Showing 9001 words to 12000 words out of 108894 words

Chapter 4 - NOOR ALBI COMPLETE

Start ads

08 Aug 2025

15

Middle Ads

sosai.

Itadai Laylah sallah tayo tazo tanata ayyukanta batareda ta dago Kai ta iya kallonsu ba bare ta nuna damuwar zance ko daya acikin zantukan sai kaida kawonta take tana aiki.

Anty Sa'adah ma shigowar zancen aurenta cikin maganar ya hanata saka Baki ta kare Laylah tareda sanar dasu burinta dataci alwashin duk ranarda tayi aure zata tafi da Laylah Dan inganta rayuwarta da ilimi Mai zurfi na boko.

Har akai magriba Bata Gama aikin abincin data doraba
su Kuma tuni Suka shige ciki suka bar wajen ta sake share tsakar gidan kafin ta sauke abincin ta zuba a kuloli takai musu tadawo ta gyara gurin,
Bataci nata abincin ba Saida tayi wanka tayi sallah ta dawo kicin din ta Dan ci kadan ta fito ta nufi gurin abbanta.

Zaune yake Kamar kullum Kan kujerarsa zugum Yana sauraron duk abinda yake faruwa a tsakar gidan
Maganganun Umma Jamila sun tabasa sosai sbd bayajin har abada idan ba aureba zai iya bawa wani Laylah,
Yasan a yanda yake dinnan tabbas yanaji Yana gani umma Jamila zata iya daukan Laylah kamar yanda tafada Wanda yasan tabbas duk juriya da hakuri irin na Laylah taje gidan umma Jamila rayuwarta tagama Shiga hawula'i Dan Haka bazai taba Bari hakan ta faru ba
Matuqar zasuwa Sa'adah aure yasan Laylah bazata qara Jin dadiba ko sassauci Dan Haka itama auren zai Mata a inda zata ingantu Koda Babu soyayya yasan zatai daraja.

Tana qarasawo gabansa ta zauna tareda abincin data debo zata basa ya kalleta da idanuwansa dasukai ja ya Mata alamar ta matso da hannu
Ta kallesa cikin sanyin jiki kafin ta matso din batareda tace komaiba takai kunnenta bakinsa
Cikin rawar muryar Dake tafe da kakari daqyar can qasa yace"

Zan Miki aure kafin auren Sa'adah zakije inda zakiyi rayuwa kema
Allah zai Baki farin cikinda sai sunyi Miki kukan Dadi da godiya su umma Jamila........

Wani irin faduwa gabanta yayi tsananin mamaki zancensa yasata bama firgici ba sbd tasan Babu wani maganar aure a rayuwarta yanzu,
Tayi aure tabarwa wayeshi Abban.

Kallonsa takeyi cikin nisa a tunani Dan batamasan Mai zatace Masa ba kafin daga baya ta miqe ta fice ganin dare yayi.
Tana fita abdullahi na shigowa yayi Masa alamar Kira tareda fadar sunan AB TURAKI daqyar alamar shiyakeson Akira masa
Take abdullahin ya fidda wayar Abban Dake drwer wadda aka aje sbd Kiran mutanensa da basa daukan sabuwar number Amma suna daukan me sunansa ya lalubo Numbern qasar AMERICA.
#MAMUH#


👇👇👇Kuyi following Dina Dan samun posting akan lokaci dama sauran novels Dina complete 👇👇

Mamuhgee @Arewabooks

*_Rabo sai Mai shi...Bata taba saka ran shigowarsa ko zama jigo a rayuwarta ba sbd kallon datake Masa amatsayin Uba,Abokin mahaifinta,Amininsa Kuma Mariqi.!_*
*_Soyayyace tashiga tsakaninsu Mai girma da qarfi batareda sun ankare da hakanba bayan dukkaninsu sun haramtawa kansu hakan,Shin ta yaya zata kalla mijin yayarta,Yar uwarta wadda ta riqeta tamkar yanda uwa me riqon 'da amatsayin nata mijin TAYAYA ZATA KALLA AMININ MAHAIFINTA A MATSAYIN MIJINYA_*
*_Qaddararsu wannan kokuwa itace rabonsa tun farko?_*
*_NOOR ALBI Hasken rayuwata_*
_Littafina dayazo muku da wani salon na dabam Wanda soyayyarsa ta kere sauran labaraina,salonsa ya bambanta da sauran,nishadinsa da shauqinsa na musamman ne_
_Fata dai ku kasance taredamu kuji zafi zafin damuka dawo muku dashi_
*_NoorAlbi#MAMUH_*

Follow me @ArewaBooks
Mamuhgee For my latest updates

*_KUFAN WUTA_*
_Safiyya Huguma_

*_BAQAR INUWA_*
_Billyn Abdul_

*_RAYUWAR MACE_*
_Hafsat Rano_

*_MASARAUTA_*
_Miss Xoxo_

*_NOOR ALBI_*
_Mamuhgee_

Bilkisu Ibrahim Musa
1487616276
Access bank

Number shaidar biya👇🏼

*_09032345899_*

*KATIN MTN*

09166221261
[6/2, 11:20 PM] MG💋: *_Mamuhgee 7_*
Shiru ne ya ratsa ta bangaren Turaki Wanda zancen yazo Masa a wani iri Dan kuwa a duniya Babu abinda bazai iya yiwa Mahmoud ba matuqar Bai sabawa addininsaba saidai wannan Alfarmar tayi gabas shi yayi yamma Dan kuwa babuta yanda za'ai ya auri 'yar daya Haifa sosai,
Yar Amininsa dasuka taso tare hakama 'yar zainab,
Yana iya tuno ranarda shine ya biyawa Aminin nasa sadakin auren mahaifiyarta saikuma tayaya za'a kawo mgn irin wannan,

Ranar haihuwarta ya tuno da hadarin daya faru Wanda ta sanadinsa yahadu da tasa lalurar da haryanxu yake tareda ita ta rashin iya biyawa iyalinsa buqatar aure
To tayaya ita dinma datake yarinya Idan ya aureta zai sauke Mata nata haqqin?
Wannan abune da bazai iya ko tunaninsa ba Dan ko 'yar zainab Bai sake ganiba tun tana jaririyarta daya taba ganinta,
Dan Haka wannan al'amarine Mai girma da bazai faruba
Girmansa da duniya take gani tamkar shiga haqqine garesa agansa da auren 'yar cikinsa.....

Maida bayansa yayi ya jingina jikin lafiyayyar royal cushion set din Dake palon nasa Yana Dan rufe fararen idanuwansa ya bude cikin muryarsa Mai nutsuwa irinta masu kwanciyar hankali da murza rayuwar dala yace"

Mahmoud maganar buri da fatanmu na hada zuria wannan wani maganane dabam da mukai fata Kuma Allah Bai cika fatan ba Wanda ko bamu hada Zaria ba kariga ka zama zuriata tunda Muka zama Yan uwan juna,
Maganar bani aure kwata kwata bashineba sbd za'a shiga haqqin yarinya sbd kasan Ni din ba mazauni bane banada lokacin kowa saina aiki,hakama babu aure atsakanina da 'yayanka Dan kuwa kallon Yaya nake musu,
Idan akwai matsalane a gidan ka sanar Dani Zan inganta rayuwarta tako Ina,
Zan Bata kowace irin rayuwa kakeson nabata basai da aureba...

Kamar yanda yasan Abban akan abinda yake so dagewa Abban yayi cikin azabar ciwon daya taso Masa gadan gadan yace"

Amatsyina na ubanta nine nake rokonka cikin qasqantar da Kai Turaki ka dauketa ka tafi da ita,
Idan bazaka auretaba nabaka ita halak malak Dan Allah ka inganta rayuwarta,
Batada kowa bayan Ni Ina rokonka daka zame gatanta tana cikin maraicin uwa da uba,
Shi kadaine rokona dakuma burina da gata kacal daya dazan Mata tsawon rayuwat..........

Bai qarasaba take bakinsa ya juye sbd ciwon yagama tasowa gabaki daya take ya sake fadowa daga kujerarsa ya zube qasa Yana fitarda wani irin zufa da kumfa idanuwansa na juyawa...

Daidai shigowar Laylah daukeda ruwan dumi data debo da qaramin towel zata Dan gasa Masa qafafunsa..

Mummanar faduwa gabanta yayi ta dire kayan hannunta tayo kansa cikin mummunan yanayi tana Kira sunansa cikin iya sautinta Mara qarfi sosai Dan wahalar rayuwar tagama cinye qarfinta shiyasa komai nata a sanyi take yinsa Wanda bayan sanyin jiki hardana wahala data Gama cunyeta.

Kamosa tayi tana Kiran sunansa dukkanin jikinta na rawa sosai Kamar yanda na Abban keyi
Tana kokuwar dagasa saiga abdullahi yashigo
Shima da gudu yaqaraso cikin tsananin tashin hankalin ganinsu ahakan hankali tashe da babban sauti yace"

Meya samesa?lafiya?

Kasa magana tayi sbd halinda tariga tashiga da ganin Abban hakan sai kawai ta sauke kanta tana rintse idanuwanta bayarwa hawaye sun fito ba dan tuni qamewar zuciya yagama busar da hawayenta tuntuni Dan kuka gareta wahalar banzace shiyasa Bata kuka Dan ko taso tayi kukanma Baya zuwa....

Jiki na rawa Abdullahi ya fitarda wayarsa ya lalaubo numbern Dr Abbakar ya Danna Masa
Yana dauka cikin rudu yake fada Masa halinda Abban yake ciki take Dr Abbakar din ya kashe wayar Yana cewa ga motar asibiti Nan zuwa yanzu.

Kafin motar asibitin tazo tuni Abban yayi nisa
Abdullahi daya Gama firgicewa cikin tashin hankalin sai jijjigasa yake Yana Kiran sunansa Dan karya qarasa yin nisan Amma tuni Abban yayi nisa
Ganin hakan ta dafa bangon Dake palon sbd Jin kunnuwanta Kamar suna rufewa Dan dummmm takeji sai can taji kalma daya
Kanta ta dafe da hannu daya yayinda dayan take dafe jikin bango dashi idanuwanta sun kada sunyi jajir Babu abinda takeji Kamar tsananin radadi a zuciya da cikin kwanyar kanta Wanda ake Kira da asalin _Depression_

Su Momy Basu San abinda yake faruwaba Saida motar asibiti tazo kofar gidan aka shigo aka daukesa cikin gaggawa aka fito dashi sai alokacin Sa'adah ta fito da Dan sauri daidai Ana fitowa da Abban Wanda babu alamar numfashi atate dashi
Gabanta yayi mummunan faduwa hankali tashe ta kalli kofar palonsa datasan Laylah na ciki ta nufi palon cikin tsananin firgici tana Kiran sunan Laylan da zuwa lokacin kunnuwanta basa jin komai sai idanuwanta dake gani Suma ba sosai ba
Da gudu Sa'adah ta qarasa gurinta tana Kiran sunanta da qarfi tareda tallafota jikinta sbd sulalewa da laylan ke neman Yi qasa.

Laylah
Laylah
Meya samu Abban?
Meyake faruwa?
Kina Jina kuwa?
Karki rufe idanuwanki Laylah kalleni,
Kina bani tsoro
Dan Allah bude idanuwanta sosai ki kalleni,
Meyasa samu Abban?
Kina lafiya kuwa??
Laylah.. Laylah.. Laylah.

Sunan Momy Sa'adah din ta kwala da qarfi cikin tsananin firgici tana cewa"

Momy kizo Dan Allah Laylah ma mutuwa zatai tabarni
Na shiga uku,
Momy....Momy Dan Allah kizo...

Momy dake zaune jagwab a Palo tana tsiyayar hawaye bayan tafiyar da akai da Abban tanajin Sa'adah Amma takasa motsawa Bare ta tashi saima wani irin sabon mawuyacin halinda take sake Shiga akan komai dayake faruwa tanajin radadinta na shekaru Yana ninkuwa sbd har cikin ranta ba rayuwar dataso su gudanarba da Mahmoud da 'yarta,
Meyasa komai ya lalace musu Haka,
Ina amfanin hakan,
Ta Rasa yanda zatai ta gogewa zuciyarta komai shiyasa tata zuciyar take cikin qunci fiyeda Mahmoud din Dan kuwa takasa cirewa,
Takasa daina Jin zafin na sabuntar Mata koyaushe,
Tabbas da Bata ganin Laylah da zata iya dannewa,
Amma koyaushe ta wayi gari taga laylan ko taji motsinta saita tuno Kunci da baqin ciki tareda mawuyacin halin data shiga duk akan wannan al'amarin da Mahmoud yabarta acikin quncin da sanin aurensa yayi Ashe yabarta tana bibiyar Yan uwanta gurin tallafa Mata da 'yarta.

Hawaye takeyi sosai tana buga kanta akan kujera zuciyarta cikin qunci Mai girma yayinda Sa'adah keta ihun Kiran momyn cikin tsananin firgici da nata hawayen Dan kuwa wannan ne Karo na farko da Laylah tashiga irin wannan halin Dan har wani kakkarwa jikin laylan keyi.

Ganin ba wani taimako daga kowa yasa Sa'adah zame Laylan daga jikinta da sauri jikinta na rawa ta debo ruwan zafin da laylan tashigo dasu tun farko tazo tazubawa laylan da yawa a fuskarta tana Kiran sunanta cikin fatar tadawo hayyacinta....

Kamar bazata dawo hayyacin nataba sai gashi ta bude idanuwanta ta zubawa fuskar anty Sa'adah din dake kanta cikin firgici tana jiran farkawarta....

Batareda ta motsaba ta maida idanuwanta Kan hancin anty Sa'adah din Dake digar da jini alamar habo
Duk da halin datake ciki sai data Kai hannu Kan hancin Sa'adah din da qaramin sauti tace'

Jini hancinki anty Sa'adah.

Da sauri Sa'adahn ta saketa tana tare hancin cikin mamaki da Dan sauran firgicin data Shiga na halinda Laylan da abban suke ta miqe tana juyawa da sauri ta fice zuwa waje hannunta toshe da hancin ta nufa bakin fanfo ta kunna tana gogewa da hannunta tana wanke hannun a fanfo.

A sulale Laylah ta fito ta nufi dakinta ta shige ta zube qasa Kan dadduma tareda cusa kanta cikin qafafunta kanta na tsananin sarawa kamar zai juye
Gashi Babu Wanda zata tambaya Ya Abbanta sai lokacinda Abdullahi yadawo,
Shin Abbanta Yana Raye kuwa
Kokuwa shima ya rasu ya barta a duniyar da Babu komai acikinta sai son zuciya da zabi.

Ta bangaren Sa'adah tana Gama wankewa ciki tayo ta nufi dakin Momy data bar palon Takoma dakinta ta zauna bakin gado tareda dafe kanta dake tsananin Mata ciwo itama
Ta qaraso gurin momyn ta zauna gefenta tareda riqo dayan hannun momyn da idanuwanta sukai jajir itama idanuwanta suka ciko da hawayen tausayin momyn cikin tsananin kulawa da sanyin jiki tace"

Inshallah wata Rana Zaki komai ya wanke daga zuciyarki
Kici gaba da daurewa ahakan yafi kibar zuciyarki ta ri jayeki
karki Bari shedan yafi qarfinki,
Wata Rana zakiji zuciyarki ta saki gabaki daya
Amma Dan Allah Momy ki sassauta muku ku dukan sbd zuwa yanzu Babu Wanda baya cikin mawuyacin hali acikinku,
Abba lafiyarsa da rayuwarsa gabaki daya acikin jarabawa suke
Ta yanda ma ko yaso neman yafiyarki bazai iyaba Dan Allah Momy ki saki komai kibar rayuwarki tasamu salama da nutsuwarda kowace irin zuciya ke samu.
Na Miki alqawarin idan ganin Laylah ne damuwar daga ranar da nayi aure zanbar gidan Nan Zan tafi da ita bazata sake dawowa ba har sai ranarda zuciyarki ta samu aminci da ita wannan shine alqawarina agareki umma sbd bakisan iya qaddarar da Allah ya rubuto a tsakaninki da itaba Dan kuwa dagani har ita bakisan waye Zai zana gatankiba alokacinda tsufa ko ciwo ya riskeki,
Inaji ajikina Laylah zata zame Miki farin ciki abin alfahari Inshallah
Amma saikin bar zuciyarki ta amsa qaddarar da Allah yariga ya rubuto a tsakaninku wadda ta Dade da wucewa ki yadda cewa Laylah 'ya ce daga wata uwar.

Ko motsawa momyn batayiba Dan kuwa sosai takejin nauyi Mai qarfi a zuciyarta,
Ita kanta tanason yayewa zuciyarta uqubar datake ciki Dan kuwa tsawon shekarun itama batayisu cikin farin cikiba ko kadan saidai Haka Allah ya halicceta da tata zuciyar riqon Mai qarfi.


Har tsakiyar dare Babu wani bayani daga asibiti sai zaman jiran tsammani da kowa keyi a dakinsa batareda kowannensu ya rintsa ba.

Laylah daqyar taga safiyar ta waye Mata tayi sallah hakanan ta fito tafara ayyukan Dake kanta batareda jikinta ya bayyanarda halinda zuciyarta take ciki ba,
Sa'adah da itama Bata cikin walwalar sbd tunanin Halinda Laylan take ciki da Abban danma takira abdullahi taji jikin Abban Wanda har lokacin Ba wani labari Mai Dadi
Tafito Dan Taya Laylah aiki sbd rage Mata damuwa duk da tasan Bata nunawa.

Ganin irin yanayin laylan na sanyi data qara yasata dauko wayarta takira Mata Abdullahi ta miqa Mata wayar cikin qarfin hali ta tambaya jikin Abban
Abdullahi ya tabbatar Mata da Abban Yana Raye saidai kam Yana kwance Babu wani Sauki saidai daga ubangiji.

Adduar samun lafiya Tai Masa ta miqawa Sa'adah wayar tana cewa"

Nagode anty Sa'adah.

Dafa kanta Sa'adah tayi tana cewa"

Kiyi kokari ki fitarda damuwarki zakiji sassauci cikin zuciyarki.

Wani irin murmushi kawai tayi tana cigaba da juye ruwan Lipton din data dafa acikin flask.

Itada anty Sa'adah yau sukai aikin abincin Rana kafin Anty Sa'adah din tasata tayi wanka tace ta shiryo suje asibitin.

Cikin sanyi ta shirya suka nufa asibiti a napep
Koda suka Isa Abdullahi bayanan yaje gida wanka da cin abinci ya Dan huta kafin yadawo Dan Haka su suka wuni a asibitin
Takasa dauke ido daga kan mahaifinta da cikin lokaci qanqani ciwo ya qarasa zabgesa Dan kuwa fuskarsa tuni Tayi wani irin rama Mai tsanani raunar da zuciyar duk wani Mai qaunarsa.

Anty Sa'adah ma zuru tayi ta zuba Masa nata idanuwan tanajin tausayin kanta da Babu shaquwa tsakaninta da mahaifinta Wanda Momy da 'yan uwanta ke nesantata dashi sbd cusa Mata Jin zafinsa akan abinda yayiwa momyn saidai har ga Allah tasan akwai tsananin tausayi da qaunar mahaifinta cikin ranta,tana nesanta kanta dashi sbd karta qarawa momyn takaicinsu Abban da Laylah
Saidai Bata iya nesanta kanta da Laylah Dan lura da hakan shine abinda Abban yafi so da kauna
Ta zabi tasakasa farin ciki daga nesa ta hanyar bawa Laylah dukkanin kulawarta da qaunarta.
#MAMUH#



👇👇👇Kuyi following Dina Dan samun posting akan lokaci dama sauran novels Dina complete 👇👇

Mamuhgee @Arewabooks

*_Rabo sai Mai shi...Bata taba saka ran shigowarsa ko zama jigo a rayuwarta ba sbd kallon datake Masa amatsayin Uba,Abokin mahaifinta,Amininsa Kuma Mariqi.!_*
*_Soyayyace tashiga tsakaninsu Mai girma da qarfi batareda sun ankare da hakanba bayan dukkaninsu sun haramtawa kansu hakan,Shin ta yaya zata kalla mijin yayarta,Yar uwarta wadda ta riqeta tamkar yanda uwa me riqon 'da amatsayin nata mijin TAYAYA ZATA KALLA AMININ MAHAIFINTA A MATSAYIN MIJINTA?_*
*_Qaddararsuce wannan kokuwa itace rabonsa tun farko?_*

Follow me @ArewaBooks
Mamuhgee For my latest updates

*_KUFAN WUTA_*
_Safiyya Huguma_

*_BAQAR INUWA_*
_Billyn Abdul_

*_RAYUWAR MACE_*
_Hafsat Rano_

*_MASARAUTA_*
_Miss Xoxo_

*_NOOR ALBI_*
_Mamuhgee_

Bilkisu Ibrahim Musa
1487616276
Access bank

Number shaidar biya👇🏼

*_09032345899_*

*KATIN MTN*

09166221261


My
[6/2, 11:20 PM] MG💋: *_Mamuhgee 6_*


_ZAFAFA 5 NA MIKA GAISUWAR TA'AZIYYA ZUWA GA MARUBUCIYA UMMY AISHA, TA KUNGIYAR HASKE WRITERS ASSOCIATION, BISA GA RASHI NA MAHAIFIYAR TA DA TAYI. MUNA FATAN ALLAH YA JIKANTA DA RAHAMA, YA GAFARTA MATA, YA KUMA BASU HAKURIN WANNAN BABBAN RASHI AMIN._



****************"
_AMB & ALT PERM Rep AB TURAKI Res,_
_North Buckhead Atlanta,_
_Geogia USA._

Baqar Lexus Ls ce datake daukan ido baqa wuluk ta kutso cikin harabar mansion din bata tsaya ko inaba sai daf da kofar shigewa babban main hall(palon) dake fara Isa daga Shiga cikin gidan Wanda girmansa da tsarinsa da komai nasa na tsarin manyan turawa ne dan Babu inda yake nuni da asalin Mai gidan ba asalin Dan qasar bane,

Tsayawa motar tayi daidai kofar shigewar
Matuqin motar ya kasheta ya bude murfin motar yafito sanye cikin normal Riga da Wandon jin blue ya rufe motar ya nufi ciki hannunsa daukeda laptop fara Sol cikin wata qaramar transparent jaka,
Yana Isa kofar Shiga ya tsaya dakyau tareda Kai hannu ya Danna doorbell
Ya dakata Dan bada Koda tsawon mintuna biyune bawai Dan jiran a bude Masa ba sai Dan yasaba da Sam ba'a yiwa uban gidan nasa karauniya ko rawar jiki a tsanake yafi buqatar komai shiyasa duk rawar kansa da rawar jikinsa idan ka gansa agaban AB Turaki zakasan girmansa da matsayinsa gurinsa na daban ne.

Gyara tsayuwarsa yayi tareda Kai hannu Kai tsaye Kan mabudin kofar ya bude gabaki daya tareda shigewa Kai tsaye kafin ya rufo ya nufi hanyar dazata sadashi da inda yasan Turakin na can.

Da masu aikin gidan yafara cin Karo sunata aikin jere abinci a babban dining room Dake dayan gefen Haka ya amsa gaisuwarsu tareda wucewa ya shige kofarda zata kaisa babban palon Mai gidan na hutawa
Ya Dan buga kofar ahankali bada babban sautiba shima tsawon minti biyu ya jira kafin ya bude yashige Yana gyarawa jakar hannunsa riqo.

Zaune yake Kan 2 seater gabaki daya hankalinsa nakan jaridar dayake karantawa kyawawan idanuwansa farare tas suna Kan jaridar
Qafarsa daya nakan daya(crossing) gabaki daya qamshin turarensa na _Bois Elite_ dake sanyin qamshin ke kashe duk wani turaren dazaka saka ka tsaya kusa dashi,

Qafar turakin Dake harde ya kalla wanda suke farare tas kaman badasu yake tafiyaba su kansu har sheqin hutu sukeyi da zallar takalma masu tsananin tsadar dasuke shiga,
ya dan gyara tsayuwarsa Yana qarasowa gurin Turakin cikeda girmamawa ya zauna kujerar one seater dake can gefen Turakin ya dago jakar daya shigo da ita da murya Mai cikeda girmamawa yace"

Angama tura duka sakonnin
wasu ambassadors dinma harsun fara dawo da bayanansu
Amma na AMB Arabi baijeba
Da alama dai Kamar sakonsa sai yazama na aike Amma dai nasake turawa ta hanyoyi biyu zuwa goben idan Babu bayanin komai daga garesa Zan shirya sakon a takardu masu stamp zanje har Nigeria din sai na isar Amma dai su sauran ga bayanin komai dasukayo reply Nan saika duba.

Zaro laptop din yayi ya bude tareda kunnawa Kai tsaye ya shiga inda sakunan suke ya taso ya Dan matso tareda juyowa da Turakin gaban laptop din.

Ninke jaridar hannunsa yayi a hankali cikin nutsuwa da wata irin haibarsa da tsananin kwarjininsa dataketa cika idon A ABDOUL din ya ajiyeta Kan wadataccen table din Dake gabansa ya dago ya zubawa screen din laptop din idanuwansa farare
Da dan hanzari A Abdoul din ya

End Ads

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login