Showing 15001 words to 18000 words out of 116763 words
da cikin Gari suke so.
sunji dadin yanda aka kar6esu,Kuma abun yazo musu da sauqi kasancewar filin na Gwamnatin Jihar ne,Bayan sungama akayi musu photo Sannna suka koma masauqinsu
Suna zuwa Shahaab ya daura towel yashiga wanka, Bai dade da futowa ba aka kira sallar magrib, shida Ramadan suka tafi masallaci Bayan sun dawo suka Sha Fruit da sauran abubuwan buda baki
Bayan sun dawo daga sallar tarawih sun dade suna kallon labarai shida Ramadan, saida matar Ramadan din ta kirashi awaya Sannna yayi masa sallama yatafi dakinsa, shi kuwa da mama kawai yayi waya, yafada mata yanda sukai, taji dadi sosai, munirat kuwa wayarta akashe, tunda yayi try bata shigaba saiya haqura ya kwanta.
Washe gari sukaje sukaga wajan, aka auna yanda abubuwan zasu kasance, suka tsara yanda aikin zai dinga gudana, dakuma mutanen da aka damqa aikin a hannun su
Awajan suka wuni Sai gab da shan ruwa suka koma hotel, washe gari aka fara tono, manyan motoci suna kawo bulo, wasu yashi, wasu siminti, saida yaga aikin yafara kankama Sannna suka tafi, da m a g r i b s u n a s h a n r u w a S h a h a a b d u k t u n a n i n m a t a r s a y a i s h e s h i , d u k r a s h i n d a d i n t a y a n a r a g e z a f i d a ' i t a a h a k a n , c i k i n k w a n a u k u n N a n d a s u k a y i s h i y a s a n y a n d a y a k e j i , w a t a i r i n s h a ' a w a y a k e j i k a m a r z a i c i b a b u , s a u q i n s a d a y a y a t a h o d a q a n a n u n w a n d u n a n s a m a s u k a m a r p a n t , y a n a s a k a w a , A m m a b a d a n h a k a b a y a t a b b a t a r w a t a r a n i d a n y a f i t a S a i y a j i k u n y a , s a i d e y a d i n g a t a f i y a y a n a b u d e q a f a s a b o d a t s a r o ( =??)
S a b o d a h a k a G a r a s u y i a b i n d a y a r a g e m u s u k a w a i y a k o m a g i d a , y a j u y a y a k a l l i R a m a d a n y a c e " y a k a m a t a m u r a b a kayan azumin Nan Ramadan, yau ankai azumi na goma kenan,sonake gobe mu wuce gida"
Ramadan yace "Dasafe zamu raba kayan ne?"
Girgiza Kai yayi "da nayi niyyar mu raba da safe da yamma saimu tafi gida, to nariga nasai mana tickets Dasafe jirgin mu zai tashi"
Cikin sauri Ramadan yatashi zaune yace "Wai kana nufin yanzu daga shan ruwa zamu fara daukar kwalin taliya da macaroni muda yakamata ace mun huta?"
Murmushi yayi yace "ba Lada muke nema ba? Yazakayi?"
Kamar zaiyi kuka yace "to yanzu Yaya zamuyi?"
"kira mun Wanda kayan yake hannunsu kagani" cewar Shahaab
Babu musu Ramadan yakira su, yasaka wayar a hands-free sannan ya ajiye ta a tsakanin su
Cikin aji Shahaab yace "yawwa kana Jina, muna sone muwuce gida gobe insha Allah, so kayan Nan za'a rabashi yanzu, Wanda basu qare ba saiku qarasa gobe, Ramadan zai kar6i account number ku, insha Allah Zakuga saqona"
Cikin ladabi Yaron yace "to yalla6ai, yanzu Yaya za'ayi Rabon kenan?"
Shahaab yace "akai trella daya yankin Hadejia da gumel, dayar Kuma abarta anan yankin dutse,ku dauki Rabin trella ku raba a wasu qauyukan saiku saka mana Rabin acikin mota, direban yazo Nan Tahir guest palace ya daukemu muje mufara rabawa"
Cikin biyaiya yace "to wanne qauyukan zamuje yalla6ai?"
Murmushi yayi yace "aika fini sanin yanayin garin, ku kukasan yanda zakuyi, but mude mungaji,kafadawa direban qauyukan dazai kaimu, Amma qauyukan dasuke kusa, Wanda muna gamawa zai dawo damu hotel"
Nan da Nan Yaron yace "yalla6ai akwai,
Dan masara, da Chai-Chai, Abaya, Baranda, dakuma Chamo, da.... "
Cikin sauri Shahaab yatareshi yace"kai Kai kai kaga ya'isa haka, kafada masa yakaimu chai-chai, idan mungama dasu saiya kaimu inane kace na qarshen?"
Cikin sauri yace "CHAMO yalla6ai"
Cikin yatsina fuska yace "to yakaimu chai-chai da chamo, nagode" daga haka yayi masa godia suka kashe wayar
Kallan sa Ramadan yayi yace "wanne irin Rabon kayan abinci ne wannan da daddare kamar munafukai?, yaushe zamu tafi mufara to?"
Murmushi yayi yace "sahabban manzon Allah (S.a.w.) haka suke yi, suna ajiyewa talakawan su kayan abincin aqofar gida, duk Wanda yafuto Dasafe anan zai Gani, idan muka idar da sallar tarawih Sai mutafi, kafin Nan direban yazo, idan mun samu mutum aqofar gidansa saimu bashi, idan baya Nan saimu ajiye masa aqofar gidansa"
Suna wannan maganar aka kira sallah, futowa sukai suka tafi masallaci, tun kafin su idar direban yazo yake jiran su, suna futowa daga masallaci suka wuce, Ramadan ya kalli Shahaab ya kwashe da dariya
Kallan sa yayi yace "lafiya?"
Ramdan yace "kawai shigarka ce tabani dariya, yau babu suit, Kaci wani jallabiya kamar balarabe"
Murmushi yayi suna shiga motar Shahaab yace "aini dadin hakan nakeji, Jina nake wani iri, babu masu tsaro, babu sojoji, babu Yan sanda, sainake ganina kamar kowa"
Ramdan yace "gaskiya hakane ai Naga alama jihar akwai Zaman lafiya kowa yana harkar sa babu wani tashin Hankali"
Suna tattaunawa har suka Isa chai-chai, Shahaab Kam kallon mutane yake kamar yaga sabun halitta, idan yaga wani gidan Sai yaji kamar yayi kuka, Ahaka harsu ka sauka, aka hadasu Dame unguwar Garin, ya gayya to musu wasu mutanan, Shahaab da qura tafara tashi saiya nemi face-maks dinsa yasaka, shida Kansa yace "duk mutum daya abashi taliya katan biyar, macaroni katan hudu"
Nan da Nan masu unguwa suka fara rabawa mutane abincin gida gida, Shima yad'auki wani Ana kaiwa dashi, Ramadan ma haka, basu suka bar Garin ba Sai daya saura, Ramadan ya kalli Shahaab yace "Abokina bakasan wani abu ba, nifa Garin Nan ya birgeni, gashi dare yayi Amma muna tafiya cikin kwanciyar Hankali babu kidnappers, babu masu fashi, babu 6arayi, Dan Allah kagani"
Kafin Shahaab yayi magana
Direban ya jiyo ya Kalle su yace "yalla6ai zamuje can chamo din?"
Agogon hannunsa ya kalla yace "muje"
Babu musu yaqara gudun motar suka dauki hanya, Sai qarfe daya da wani abu suka qarasa cikin Garin chamo, Garin yayi shiru babu motsin mutane, Shahaab ya kalli gidajen Garin yana qare musu kallo, baisan meyasa ba, Bai kuma San dalili ba haka Nan yaji gabansa yana wata irin faduwa, Bai kawo komai a ransa ba haka ya share, suka tsaya a tsakiyar Garin, duk suka futo daga cikin motar, motar datake binsu da Kayan itama ta faka
Samarin dasuka zo da motar kayan suka Kalle shi "yanzu yalla6ai ya za'ayi? Garin nanfa sun kwanta wallahi, zaku tafi gida ne mu saimu kwana Dasafe muraba musu kokuma akwai shawara?"
Agogonsa ya kalla yace "no, kawai muraba musu, kowa idan yatashi saiya Gani da asuba"
Nan da Nan suka fara rabawa, babu motsin kowa saina su, wasu suna saukewa daga cikin motar, wasu Kuma suna rabawa, Ramadan ya tsugunna yadauka yanufi wani gidan yana tunani a ransa gaskiya sahabai sunyi kokari, Kuma suna neman aljannarsu da gaske
Shahaab ma dauka yayi yanufi wani gidan can daban, ya ajiye a kofar gidan, sannan ya dawo yasake dauka yakai qofar gidan Jummai qawar Hajja, sannan yasake dawowa ya dauka yakai gidan Alhaji Audu Wanda hukumar efcc ta qwacewa gidan mansa, dawowa yayi yarungumi taliya guda hudu ya jibge a kofar gidansu Aisha, Sannna yakoma zai Dauko sauran
Cikin baccinta taji wani irin fitsari, cikin sauri ta tashi tad'auki buta da gudu tashige bandaki Dan kwalinta a hannu,ta tsugunna tana fitsari tana daura dankwali, mamaki take wanne irin fitsari ne wannan kodan ta dirki ruwa da yawa Bayan tadawo daga masallaci sallar tarawih dazu.
Jitayi kamar an ajiye wani abu aqofar gida, mamaki ya kamata, saida tayi tsarki Sannan tafuto daga bandakin, cikin sand'a ta nufi hanyar kofar gida tana so ta leqa taga qaran menene wannan, tana zuwa bakin kyauren nasu Sai taji takun mutum, gabanta ne yafadi to kode 6ara y i n e ?
M a t s a w a t a s a k e y i , t a s u n k u y a t a l e q a t a c i k i n w a t a y a r q a r a m a r 6 u l a i n d a k y a u r e n y a f a r a c i r e w a , m u t u m t a g a n i y a t s a y a a k o f a r g i d a n , A m m a b a t a g a f u s k a r s a b a , A d e d e l o k a c i n s h i k u m a S h a h a a b y a a j i y e s a u r a n m a c a r o n i n d a y a D a u k o , y a n a a j i y e w a k w a l i n m a c a r o n i n y a b u g i k y a u r e n , j i k a k e g a r a m S a i a f u s k a r A i s h a ( =??)
C i k i n a z a b a t a c e " w a y y o g o s h i n a "
M a m a k i y a k a m a S h a h a a b , m u t u m , K u m a m u r y a r m a c e a c i k i n w a n n a n D a r e n ? F i t i l a r w a y a r s a y a k u n n a , s a n n a n y a s a k a H a n n u n s a y a t u r a k y a u r e n c i k i n m a m a k i y a g a n s h i y a b ude alamun basuda Sakata a gidan, yana budewa Idonsa ya sauka akan dogon gashinta Wanda yarufe mata fuska, dankwalin Nata na hannunta, yayinda hannunta guda daya yake kan goshinta tana mulmula wajan data bige, gabansa ne yafadi, wannan kwa mutum ce? Wanne irin gashi ne wannan?
Hannunta tad'auke daga kan goshinta ta d'ago fuskarta ta Kalle shi tace "waye?"
Baisan metake fad'a ba,gaba d'aya hankalin sa, tunanin sa, dakuma Idonsa yanakan kyakykyawar fuskarta yana qare mata kallo, hannunta ya kalla yaganshi fari tas, yasake kallon hannun ko zaiga alamun shafe-shafe, Nan ma yaga babu, ya kalli Dan qaramin bakinta Mai launin pink, mamaki yasake kamashi, tayaya? wannan kyakykyawar yarinyar acikin wannan qauyen?
Ganin tana magana yayi shiru yasa ta meqa hannu dede fuskarsa ta had'a hannayenta suka bata sautin d'as d'as, cikin sauri ya dawo hayyacinsa ya kalleta, cikin masifa tace "waye ya aikoka da wannan kayan?"
Yayi mamaki yar qarama da'ita Amma ta'iya masifa da wani Dan qaramin bakinta kamar gidan tsuntsu, abun mamaki Wai shi ake tambaya waye? Lalle Allah daya gari bambam,dama akwai mutanan da zasuce wai basusan waye MAHMUD WAKILI ba?
Baisan meyasa ba, baisan Yaya akai ba, lokaci daya ya tsinci Kansa dabin shawarar mama da Ramadan, maimakon yafada mata waye shi, saiyace "sunana SHAHAAB"
Cikin 6acin rai tace "to koma de waye, Mahmud Wakili ne kaima yaturo ka Rabon kayan abinci kamar yanda yaraba a wasu jihohin ko?"
Mamaki ya kamashi, Yaya akai tasan sunansa Amma batasan waye Shiba? Bai iya bata amsa ba Sai kansa daya daga mata kawai
Hannu tasa ta gyara dogon gashinta yakoma baya, Cikin jin dadi tace "Alhamdulillah, dama na Dade inaso na ganshi, ka dauki tsiyarsa ka maida masa, Bama so, kafin yabamu abinci Dama can muna rayuwa, shine matsiyaci Mai Kama kudin talakawan Allah yana riqewa,Kuma dayake kama mutane yana qwace musu Kaya Shima ai abun atuhumeshi ne, tunda bamusan daga Ina yasamu kudin dayake facaka dashi ba, qila ma kudin talakawan ne, saboda haka bamaso, Kuma kakoma kafada masa muddin nahadu dashi to ha d u w a r m u b a z a t a i k y a u b . . . . . . "
k a f i n t a q a r a s a y a d a k a t a r d a i t a t a h a n y a r d a g a m a t a h a n n u . ( '??)
B a i s a b a g a n i b a , B a i t a b a g a n i n W a n d a y a t u n k a r e s h i f u s k a d a f u s k a y a f a d a m a s a b a q a r m a g a n a h a k a b a , a s a l i m a k o w a g i r m a m a s h i y a k e A n a g a n i n q i m a r s a , b a b u W a n d a yake masa rashin kunya saide lallashi, inda ace yana candy yayi aure ya tabbatar da tuni ya haifi kamar wannan yarinyar, cikin 6acin rai da daure fuska ya matso da fuskarsa dab da Tata har sunajin hucin numfashin juna, yace"ke!!!, marar kunyar yarinya, yar qanqanuwa dake kin'iya masifa, idan naqaraji kin zagi ogana saina kakkarya qasusuwanki na zubar anan wajan, maza dauke wannan kayan kikai ciki "
M u t a r a z u w a g o b e =?O???
S H A H A A B l i t t a f i n k u d i n e , b a b u t s a d a n e r a 3 0 0 n e k a c a l , Y a r ' u w a k i b i y a t u n k a f i n f r e e p a g e y a q a r e .
Z a k i t u r a 3 0 0 t a w a n n a n a c c o u n t d i n
0 1 6 4 5 4 9 4 8 8
A m i n a m u h a m m a d
G T b a n k
Z a k i t u r a s h e d a r b i y a n k u d i t a w a n n a n n u m b e r
0 8 0 3 3 3 0 0 0 3 4
M r s U s m a n c e
'??
8?S H A H A A B 8?
( R o m a n c e )
W r i t i n g B y A m n a h E l Y a q o u b
D e d i c a t e d t o A i s h a ' s N a m e
L i k e m y P a g e O n F a c e b o o k =?G???
h t t p s : / / w w w . f a c e b o o k . c o m / a m n a h e l
1 1 &