Showing 27001 words to 30000 words out of 113608 words
isheki ba, ban b'oye miki komai ba akan Lalaurarki Hafsat, idan kikazo kina yawan aiki se abubuwa su iya taso miki"
"Anty na fahimci idan nacika zama ni kad'ai kaina seyayita ciwo daganan se inta bacci, gwara ina aikin sena dena tunanin komai" Shiru ta d'anyi kafin tace
"Zan soma tambayar likitanki idan zaki iya ayyuka Hafsat idan har babu matsala, amma idanda matsala sedai ki hak'ura gaskia".
******************
Tunda wannan maganar ta shiga tsakanin khairiyya da Bilal seya zamana kullum kwannan duniya suna mak'ale a waya, harma yau yayi nasarar shawo kanta akan ze kawo mata ziyara palace, da wannan ta tanadi kayan ciye ciye iri iri a babban masaukin bak'i na wannan b'angarin domin sa kawai. Bilal yayi kyau sosai cikin shigar manyan kaya, dukda yake d'inkin big man ne daya kameshi a sama amma rigar iya cinya yadin kalan maroon color ba karamin karb'ar fatar bilal yayi ba, asaman kansa bak'ar hula ya saka, agogon sa bak'i tare da bak'ak'en takalmi, yasha turaruka duk a ciki black sudanese Oud me k'amshine yafi tashi, sumar kansa dayake tarawa tasha gyara matuk'a bayaga haka kuma gabaki d'aya gashin gaban girar sa ya had'e da wanda ya zago ta goshinsa, sajen fuskarsa ya zaga har zuwa gefen kunnensa ya had'e da gashin kansa, fari ne fat,me sirkin ja aciki, Leb'en bak'insa me duhu ne irinna jan buzu, hakance ta k'arawa asalin jar fatarsa yi masa kyau, Bilal irin mutanen nan ne da zakiga Allah ya haliccesu da kwallin su a ido, farin idan sa fari fat, bak'in idan nasa kuma tsakiya Ash ne zagaye da cikin bak'in shine bak'i, Eye lashe's d'insa zara zara, jikin sane kawai bana buzu ba, sabida yanada cikar haiba ba k'aramin jiki bane ba yanada murjewar sa damuke tsammani hutu ne ya haifar da ita, sabida yawan k'wallon da Bilal yakeyi da exercise ya tara 6 paks ga jikinsa yanata murd'ewa alamar yanaji da sabon jini ajiki....Seda Khairiyya ta gama k'are masa kallo sannan tayi murnushi ta zauna a kujerar dake fuskantar tasa, dama k'waya biyu ne masu samfurin coffee chairs da table a tsakiya, Murmishin sa ya fad'ad'a kafin yace
"Lil sis wannan kallon fa? Murmushin ta ta fad'a kafin tace
"Yaa Bilal Allah kyau kamun kamar me, harna manta ina tsaye ina kallon kama" Murmushi yayi
"Shisa acikin k'awayenki zaki samomun kyakyawa iri na, dan bazan auri mummuna ba" Tab'e baki tayi tawani kallesa,sannan tace
"Wai nikam when did the table turn ne? daga friends zuwa brother and sister? Dariya siriri yayi
"Kinaso ne ake cewa ke k'anwar handsome Bilal d'in nan na enginearing kawai se kima manne mun, yana iya dole nabi da lil sis, koba komai kina kamada larabawa ur royan higghness" Dariya itama tayi sannan daga bisani ta langwab'e kai irin shagwab'abb'in yara
"Yaa Bilal alk'awarin mufa? murmushi yayi
"Kinaso kije kiga momy ko? da sauri ta gyad'a kai, yana murmushi yace
"Then u need kiss me first anan" ya fad'a yana nuna gefen kuncensa, Dariya tayi
"Dan wannan me sauk'i ma, haka Momyna kome zata maka setace seka mata kiss a kunci, haka yaa Bilal ma yanxu kaima haka kake ko? Dariya ya d'anyi tunawan dayayi awurin mahaifiyarta ya d'auki wannan d'abi'an sannan yace
"To when zaki dad'e a school ne zan kaiki har garin datake kuma zan dawo dake before 6" Tsalle ta daka tana mik'ewa
"Yaa Bilal thursday zanje school 8 har 6" Dariya yayi sannan yace
"Zan kaiki amma da sharad'i, ni bazanje k'ofar gidan ba dan kinsan seta tambayeki wanene ni, kuma banaso ta sanni yanzu sabida bamu wani saba dake ba zatace kin yadda da stranger, na biyu kuma a tasha zan saukeki ki hau adaidaita ki k'arasa gidan idan zaki tafi akaiki tashar zan d'aukeki acen" Jinjina kai tayi
"D'an wannan me sauk'i, ba damuwa" Seda ya kurb'i lemon dake gabansa sannan ya kalleta yace
"Mesa kika matsu kije gun momy ne" Nan kuma sega ruwan hawaye
"Yaa Bilal i really dont want to talk about it, its piecing up" Da mamaki ya kalleta
"Kuma hadda kuka ? hope dai lafiya" Hawayenta ta d'auke da tissue dake wurin sannan tace
"Ina tsananin son saraunta, ajikina yake a girmama ni, ina som girma inason mulki amma nisam takurawar mulki ne da gidan sarauta bannaso, yaya Daddy zece ze aurawa kurma ni dan yana d'an sarkin Daulatul Dinar, gobe fa ake tsammanin zuwan sa guna, kuma kasan saraki sam basa magana biyu,Yaa Bilal ina ni dan Allah ina auren kurma? Wara idansa yayi
"Kurma kuma? wai da gaske kurma kurman gaske? Share hawayenta tayi a karo na barkatai
"Ea mana kuma wlh bana sansa, ni garin zan bari guduwa zanyi" Aransa yace
wannan itace damar dazanyi amfani da ita wurin ramawa kura anniyar ta, mik'ewa yayi yazo daf da ita ya rik'o hannayenta duka biyu
"Please karkiyi kuka kinji lil Riyya, idan ina raye waye ze miki auren dole, auren ma da kurma sedai ko inna mutu, amma bazan lamunta ba inada rai, dama wanda ya dace dakene kurma fa" K'ara fashewa tayi da kuka
"Annah itane last hope d'ina itama kuma tace bazata iyaba, sarki alk'awari ya d'akko idan ta tirsasashi aka fasa ta k'afawa wannan masarautar mummunan tarihi kuma nan gaba babu wata masarauta dazata kuma yadda ta k'ulla wata alak'ar alk'awari dasu" Ta k'arashe maganar taname k'wace hannayenta tace ta dafa gini da jingina hannunta ta d'aura kanta akai, tana k'arawa kukanta sauti meban tausayi. Da azama yaje ya rumgumeta ta baya, ya sassauta muryarsa tamkar yana kuka
"Bazasu faraba Riyya, bazan bari su ruguza miki rayuwa ba Riyya na, ki shiru karkisa nima inyi kuka, bana son na ganki a tashin hankali" Bata dena kukan ba harya juyo da ita ta fuskance sa hab'ar ta ya rik'e tana kallon sa sannan yace
"Kin yarda ni yayanki ne? da sauri ta gyad'a masa kanta yaci gaba
"Toki saurareni, goben idan yazo ki zazzageshi shida 'yan rakiyar sa ki gaya masa bakya sansa ko kad'an, ni kuwa ki shirya ranar dazamuje gun mamanki bazaki dawoba se bayan sati d'aya sesun nemeki sun tashi hankulansu, dama zaki yadda dabazakije gun mamanki kiba dankuwa shine wuri na farko dazasu fara nemanki idan basu ganki ba" Jinjina masa kanta tayi cikin gamsuwa da bayanin sa sannan tace
"To idan na dawo ina zance naje? Shiru yayi na wani lokaci kafin yace
"Akwai wata friend d'ina dake zama a wajen school gida ta kama zaki cene kina gidanta sabida ance za'a miki auren dole kika gudu, kinsan iyaye basa son yarinyar su ta shiga duniya, kiyi barazana akan ida aka matsa zaki gudu shikenan" Jinjina kanta tayi alamar gamsuwa sannan tace
"Allah yaa Bilal idan nayi haka zasu rabu dani da maganar auren kurman nan ko? Yana kallonta yace
"Ea mana" Murmushi tayi dukda akwai sauram hawaye ajikinta shi kuwa ya mannata a k'irjinsa yana patting bayanta a hankali kamar wata jinjira, sunfi minti uku a haka seda ya gama sak'e sak'en sa sannan ya saketa suka k'ara zaunawa, yau dole zeje gida, dole yad'an zuba furniture sabida hak'arsa tana daf da cimma, ga kiran waccen mayyar, shifa ya kula so take ta gama da mazakutarsa, tsofai tsofai ita se jarabar tsiya, haka ya gama tunane tunanen sa sannan suka rabu aranta tana cewa "Inata kewar yaa Bilal ga wani Allah ya kawo daze ceceni ya cireni a k'angibyazo da shawara me kyau.
***************
Seda Bilal ya gama jin labarin momy tatas da abinda takeso a wurin sa sannan seyayi wani malalacin murmushi yace
"A'a Bintu, bazamuyi haka maniyyina tunbe isa tatsaba kike tatsar sa, yanzu kinga na soma zama namiji shine kuma zaki daddage ki hanani in auri sabon jini, dama cewa kikayi 'yarki da hotonta ke aka wallpaper naki zaki auramun keki auri Babana dazanfi ganewa yaren amma yaya zan tare a gindin tsohuwa, idan har da gaske kin tuba kin dena tatsata tokuwa ki auramun 'yarki keki auri Baba" A hautsine ta kallesa
"Bilal kanada hankali kuwa? inani ina auren Baba me gadi, haba Bilal" kallon ta yayi shek'ek'e
"Tsuliyar dakika raina itace mafarin wacce kike tatsa, ki rufawa kanki asiri kawai ki bani auren Khairiyya" Da mamaki ta kallesa
"Ina kasan khairiyya kuma? Yar dariya yayi sannan yace
"Inako zan santa kina hanani ganinta, ko garinku babu wanda ya sani bare tarihinki, kece kika samar dani kinada 'ya'ya biyu, Bilal da khairiyya rannan kuma naga hotonki atare da ita asaman walpaper wayarki kuma ina ganin 'ya'ayan itaciyar na tabbatar wa kaina se sunfi itaciyar dad'i da ruwa me dad'i" Mari ta sauke a fuskar sa
"Duk iskancinka Bilal ya tsaya iya kaina karya tab'a kaiwa awurin yarinya ta" Dariya yayi yana dafa wurin sannan yace
"Nida kika lalatani tunda k'ananun shekaruna kika koyamun zina iyayena basuce miki 'yar iska ba seke zakicewa d'ansu d'an iska eee? Zubewa tayi awurin akan gwiwowinta ta had'e hannayenta wuri d'aya sannan tace
"Bilal dansan manzan Allah, ka taimakeni Bilal, ka ceceni Bilal ka aureni ka rufamun asiri, nayi maka alk'awarin wlh tallahi kowa kakeso zan aura maka ita in gina maka gida ka kaita in bata motar hawa da jari, bazan tab'a kwatanta kishi da ita ba amma ka daure ka aureni kai" Kallonta ya tsaya yanayi lallai wannan shegiyar matar tama gama raina masa hankali, seda ya tab'e bakin sa sannan ya rik'o kafad'unta ya mik'ar da ita se kallon sa take jikinta ma ya fara saki alamun tsufa har sumar kanta gamin hamsin tana hararota ya sanya ta soma juyawa zuwa grey hair, ba laifi Momy tanada dad'i ya yadda dad'i ba ruwan sa da tsufa amma shikam gaskia baze k'are dayin wuf da wannan matar ba, Allah na tuba ince nayi me arayuwa? amma ba komai let play the game
"Momy na? ya kira sunanta da sigar yaudara kallonsa tayi "Son" Juya mata baya yayi
"Nayi fushi tunda kika mareni" Hak'uri ta hau bashi seda ya sakko sannan yace
"Ba damuwa zan aureki amma gaskia da sharad'i" Kallon sa tayi da mamaki tace
"Sharad'in me Bilal? murmushi yayi sannan yace
"Zaki bani duk abubuwan dakika lissafa, zakimun aure amma gidan dazaki bani kece zaki zauna acikin sa amaryata na gina mata gida tuni, za'a d'aura mata aure rana guda da ranar da za'a d'aura aurena dana amaryar sesai sharad'in shine nata za'a fara d'aurawa dan gaskia momy dukda ina masifar sonki, bazanso wata sama dake ba gaskia bazan yadda inyi uwar gida da tsohuwa irin kiba" Godiya ta hauyi tana murna tace
"Bilal wannan ai me sauk'ine na yadda wlh, duk ayi hakan, gidan dazan baka ginawa dama zanyi zan saya fili sena baka kud'in gidan tunda nidakai zamu zauna, kayan lefe da komai na waccen duk zan baka kud'in su yau bama se gobe ba, kaidai kawia ka rik'e alk'awari" Murmushi yayi sannan yace
"Momy bazan tab'a iya rayuwa babu keba, na saba dake kobaki rok'eni kinmun wad'an nan abubuwan ba dole ya zamemun na aureki dan inasanki fiye da yanda nakeson kaina" Mace dai macece ko shekarunta nawa ya ayyana aransa sokuwa kawai
"Nagode Bilal, yanzu nawa ze isheka lefe, kuma wacece yarinyar? Murmushi yayi yace
"Momy mubar zancen lefe nifa akan sonki banida wata budurwa yanzu zan nema, kuma akwai sauran kusan 2.m cikin acc nawa please save your money,basekin mun aure zan aurekiba, kawai so nake tubanki ya zama na gaskia mun d'auki zunubu da yawa momy, tukunna mawai sau nawa kika zubar da cikina" Yanxu kam kunyace ta tilasta mata sauke k'wayar idanta k'asa kafin tace
"So d'ayane kuma da kansa ya zube Bilal, banmasan dashiba seda ya zube inaga ko k'wari ma beyiba"
"Daganan kuma sekiketa shan maganin hana d'aukar ciki ko? ya furta yana tsatsareta da ido, tarasa dalilin daya sanya takejin tsoron Bilal a yanzu
"Nafi shekaru uku ban shaba wlh, kawai cikinne Allah ya tsare be kuma zuwa ba" Nisawa yayi kafin yace
"Yau zan koma fa" Jinjina kai gwanda Bilal ya tafi, gwanda baya kusa da ita shed'an baze dena kwad'aita mata shiba har abada
"Ba damuwa zan tura ma kud'in idan naje office da safe" Murmushi kawai yayi ya juya.
*****************
Bak'in k'irin da Rai khairiyya tayi yayinda Muhseen keta xuba zance akan setayi hak'uri abokin sa baya magana sedai tabbas duk abinda take fad'a yana jinta, shek'ek'e ta kallesa
"Allah ya tsari gatari da saran shuka, ina zan zubar da ajina wurin yiwa namiji magana shi bemunba, idan har baze bud'e baki yayi magana ba tokuwa har abada zamu tabbata ne muna kallon juna, banda sanabe mema yazoyi guna ga yanda Allah ya halicce sa, kawai yaje ya nemi mara magana irinsa, tunda yana jin me ake cewa na tabbatar cutar mata kurumta bace ta maganta ce, katab'a ji an kira mutum da kurma kuma ance yanaji? Da mamaki Muhseen ya kalleta da wannan cin fuskar ta wulak'anci yace
"Haba gimbiya? bak'onka ai annabin kane dan mutum yanada lalura seki hau gaya masa magana shima ai bashi ya halicci kansa hakanba, kurumta kuma dakike gani farkon da aka haifesa koji bayayi, yanada shekaru goma akayi nasarar magance ya dawo yanaji amma har yanzu Allah be bashi ikon yin magana ba" gyatsine tayi kafin tace
"Toni dai kam Allah ya bani ikon magana, kuma yabani ikon ji, yaje cen ya nemi kurma kuma bebiya irinsa karyazo ya manna mun masifa, salon kawai inzo in haifi 'ya'ya kurame da bebaye, Allah kiyaye" Kallon sa Muhseen yayi yaga yanata dariya cen cikin k'irjinsa, not bad she's really beautiful above all kuma yanasan tsiwar ta tana burgeshi, da hannu yayiwa Muhseen alamun yabarta taci gaba da tsiwar tata, mik'ewa tayi tana harararsu
"Allah ko, gwanda kaje ka sanar agidanku baka sona ka ga ninan sun addabeni da maganar sesun mun auren da kurma, kai kuma namiji ne zaka iya dasu" Mik'ewa kawai shima yarigata ficewa amma me da sauri tasha gabansa
"Kaji, dansan manzan Allah kace baka sona, wlh banaso in auri kurma, inba hakaba zan gudu daga gidan nan wlh" Kakkafeta yayi da ido amma beko motsaba, shi soma yake tayita tsiwar kokuma ta bashi hanya yayita gudu
"Yaya Kurma dan Allah fa" Muhseen ne yace da ita
"Malama ga kayan gaisuwa cen, bamu gadi rashin tarbiya ba, saraki a masarautar mu baya magana biyu, dan haka kisan me kike ciki, idan tashi gudu kije bangon duniya" Waigowa Mood yayi yana kallan sa da mamaki, beso ya biyeta ha seta rainasu ai, cikin tsiwar tace
"Kadena mun magana banida lokacin ka inadai bakai bane kurma? da wata mummunar fuskarka awurin" Muhseen yaji zafin kalamanta cikin jin haushi yace
"Nagode hurul ain" mood murmushi ya kalleta yanayi sannan yakai hannunsa ya janyo nata ya tura mata wani zoben zinari a yatsanta daba komai kallon sa tayi sannan ya zaro jotter ya rubuta mata
"Na biya sadakin ki wannan zuwan danayi, kin rigada kin zama rabi ta kurma" kafin ma ta gama karantawa yayi gaba abunsa beko sake kallon taba, itakuwa zama tayi tana kuka, Muhseen kam bayan sa yabi yanata banbami. Tunda suka bar masarautar suka d'auki hanyar barin garin yake zuba murmushi, wato da gaske wannan sarakan tsiwar burgeshi take, yanda take masifa abun seya k'ayatar dashi gatanan kyakyawa da ita son kowa k'in wanda ya rasa, Muhseen ya fahimci abokin shi ya kamu dason wannan k'wayamar shi harga Allah takaici take bashi yarinya ba komai a kanta se fitina da rashin mutunci shegiya....
Tunda Hammood yake an dasashi shida Hafsat ala dole yazo su gaisa bece mata ci kanki ba, gashi shishi kad'ai yazo duk se ya kasance atakure Hafsat take ganin sun shafe 30mns beyi magana ba ya sanya tace
"Ranka ya dad'e dan Allah kayi hak'uri, wlh duk abubuwan dakake tsammani da sanina suka faru wlh bansan komai ba, nima kaina tsintar kaina kawai nayi a yanayin daka sameni, gidan nan bansan kowa ba, zargin da aketa laftawa akanka dani bansan komai ba dan Allah kayi hak'uri" Tab'e bakinsa yayi sannan ya mik'e tsaye ya soma shirin barin parlon, da gudu ta ruga ta tsuguna a gabansa
"Dan Allah badanni ba koda bazaka yarda dani ba ka saurari labari na" Wani mugun kallon tsana yake zagayar ta dashi tafi minti uku bece mata komai ba, kafin daga bisani ya zagayeta gaba d'aya yanemi barin d'akin, kanta ne ya sara mata tayi hanzarin dafewa.
****************
Duk wani shirye shirye na guduwa Khairiyya tagama tsarashi itada Bilal, dan haka yauce ranar tafiya tagama tsarawa saga 8 na safen data fita tafita kenan se bayan sati daya sesun tsorata sun fasa mata auren dole, letter ta ajiye da wayoyinta gaba d'aya kamar yanda Bilal ya tsara mata, he sure knows that zasu iya nemanta through mobile tracking, bayaso sam a b'ata masa aikinsa, badai Momy ta bashi 50.m ba tace gini 45.m ga filin data saya da sunan sa, ga kuma 5.m na lefe lallai yagama samun abun zaman duniya dan haka bashida case yagama da yarta ya bada video ta kalla dama ya kammala karatunsa sedai ta nemi wani amma har iyayensa dare d'aya zata nema ta rasa!!! Daga baya ya karb'i takardun sa na school.ko baya kusa.
*Mom Nu'aiym.*
*TSINTAR AYA* FREE BOOK
*BILLY GALADANCHI*
~NA SADAUKAR DA WANNAN SHAFIN GAREKI MEENAT A 'YANDOMA, ALLAH BAYAR KAUNA YA SAKA DA ALKHAIRI~
"SHAFI NA GOMA"
Mik'ewa tayi tabi bayanshi da kallo, bazata koma gidan Momy ba sabida Bilal baze tab'a barinta ba kuma sannan momy batada halaye na garin daya dace a zauna da ita, bakuma zata tab'a komawa wancen garin wanda yake tushe kuma mafarinta, idan har wanda ya kawo ubanka duniya ze cutar dakai a rayuwa waye baze cutar dakai ba? Wannan mutumin kuma gashi nan kansa a murd'e yak'i ya saurare ta, shikenan bazata matsa masa ba amma wlh zezo lokacin dayakeso yaji labarin wani abu daga bakin ta bazata furta koda kalmar ci kanka bane. Kannata yanaci gaba sara mata, tasoma fahimtar irin ciwon dake damun ta, yanzu yanzu zata suma kokuma tama rasa metayi sedai ta farka ta ganta a kwance kaman tayi bacci ta tashi, zuwa tayi ta kwanta akan doguwar kujerar dake parlor d'in amon sautin muryar D'an galadima yana ratsa dodon kunnenta
"Na fahimci matsalarki danginki basa sanki, na fahimci cikin shege akayi aka haifeki, nagama fahimtar bakida gata, to bari kini wannan masarautar dakike gani ta kowa ce, muna baiwa marayu irinki masauki,