Showing 42001 words to 45000 words out of 113608 words

Chapter 15 - TSINTAR_AYA

Start ads

09 Aug 2025

694

Middle Ads

kawar da dubanta daga garesu a ranta tana zagin dukkan su, ita ko wannan tsohuwar bataga dalilin dazesa a had'o ta da itaba a rayuwarta gaba d'aya ta tsani takura, dagani seta dinga shiga hancin ta, sam ita bazata lamunci shiga hanci ba dan babu wanda take zaman sa.

********************
    Zaman shirun ne ya ishi Jay ya kalli Barra cikin kulawa da tausayawa yace

"Barratu" Ita kanta duk sanda taji Jay ya kira sunanta gaba d'aya kai tsaye haka ta tabbatar koma menene magana ce dake neman nutsuwar ta, cikin tausayin kansu ta kallesa, amma batayi magana ba

"Kiyi Hak'uri Barra, banaso ko kad'an na ganki a irin wannan yanayin, gabaki d'aya hankalina seyake tashi gani nake tamkar nine sanadi, Barratu da sam ba haka kike ba, kowa yasanki da walwala amma acikin shekaru biyun nan kinfi ko yaushe sauyawa, Barrana tamkar akan aurena da zulaiha ne kika shiga wannnan rayuwar"  Hawayen idanta ta share sannan tace

"Jay ba haka bane wlh, kawai tausayin mu nakeji, ka k'ara aure ma amma ace ko zulaiha shiru har yanxu ko b'atan wata bata tab'a yiba ya zanji nikuwa" Murmushi yayi sannan yace

"Barratu mufa shekaru goma kawai mukayi bamu haihuba, wayasan inda rabonmu yake? kika sani ko lokacine beyi ba? inaga wannan ai shiga hurumin Allah mukeyi kawai hak'uri zamuyi da kuma addu'a" Aman dataketa yi tun safe ne ya kuma taso mata da sauri ta mik'e tana dafe bakinta tayi hanyar toilet, this fast few day's yana ganin sauyi sosai a wurin Barra, meke damunta batason sanar dashi? ya rasa gane kanta kwata kwata, da sauri ya bita toilet d'in ya taimaka mata ta kuskure bakinta sannan suka dawo bed room d'in, kallon tsukakken waist d'inta yayi acikin rigar dake jikinta wacce tabi lafiyar jikinta gaba d'aya, Barra jiki ta k'ara haka ya ayyana a ransa tana tsaye tana shan ruwa ajikin bedside, zuwa yayi ya d'aura hannun sa akan waist d'inta

"Barratu meke damunki wai? Kallon sa tayi idanta yana lumshewa

"Bacci nake yawan yifa, nafi 3month ina fama da cutar baccin nnan aika sani ko? to yanzu ko kitchen nake a zaune ma bacci nake, daga tsaye gyangyad'i nake" Murmushi yayi

"Ba bacci nake magana ba, wannana aman" D'an shiru tayi na wuccin gadi

"Amai ko? kaman zekai sati uku ba dama insha kamu, kuma inaso nasha amma duk nasha sena amayar nikuma bawai bari zan ba, kaga zulaiha tana jiranka please kazo ka wuce" Hannsa ya sanya ya shafi cikinta

"When last kikayi period? Da sauri ta juyo suka fuskanci juna

"Ko? hakane kuma yakai 4month yanzu, amma kasan bawai na saba yana zuwa wata wata bane shisa ban damuba, nikanyi 50days bezo ba amma 4moth bantab'ayi ba" K'irjin sane ya harba sannan cikin tsatsare ta da ido yace

"Kikace dani last week bakyason warin tea ko? kallon sa tayi "Ea bana so kam, k'arni madarar take mun?

"Amma nasan kinaso or have u ever felt that before? tana kallon sa tace "Wait could it be...... noooo that cnt be bazan tab'a haihuwa na sani" Murmushi tayi

"Banaso in saka raina yazo ba haka bane ba, but i notice some changes Barra, kin tab'ayin k'aton cikine? look at this fa wannan rigan dak'yar kike numfashi aciki" kallon cikinta tayi da sauri ta janye sa daga jikinta ta bud'e wardrop its being long tayi amfani da pt strip d'inta dakae ajiye park d'aya, toilet ta fad'a bayan ta zari hud'u seda tayi fitsari sannan dukkansu ta zura aciki ta jere akan wash hand base ta zuba tagumi🙀, gabaki d'aya atare suka jere mata result ta zuwan postive layi biyu ko wanne, cikin d'aya murya sosai tace JAYYYYYY..... A hanzarce ya rugo da gudu zuwa toilet d'in fad'awa tayi jikinsa

"Jay please take me to a near by hospital dukka layuka biyu suka nuna mun, inaso na tabbatar" Binsu yayi da kallo yana murmushi sannan cak ya d'aga suka nufi asibiti.

****************
   Zuwan su U.S.A da kwana biyu akayi waya akan maganar cikin barra lokaci d'aya Bahar ta tashi hankalin ta akan akawo mata 'yarta harta samu k'afa, Jay baze iya barin Barra ta tafi ita kad'aiba wannan ya sanya ake shirin tahowar su a tare.

Hafsat sosai takejin dad'in zaman garden, kwana biyu da zuwansu amma ta soma sabawa da zama wurin, yau gaba d'aya batajin lissafinta daidai koyaya Mood d'innan ze dubeta da 1yrs yace ze mayar da ita SS2, tayi wannan karatun yana gaya mata karatun cen dana nan ba d'aya bane after that kuma kawai har Ammu Bahar zasu daddage su sauya mata suna zuwa sunan sarki, sam bata k'aunar abinda ze rabata da marigayin ubanta mesa arayuwa zasu mata wannan rashin adalcin, Hafsat Habu mak'eri wannan shine sunan datafi sha'awar akirata dashi amma wani Hafsat Muhammad Takawa, sam tagode da d'aukakar amma banda na ture sunan mahaifinta, tsaki taja a karo na barkatai sannan ta mik'e zuwa cikin part gidan gaba d'aya fuska a shagwab'e, karo tayi dashi yana hanyar barin gidan, yauma kamar mayya hijabine ajikinta ya rasa uwar datake b'oyo, k'in matsawa tayi ya wuce ta daddage ta tsare gabansa, kamar yanda Ummin su ta Nigeria tace take kiranshi da suna Yaa Mood haka tace a shagwab'e

,"Yaa Mood magana nakeso zanyi dakai" Rab'eta yayi yana shirin wucewa ta rik'o hannun rigarsa

"Dan Allah ka tsaya ka saurareni mana yaa Mood" Lafiyyen mari ya sauke a kuncinta dayayi hanzarin gigita duniyar ta,lokaci d'aya ta dafe kuncinta cikin k'araji tace

"Ammu" k'afa yasa ya tad'e k'afarta datake shirin rugawa da ita atake ta fad'i wurin a kife ta buga goshi ta goga hanci bakinta ma seda ya bugu lokaci d'aya jiri me tsanani ya d'etaba, dafe kanta tayi tana ambaton sunan Allah, kukan ma ta gagareta, tana kallon sa ya wuceta yana tsaki yabar gidan, tun tana ganinsa dishi dishi har d'if komai ya d'auke mata. Khairiyya dake jikin k'ofa tsaye tare da kuyangin ta juyawa tayi ciki suma duk suka rufa mata baya, zama tayi ta d'aura k'afa d'aya kan d'aya sannan tace

"Akwai wata Hadima acikin Hadiman b'angaren prince na Nigeria sunanta Ameena akwai watama Barira kaman itako tace sunan ta, ke Ummalo jeki ki kiramun su" A hankali ta mik'e bayan ta amsa da "To Ranki ya dad'e" sannan ta fito itace ta d'auki Hafsat dukda ba imata takeyi ta tafi da ita cen side d'in Bahar,gabaki d'aya ganin Hafsat a haka hankalin bahar tashi tayu ta soma k'ok'arin zuba mata ruwan sanyi ta samu kanta dak'yar, lokacin datake tambayar ta meya sameta se Hafsat ta tsinci kanta da kasa gayawa Bahar Gaskia tace fad'uwa tayi bayan datayi tintib'e..... Lokacin da su Amina suka isa wurin khairiyya zubewa sukayi cikeda ladabi suka gayar da ita ta amsa a wulak'ance sannan tace

"Ku zauna akwai abinda nakeeso in tambayeku, Allah yasa wata shegiya tamun k'arya kn ganeta kuga yanda zanyi saku" Amina ce ta fara sunkuyar dakai "KainHaba mu mun isa, ai rayukanmu ma zamu iya baki yar sarki jikar sarki matar eqrku kuma uwar sarki inshaa Allahu, ki dad'e kiyi k'arko ranki ya dad'e, da girman kunerar ki uwar marayu, kai dama masu iyaye duk uwarsuce ke, Allah yayi jagora me taimakon talakawa" Gyaran zama tayi kanta yana mata nauyi sabida ana shirin fasa mata shi, dukda zuciyar ta a jagule take sabida abinda ya faru da ita hakan be hanata jin tamkar tana akan gajimare sabida son girma

"Kece Amina ko? tana washe baki

"Nice Allah Ranki ya dad'e sarauniya a masarautar Baihatul mulk kuma Sarauniya a masarautar Daulatul Dinar, darajarki daban take data kowa, wanda duk Allah yaso bashida mak'iya, mak'iyanki fadawanki gimbiya khairiyya, Alherine ganinki me sunan Alheri" Kallon sosai khairiyya ta mata kafin tace

"Wacece uwargijiyar ki a fad'in masarautar ku?" Zubewa tayi tana k'ara k'ask'antar da kanta "Dakon jiran zuwanki nake Gimbiyar Alkhairi, banida wata uwarginiya sama dake kaf duniyar nan, me kike buk'ata daga gareni ya tabbata yanzu base anjimaba" Murmushin fuskar khairiyya ne ya k'aru da kalli mutanen ta tace

"Kubamu wuri" Sumsum duk suka watse banda Barira da aka kirasu tare, seda ta gama k'arewa yanayin su kallo sannan tace

"So nake ku bani labari gameda waccen baiwar datake tare sa Bahar sarauni, kunsan ni bak'uwace, Prince ya sanar dani cewan 'yar aikice in sakata duk aikin danake so amma mesa zatake takaran saka suturu irin na alfarma dani, hankalina be kwanta da ita ba sam" Kallon juna sukayi ta k'asan ido, Amina sarakan tsegumi ce tace

"Ai Ranki ya dad'e mu 'yan na gadane amma ita ai taka haye tayi, tsintarta akayi kinsan sarki da tausayi shine ya sakata acikin bayin gidan uban talakawa kenan, tofa shine aka turata Fadar Sarauni acen ne bahar tace tayi kamanceceniya da 'yar ta Zainaba da Allah yayiwa rasuwa, kinsan tsofaffi shine tace ta 'yanta ta ta mayar da ita yanda kika ganta, prince mood yafi kowa tsanarta, ko yanzu beso zuwa da ita amma Kinsan Bahar dolece ta saka akazo da ita badan rai yana soba" Nisawa Khauriyya tayi cikin samun relief

"Ohh Hakane, zan tabbatar mata da cewar itad'in 'yar aikice, seta yabawa aya zak'inta naga alamun neman had'a kafad'a take dani, ni zata kalla ta kirani khairiyya gatsai tsintacciya da ita" Cikin neman k'ara hura wuta Amina tace

"Amma koninan yau Hafsatu ta kalla ta kirana Amina aisaina wanka mata mari, wannan ai iskanci ne Ranki ya dad'e, maganar gaskia ta cancanci horo me tsanani" K'ara b'ata fuska khairiyya tayi

"Duk yanda zanyi sena tabbatar tabar k'asar nan zuwa Nigeria i hate seing her face, idiot! nan suka zauna sukayita zigata harta hau daram ta d'are akai tayi kane kane.

kallon Amina Barari tayi cikin mamaki tace "Ke bala'i ce Meena, yanaji gaba d'aya kin sauya labarin, mesa bazaki gaya mata gaskiyar matsayin Hafsat a wurin mijinta ba? Harara ta wurgawa Barira

"Ea tabbas Barira na yarda gulma kad'ai kika k'ware ayi amma sam bakida hankali, kin manta gargad'in Bahar akan b'oye matsayin Hafsat awurin Prince? sannan ai bazamu zira kanmu a ko inaba se inda mukaga zata b'ulle, wannan fa 'yar sarki ce muna k'in gaya mata komai zakiga ta tsanemu, wata k'ilma tayi sanadin da za'a mayar damu Nigeria mu shiga uku,Allah na tuba banda k'udirar Allah ko filin jirgi kyaje?" Dariya suka saka atare sannan Barira tace

"Bari bari, ni wlh makaranta nakeso nakoma, baka mutu a bauta ba" Tsaki taja

"Nifa kurma nake hari, kindai san ba wacce tafini kyau a matansa ko" Tab'e baki Barira tayi "Ba mamaki ta faru, abun Allah budurwa da jika".......

A garden suka had'u da Hafsat wacce sam ta kasa gayawa Bahar abinda ya faru, tunani take sosai akan irin rayuwar data fuskanta tun daga tasowarta har kawo wannan lokacin, agidan momy akwai 'yanci babu takura ba komai, a matsayin 'yar rik'o ta d'auketa wannan ya bata lasisin zama da momy tamkar itace uwarta,momy batada wata matsala amma matsala d'aya agidan momy itace Bilal, ta rasa dalilin daya sanya ta kasa cire momy a ranta har gobe tana mata kallon uwa, meyasa momy ta zab'i rayuwar sab'on Allah akan tagode masa bisa dukkan ni'imomin sa akanta ? tanajin ciwo, tanajin zafi idanda a Nigeria take a halin yanzu babu abinda ze hana ta ziyarci momy ta mata nasiha koda zata kashe ta kuwa? b'angaren zuciyarta kuma yana mata yawo akan tsananin kamanceceniyar Khairiyya da momy, kai bama wannan tanbas a duk inda tasan khairiyya ta santa kamar gidan momy? amma wannan ai 'yar sarkin Baiha ce momy kuwa ta tab'a gaya mata ita mutuniyar sudan ce amma kamar fa ? tabbacin cewar tasan khairiyya ya tsaya a ranta amma a ina ? shine tambayar datake addabar ta amma babu amsa sam! A gabanta khairiyya ta tsaya suka tsaya wurgawa juna kallo cikin isa tace

"Ke baki ita gaisuwa bane ba, waye ubanki tsintacciyar mage? da har ina tsaye zaki zauna" Hafsat waige tashiga yi kamar tana nemann wani abu kafin ta sake kallon khairiyya "Wai dani kike? ta furta tana kallon ta ido cikin ido, cikin takaici khairiyya ta kawar da kanta

"Banngane ba? ni kike kallo kike gayamun dawa nake, dankin samu d'aurin gindi a awurin stohuwar danake da tabbacin takusa kutuwa shine kike d'add'aga ta mutu abarni dake inci uwarki" Yamutsa fuska Hafsa tayi dukda a kumbure take sabisa buguwa gashan mari amma zaka gano kyakyawace ajin farko tace

"Anya kuwa bamu kuskureki da 'yar gidan sarkin Baiha ba ? kodai ba'a gabansa aka raineki ba, koni dana sako k'afa gidan sarauta jiya nasa cewa ba haka mutuncin sarauta yake furta kalamai ba, kamar yar hanyar kawo, U doesnt have a language at all, ur using thug language and that, is not a language, know how and when to talk to me ok" Kallon mamaki khairiyya ta mata tana k'ara mamakin wai 'yar tsintuwa ce kuma yar aiki ce! kafin ta gama tunanin hafsat ta mik'e "Excuse me please" Tana juyawa khairii ta rik'o rigarta tayi dragging nata gabanta

"Are you by anychance taking me for granted? D'age gira d'aya Hafsat tayi

"Take ur hand's off me, as u can see am not in the mood to tolerate ur bullsh***t" Cikin d'aga murya khairiyya tace

"Amma kin iya rik'e rigar mijina ko? tambad'add'iya i can see u really wnt to seduce him" Wata dariya siriri Hafsat tayi sannan ta kallo ta sama da k'asa

"He suppose to be mine first babe, i just let u have him first sabida ni sam baya gabana, after all we r sharing thesame surename with him, ke kikeda lokacin wannan shirmen kuma" Kwad'a mata mari khairii tayi

"Me kike nufi da kalaman ki? Dafe kunci Hafsat tayi cikin mamaki sekace tana jiranta, hawaye ya sakko daga fuskarta tace "Ask ur damn Ass!! sannan ta juya da gudu dafe da kuncin ta, Khairii zuciyarta yana tafasa ta juya zuwa part d'in su tana nanata kalaman Hafsat aranta "He suppose to be mine first beb, i just let u have him first!! what those that mean for goodness sake? is she up to sokething kome? Hafsat da gudu ta wuce cikin gida,tararwa tayi Bahar bata wurin ya sanya ta wuce d'akinta aguje, kan gado ta fad'a ta soma kuka me ban tausayi, me tayiwa mutumin nan yakeso yaga bayanta ne? bata cewa kowa ya mata fyd'e ba yanda ya tsinci maganar nan haka ita ta tsinta me yakeso tayi? wannan tsanar da tushe ta faro babu wata maganar akan abinda ya faru ne, shine yakeso ya cutar da ita, tayi alk'awarin bazata tab'a aurar Hammood ba, amma su zuba itada matar sa seta dasa mata hawan jini sannan tabar mijin, shi kuwa wlh tayi alk'awarin indai har ta amsa sunanta mace seya zube gwiwowinsa a k'asa, ya tuke gemunsa ya dire rawanin sa yana rokon gafarta, a lokacin zata nuna masa iyakar sa wlh, zatayi amfani da sirrin sa data sani ta juya shi son ranta.
    


Acikin ambaliyan ruwan turaruka Khairii tayi wanka, har yanzu raunukan jikinta da saura dukda ba ciwo ciwon, ta saka abin daya faru aranta har bata sukuni, ita sedaga baya tayi danasanin faruwar komai, upon all people kuma ace Kurma ne ya taimaketa haryasan sirrin ta, momynta batasan illan datayi wa rayuwar taba har wannan lokacin, ko bacci ta kwanta video batsar mahaifiyarta ne yake mata yawo akai, a hankali take murza man ajikinta tafi 40mns da fitowa daga wankan amma she's lost, batamasan tana eban man tanata laftawa jikinta ba, shikuwa yayi tsaye daga jikin k'ofa yana k'are mata kallo sanye take da bathrobe ta d'aure kanta da towel fari kalan bathrobe d'inta, ganin gaba d'aya bata tare da kanta ya sanya ya taka har kusa da ita ya xauna ya rik'o hannun ta suka kalli juna, yana murmushi ya girgiza mata kai" Kallon sa tayi sannan itama ta k'ak'alo murmushin k'arfin hali

"Sannu da zuwa, yaushe ka shigo? kawar da kansa yae gefe sannan ya zaro wayarsa ya rubuta mata

"Meke damunki khairii?" karantawa tayi wani k'ululun bak'in ciki ya kuma tarnak'eta, tace tana kallon sa

"Bazan juri cewar duk sanda zanyi magana dakai ba sedai ka rubuta na karanta, sekace wasu tab'abb'u irin haka aiseka kurumtani nima" Da mamaki ya kalleta, seyayi mata alamar tayi hak'uri da hannunsa sannan ya mik'e ze fita, hannun sa ta rik'o ya dakata amma be waigoba tace cikin sanyi murya

"Baka zama gida bare ka koyar dani yanda kakeyi da Bahar, nikuma zanfison kamun da hannu sena mayar maka da bakina ko, naga kaji haushi maganar ne ban daidaita ba amma ba haka nake nufi ba" Sauke ajiyar zuciya yayi cikin jin dad'in abinda tace sannan ya juyo ya rungumeta gaba d'aya, k'amshin jikinsa ya kusa sumar da ita, gaba d'aya ya mata rumfa acikin faffad'an k'irjin sa, saitin kunnenta yakai bakinsa ya manna mata kiss sannan ya shafi gefen kuma tunta, saketa yayi sannnan da hannu ya nuna mata "Zan koya miki" kallon sa tayi bata gane ba ya rubuta mata yana nuna mata tayi murmushi.

Babban gidane suke acikin sa, b'angaren su shine agaba, se part biyu dasuke baya iri d'aya, part d'in farko na dama shine na Bahar se part na biyu shine na Bayi da kuyangin da akazo dasu gabaki d'aya Bahar ita kad'aice a part d'inta se kuwa Hafsat da wasu susu biyu masu kula dasu, Bahar zaune tana mitar an baro mata miyan kukanta a gida Hafsat se hak'uri take bata wata baiwa tazo tace wai inji khairiyya Hafsat taje, kallon masifa Bahar tayiwa Baiwar

"Ilele kike ko? baiwar ta k'ara k'ask'antar da kanta  "Nice Bahar sarauni" k'wafa tayi

"Me zata mata ne ? la'ana take nema kome? yarinyar nan yanzu take zaunawa tun safe na kula tunda mukazo take yawan aikowa kiranta ke Hafsat aikin me zaki mata ne? Kallon Baiwar Hafsat tayi ssannan tace

"Ba komai Ammu, hira nake tayata" Tsaki taja

"Banta gantalewa tarasa me mata hira seke? ina daga masarautar su an bata kuyanga? Mik'ewa Hafsat tayi

"Nidai Ammu dan Allah ki rage yawan fad'a, cewa akace yana saka hawan jini, idan kika kamu da ciwon hawan jini aina shiga uku ko? duka ta kaimata

"Ke tafi cen danla me neman rigimar tsiya" Tana dariya ta fito zuwa part d'in da sallama ta shiga a parlor ta samesu zaune suna kallo d'an russunawa tayi tace

"Yaa prince barka da

End Ads

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login