Showing 18001 words to 21000 words out of 116763 words
h a n n u y a n a d a g a k w a n c e n .
( k a i i j a m a ' a h , s h e g i y a y a u d a r a =?D?)
B a b u m u s u ta qarasa tana wani irin taku tana karkad'a jikinta, hakanne yad'auki hankalin sa, har me aukuwa ta auku, tayi tunanin zaiyi mata godia Bayan komai yagama wakana saboda dazu dazun Nan tagama shan wasu magunguna data siya wajan qawayenta, a jikin maganin ma saida akai kashedi idan kinsan kinada kishiya to karkiyi amfani dashi Dan Zaki gigita maigida.
Shikam Shahaab daqyar yasamu yayi released, zuwa yanzu Kam yariga ya saduda,ya daina qorafin komai, danhaka yauma bai nuna mata komai ba.
******
Zaune suke da Hajja, tunani take a ranta hartana cizon yatsa, Sai yanzu ne takejin haushin kanta kan rashin maidawa wannan mutumin martani.
daya ce mata ogonsa ne ya aiko shi, meyasa bata maida masa martani tace yaje ya fadawa ogan nasaba?
Takaici yazo wuyan ta ya tsaya, Sai yanzu haushin kanta duk yabi ya isheta, mutumin datake nema ruwa ajallo Kuma yanzu tasamu Damar da saqonta zaije gareshi Amma tayi watsi da damar ta.
Hajja dake Gefe tace "me sunan qawa yau me Zaki dafa mana a gidan?"
Taji shiru, ita kuwa Aisha tunani ne yayi Nisa batasan ma Hajja tana yimata magana ba.
Saida Hajja tata6ota tace "mesunan qawa!"
Sannan ne ta kalleta, Amma batayi Mata magana ba, cikin sauri Hajja tace "idan de akan naqi yimiki kitso ne kika fara gaba Dani har Ina miki magan a k i n a q y a l e n i t o d a u k o m a t a j i n a y i M i k i , s a i k i y i g a b a r d a m a m u d a k o H a d i z a " ( >?-?)
" H a j j a m e n e n e K u m a u m m a h d a A b b a n a s u k a m i k i Z a k i s a k o s u a c i k i ? "
H a j j a t a c e " k i d a u k o n a c e , n i b a n a s o n m i t a w a l l a h i , d a m a a z u m i n e y a s a n a c e b a z a n m i k i b a , s a b o d a r a n a r B a n a Gani sosai yunwa tasa duhu duhu kawai nake Gani"
Tashi tayi ta dauko mata matajin tabata, sannan ta zauna suka fara, manyan kitso suka fara guda goma, kasancewar gashin baida cika saide tsawo, Sai yarfe hannu take saboda zafi.
Jummai ce tashigo gidan t a s a m u w a j e t a z a u n a , B a y a n s u n g a i s a t a c e " H a j j a b a b u D a n s a u r a n a b i n c i a w a j a n k u n a b a w a j i k a n a " ( =??)
H a j j a t a c e " I n a z a m u s a m u s a u r a n a b i n c i j u m m a i , m u d a b a Y a r a n e d a m u b a , H a d i z a t a d a i n a h a i h u w a , d a n m a m a m u d a n n a w a j a r u m i n e g a s h i h a r d a y a r a n s a b i y u , Amma ni har nayi zamani na nagama aishi kadai na Haifa, tundaga Kansa ko 6atan wata ban qara ba, Amma shi kinga yayansa biyu "
Jummai tace"um aikuwa mamudan naki ya'iya haihuwa jummai, ga 'Ya'ya nan kyawawa kamar yayan larabawan labanu"
Aisha da takaici ya cikata tataba sauran gashin taji saura guda biyu agama,batason jin takaicin firar Hajja da jummai Wai labanu...
Can Kuma Sai jummai tace "oh nikam Hajja ya mukaji da labarin taliya, har yanzu tana nan muna Jan dafaduka da'ita, wannan yaro Allah de yabiya shi,masu kudi dazasu dinga haka dasun samu Lada awajan Allah"
Hajja tace "masu kudi sunada kudi infada miki, Amma Kuma suna qara son kudin su, kiduba kiga Yan siyasa sunada kudin, wani ma har jikokin sa bazasu taba talauci ba, Amma a hakan nema suke susake Hawa kan mulki, mukuma talakawa muna Nan Sai godiar Allah, ni yanzu ko dubu talatin aka Bani ai jikinane zai fara karkarwa, wallahi zazza6i zai sakani "
Jummai tace"aikuwa in hakane Hajja A'i kakarki ta yanke saqa, Ina Yaron Nan inusa me kanti na qofar gidana?"
Hajja tace "wai inusa wannan me shago?"
Jummai tace "shide, jiya jiyan Nan yazo ya sameni yace tunda ke aminiyata ce inyi masa hanya mana yazo wajan mesunan qawarki, Kuma Hajja A'i inde Aisha ta amince ba abunda bazai muku ba, yanada sakin hannu"
Aisha tanajin haka kunya ta kamata, tatashi da gudu tatafi daki
Jummai tace "laaa Hajja A'i kode harta amince ne, Naga tatafi daki cikin kunya"
Hajja tace "ai mungama amincewa jummai"
"to Alhamdulillah zan sameshi nafada masa, saiki fada mata idan zaizo ta dinga kwalliya, 'Dan janbakin Nan ta dinga shafawa, taci kwalliyarta da mayafi"
Hajja tace "Ina me sunan qawa zata saka miki mayafi? Dan qirgen dangin take 6oyewa, Kuma kinsan Yara inde suna wannan matakin Tofa ko yayan limamai Albarka, Amma in d a t a n a k w a l l i y a a i s a m a r i S a i m u n k o r i w a s u , t u n y a n z u m a g a s h i a n f a r a a i k e , k i n s a n K u m a f a r i n j i n i n a t a D a u k o d a a l a m a , S a b o d a N i m a a l o k a c i n a s a i d a a k a k a w o m i n G o r o d ' a i d ' a i h a r g u d a s i t t i n " ( =?3?)
J u m m a i t a c e " t o a i k u w a z a n f a d a m a s a d a n g i n f a r i n j i n i y a k e s o , t u n k a f i n w a n i y a z o y a t u r e s h i G a r a y a d a g e , ' D a n m a n N a n y a d i n g a s i y o m a t a t a n a s h a f a w a d u k D a m a N a g a j i k a r T a k i f a r a c e s o l g a h a n c i h a r b a k a i n n i m a y y a c e i n c i n y e k a i n a " ( =??)
H a j j a t a c e " f a d a m a s a K a m g a s k i y a "
J u m m a i t a s a k e K a l l a n H a j j a t a c e " H a j j a K u m a Y a y a k i k a y i d a G o r o n d a a k a k a w o m i k i ? " ( >??)
H a j j a t a c e " a i i n a f a d a m i k i a m a k a r a n t a m a m a l a m a i f a d a s u k e a k a i n a , d a s u k a g a B a n a k u l a s u k a w a i s a i d e k i g a s u n s h i r y a s u n K a i G o r o g i d a n m u , A h a k a A h a k a h a r g u d a s i t t i n k i n j i z a n c e n g a s k i y a , A m m a d a y a k e a u re rabo ne duk masu son Nan nawa babu wanda na za6a Sai uban mamuda Allah yaji qan rai "
Jummai tace" ikon Allah, banta6ajin irin wannan labari nakiba ko a hikaya"
Hajja takauda kanta Gefe tace"to yanzu kinji"
******
Yau Shahaab da munirat sun Lula qasar Saudia umara, munirat kamar ta zuba ruwa aqasa Tasha Dan murna, saboda tarabu da jarabar mama, yau itama de take6e itada mijinta.
A hotel suka sauka, kwanansu biyar da zuwa qasar Amma munirat har wata qiba tayi, jikinta yayi wani irin fresh, kasancewar bata tafi da kayan magungunan ta Wanda ta siya awajan qawayenta ba, Sai jikinta yake sauya wa, ita akaran kanta tasan ni'ima ta saukar mata, tunda kullum cikin hutu take babu tunanin mama, saide taita cin fruit masu kyau tana kwanciya, shiyasa a kwanansu na shida tarasa gane kan Shahaab, tunda ya ratsata yaji ta sauya Nan da Nan ya rikice mata, kamar mahaukaci haka ya dinga abu daya.
Yanda take samun hutu a qasar Sai take jin Dama su dauwama Ahaka,ga Kuma uwa uba Mahmud dinta yana tare da'ita, shiyasa gaba daya addu'ar ta taqare 6angare daya, wato Allah yabar mata Mahmud, ya mallaka mata zuciyar sa ya kasance ita kadai yake Gani acikin mata, duk wata mace dazata mata shamaki da mijinta to Allah yasa Shahaab ya dinga kallon ta a namiji
Sa6anin Shahaab daya duqufa wajan yin addu'ah Allah yabashi 'Ya'ya nagari idan yanada rabo,saikuma mama datace masa yadinga yimata adduah Allah yasa kafin ta mutu tahadu da qawarta Aysha Sulaiman Bompai, wuni yake a masallaci yana wannan addu'ar, idan tare suka tafi da munirat gajiya take da jiransa Takoma masauqin su, shikuma daga baya Bayan yagama addu'ar sa saiya dawo shi kadai.
******
Yau gaba d'ayansu atsakar gida sukai sahur, Abba yana Gefe yana karatun alqur'ani, Ummah da jabir da Hajja suna zaune atsakar gida, Aisha kuwa adaki taci Nata abincin, saida tagama tafuto,ta bude fridge din Hajja dayake cike da qanqarar sayarwa, tad'auki ruwan Sanyi ta tsugunna tanasha, Hajja ta bita da kallo tace "kaga shafaffiya damai, inajin bata mayi sahur dinba"
Jabir yace "aikuwa kamar kinsani Hajja batayiba"
Hajja tace "Ahaf! Aini tabiyo, Nima fa wannan sahur din bawani damuna yayi ba, Amma jiya duk da nayi sahur azumin Nan yabani wahala, ko yaya na sunkuya kawai duhu nake Gani, duk jijiyoyin jikina saki sukayi, sallar la'asar ma a zaune nayi ta"
Gaba dayansu dariya suka sa, harda Abba, Hajja kenan me abun mamaki, tace sahur bai dameta ba Amma Kuma mutumin da sahur bai dameshi ba shine yake sallah a zaune tsabar wahalar azumi, Kuma sude asaninsu da Hajja kullum Saitayi sahur, wannan ladan baya wuce ta.
Ta kalli Aisha data gama shan ruwa tace "debomin ruwa a kafara na qulla nasaka a fridge, babu pure water yaqare, harna fara kewar azumi wallahi, tunda muka shiga goman qarshan Nan"
Aisha tatashi zata bata ruwan tace "ai dole kiyi kewar azumi, tunda kina cafkar kudin qanqara"
Sarai taji abunda Aishan tace Amma Saitayi shiru, saboda tasan tabbas tana samun kudin qanqarar, Kuma tsaf me sunan qawa zata fadawa mamuda abinda take samu kullum, danhaka Saitayi shiru taqi ta tanka mata, saima cewa da tayi "Bani ruwan sanyi a fridge Nasha jabir, wadannan masu gaggawar yanzu zakaji sun fara Kiran sallah, idan shan ruwa ne Sai sun gama Jan ajinsu sannan su kiramana sallah, Amma idan lokacin sahur ne abincin ma baya tsirga musu suke tafiya masallaci sukira sallah "
Jabir yayi murmushi yad'auki ruwan yabata
******
Ana azumi na Ashirin da d'aya, sannan su Shahaab sukai shirin tafiya, munirat tasashi agaba tana so tayi wa yan'uwan ta da qawayenta tsaraba, dole yad'auki maqudan kudade yabata, tasashi ya shirya domin suje super market da boutique tayi siyaiyar acan, haka badon yasoba ya shirya suka tafi.
Kai tsaye BIN DAWOOD HYPERMARKET sukaje, shide babu abunda zai siya, kawai Kallan ta yake tana za6ar duk abinda taga yayi mata.
Ajiyar zuciya yasau k e , y a r a s a m e y a s a y a k e t u n a n i n t a , t u n B a y a n t a h o w a r s u d a g a G a r i n y a k e n e m a y a y a k i c e t u n a n i n t a a r a n s a A m m a y a k a s a , g a b a d a y a t a q i b a r i n s a y a h u t a , y a r a s a Y a y a z a i y i d a r a n s a . ( >?&???
B&?)
K a y a n y a c i g a b a d a k a l l a , a n a n y a g a w a n i r i b b o n d a r k g r e e n M a i m a s i far kyau, babu Wanda yasake fad'o masa Arai face ita, ya tuna yanda dogon gashinta yake ko ribbon babu, cikin ransa yafara magana "marar kunya 'yar qarama...."
hannu yasa yad'auki ribbon din yaga ansaka shi cikin wani gida, kana Gani kasan yanada tsada, p r i c e d i n s a y a g a n i , k u d i n r i b b o n d i n k a d a i y a f i k u d i n d a y a B a w a m u n i r a t t a y i s i y a i y a d a s h i . ( =?F???
@&?)
B a t a r e d a t u n a n i n k o m a i b a y a d a u k a m a t a s h i .
( =?2?>??t a b d i s o r r y M u n i r a t =?%?)
S H A H A A B l i t t a f i n k u d i n e , n a i r a 3 0 0 n e k a c a l =?L???y a r ' u w a s i y a n n a g a r i m a i d a k u d i g i d a , k i b i y a n a i r a 3 0 0 k i k a r a n t a a b i n k i H a n k a l i k w a n c e
Z a k i t u r a 3 0 0 t a w a n n a n a c c o u n t d i n
0 1 6 4 5 4 9 4 8 8
A m i n a m u h a m m a d
G T b a n k
Z a k i t u r a s h e d a r b i y a t a w a n n a n n u m b e r 0 8 0 3 3 3 0 0 0 3 4
A m n a h E l Y a q o u b
'??
[ 1 0 / 0 9 , 2 2 : 1 4 ] + 2 3 4 8 0 3 6 9 7 8 5 1 1 : 8?S H A H A A B 8?
( R o m a n c e )
W r i t i n g B y A m n a h E l Y a q o u b
D e d i c a t e d t o A i s h a ' s N a m e
h t t p s : / / w w w . f a c e b o o k . c o m / a m n a h e l
1 3 &