa inda tana kusa dashi, babu abinda zai Hana ya kaiwa boobs dinta hannu, ya matsu sosai, halin da yake ciki yayi masa zafi dayawa, yadaiji lokacin da Ramadan ya dauro alwala yazo yacire kayan jikinsa ya kwanta, Amma shi Kansa baisan inda Hankalinsa yatafi ba, yana rungume da fillo kawai juya Kansa yake ahankali, Ramadan ya juya ya kalleshi duk da cikin duhu suke saida yaga halinda yake ciki, tausayi yabashi, yadaisan ba ciwon kan da yakeyi ne yasa shi haka ba, saboda ciwon Kai ba zaisa mutum ya rungume fillo haka cikin yanayi ba, ajiyar zuciya yasauke yace"kayi haquri mana, ai ankusa, Kuma....bata Nan, dasai kaje kaganta may be kasamu relief"
Ahankali yace"gara da batanan ai,Gara da Bana ganinta,because komai ma zai iya faruwa idan Ina ganinta"
Ramadan ya Girgiza Kansa yace"kuma da hakan ma,kadinga azumi kafin lokacin, zaka Dan samu sauqi ko Yaya ne"
Cikin sauri yadaga masa Kai batare da yace komai ba, daqyar bacci yayi nasarar dauke shi.
Asubar fari yatashi yashige wanka kasancewar yayi mafarkin ta tana masa tausa,Sanadin haka yaji shi jalaf... Dole saida yayi wanka sannan yatada kabbarar sallah, saida ya idar yafara lazimi sannan yaji za'a shiga sallar asuba, Ramadan ya tasa, Shima ya'iyo alwala sannan suka wuce masallaci, basu dawo gida ba saida gari yayi haske, suna zuwa Ramadan yahada masa tea Mai kauri yasha tareda magungunan sa, sannan suka kwanta, sosai Shahaab yayi bacci yanda ya kamata kasancewar bai samu yayi baccin ba da daddare, Sai wajan Sha daya da kwata na safe yatashi, Alokacin har Ramadan yayi wanka ya shirya yana kwance yana kallo, Shima tashi yayi yashige toilet yayi wanka, sannan yafuto ya shirya, sosai yaji shi garau kamar bashine jiya baida lafiya ba, ko kadan bayajin ciwon komai yanzu, Kai tsaye part din mama suka wuce, tana zaune afalo tana ganinsu tatashi tanufeshi, hannayenta