Showing 15001 words to 18000 words out of 108894 words

Chapter 6 - NOOR ALBI COMPLETE

Start ads

08 Aug 2025

16

Middle Ads

sai a basa wata kayan lalurar.

Girgiza Kai Momy tayi jiki amace da damuwa tace"

Ko a hali na ciwo Mahaifinta ya bayyanarda cewa nida 'yata mune daga baya,
Dan kuwa inda ya bayarda aurenta guri ne daba gurin wasan kowaba Dan kuwa ko yayane sarakuna suka samu wannan matsayin sai anmusu barka bare anan....

Mamakine yakama umma Jamila ta kalli Sa'adah wadda duk ta yamutse gwanin tausayi tace"

Tashi kije idan nagama da momynki Zan dawo kanki Dan kuwa aure Babu fashi Kuma Babu inda Zaki tafi da ita.

Miqewa Sa'adah tayi ta juya ta nufi hanyar dakinta da tuni ta maida Laylah dakin nata tashige
Momyn tabita da idanuwanta dasukai laushi cikin sabon tausayin 'yarta da hakanan takejin sabon son yarta akowane safiya Yana qara qarfi aranta
Gashi duk ta rame tasawa ranta damuwa da Jin Kamar tanada hannu acikin kowane Hali Laylah tashiga.

Kallon tsaf umma Jamila tayiwa Momy Kai tsaye tana Shirin magana Momy ta datasan tambayar dazatai Mata ta katseta da cewa"

_*ABU TURAB TURAKI*_ ........

Da wani irin mamakin kasa gasgatawa ta kalli momyn ba tsayawa komai ta Dora tata tambayar da cewa"

AB TURAKI dai wannan Dana sani?
Aminin Mahmoud din?
Wannan dai Mai yiwa masu kudinma wuyar gani?.....

Kasa magana Momy tayi ta gyadawa umma Jamilan Kai tana maida bayanta jikin kujera ta jingina.
#MAMUH#


👇👇👇Kuyi following Dina Dan samun posting akan lokaci dama sauran novels Dina complete 👇👇

Mamuhgee @Arewabooks

🔥🔥🔥🔥🔥
*_KUFAN WUTA_*
_Safiyya Huguma_

*_BAQAR INUWA_*
_Billyn Abdul_

*_RAYUWAR MACE_*
_Hafsat Rano_

*_MASARAUTA_*
_Miss Xoxo_

*_NOOR ALBI_*
_Mamuhgee_

Bilkisu Ibrahim Musa
1487616276
Access bank

Number shaidar biya👇🏼

*_09032345899_*

*KATIN MTN*

09166221261
[6/2, 11:20 PM] MG💋: *_Mamuhgee 9_*

_ArewaBooks@Mamuhgee_

Wani irin tunani Umma Jamila tashiga zuciyarta na juya zancen Dan kuwa Sam ba zancene dazakayi gangancin yardaba lokaci daya duk da tasan Momy ta wuce ace tana qarya ko Wasa da magana irin wannan
To Amma Kuma tsakani da Allah duk Mai lafiyayyan hankali bazai yarda da Jin maganar auren Mutum Kamar AB TURAKI ba lokaci daya ya yarda musamman da yarinya 'yar cikinsa 'yar Amininsa dasuka taso tare....
Roqan Alfarma Mahmoud yayi Amma tabbas wannan magana bama Mai karbuwa bace ga kunnuwan mutane jama'a bare shi Turakin,
Bayan hakan ko 'yayan manyan attajirai bazasu iya kishi da matarsa ba wadda duk Wanda ke bibiyar labaransu a duniya yasan mace ce datake zuba wata irin Rayuwar hutawa da Jin Dadi sbd babbar damar da Allah yabasu ta arziki da suna hakama ga kyawu duk da shekarunta sun Dan fara ja Amma sbd Bata taba haihuwaba yasa Bata daina zuba rayuwar data Saba da itaba,
To irin wannan ko masu aikin gidan tako Ina sunfi Laylah din bare Matar gidan har aje Kan Mai gidan kankat Wanda ita kanta Matar tasa saita share lokaci Bata gansaba bare wani Mahmoud da wata 'yar sa Mai Kama da aljanar ruwa.

Girgiza kanta tayi tana kokarin yakice zancen karta cinnawa kanta hauka da tunanin maganar tana zaman zamanta
Kallon Momy tayi tana cewa"

Wannan zancen mafarkin Mahmoud ne kawai da firgicin ciwo daya taso Masa mudai muyi Mai fusshemu
Kisake tabbatarwa Sa'adah Babu inda zata da wannan yarinyar hakama yau idan nakoma Zan sanarwa honourable dasu Alhaji Qarami da wannan Dan uwan Mahmoud din Dake can nijar shima zansa Alhaji Qaramin yakirasa Kan zuwansu commissioner neman auren Sa'adah din tunda sun takura akan basason asaka dogon lokaci Dan akwai tafiya agaban yaron zuwa Greece dakuma Sa'adah din zaije shine Dan batada hankali take cewa zata tafi da wanni.
Kisani idan Kika Baki rufe ido kin tsaya akan al'amarin ba Haka zata dage ta lalata rayuwarta akan wadda ba'a da tabbacin menene ya sameta,
Zan tafi zuwa gobe Inshallah zaa karba komai nasu.

Har umma Jamilan ta dauki keys din motarta da Jakarta ta fita ta wuce momy taba motsaba sbd batasan abinda zata fada ba komai na duniya ya isheta
burinta daya kawai Sa'adah tayi aure tasan ko ahaka ta rasu tabar Sa'adah din a inuwar aure da Wanda zai kula da ita.

Bayan tafiyar umma Jamila Bata tashi daga inda takeba saida akai Kiran magriba ta miqe tashige dakinta ta nufi toilet tayo alwala tazo ta fara Shirin sallar magribar.

Da daddare bayan sallar ishai Sa'adah ta kamo hannun Laylah suka fito Palo sbd yafi iska dakin akwai zafi sosai sbd hadari.

Momy dake zaune palon tana amsa wayar Kawu saidu Dan uwan Abban daya daya rage Masa Yana can nijar daga nema yayi zamansa can ya Gina nasa iyalin Yama zama Dan can din
Yakirata ne akan Kiran da akai Masa na maganar neman auren Sa'adah wadda yake Bata hakuri akan bazai samu damar zuwaba saidai lokacin auren zaiyi kokari yazo ta amsa Masa da to kawai sbd zumuncin dama yanzu sai ahankali kowa nasa yasani shiyasa jikinta yaqara sanyi sbd ganin dai su Sa'adah din gwarama ace basuda dangin uba tunda shikansa uban gashinan Babu Wanda yanuna damuwa akansa bare Azo garesa baresu yayansa,
Itama nata 'yan uwan matuqar Sa'adah ba auren Mai arziki tayiba duk kaunar dasuke Mata zasu iya juya Mata baya itama.

Numfashi ta sauke tana kallon yanda Sa'adah din ke yiwa Laylah Dake kwance lamo a gefenta firfita tana duba saqon daya shigo wayarta.

Dauke kanta tayi daga kansu tana tasowa ta dawo gefen Sa'adah din wadda itama tayi zufan tadauka wani maficin tafara yimata firfitan ahankali itama.

Juyowa Sa'adah tayi ta kalla momyn da fuskar sanyin jiki ta bude Baki ahankali tace"

Momy meyasa bazaki sawwaqawa kankiba kibari natafi da Laylah sbd kema barinta gurinki damuwace agareki,
Umma Jamila nason daukan Laylah ne taje da ita gidanta
Tayaya Laylah zata iya wani aikin bauta a wannan yanayin matuqar baso ake ta qarasa juyeba,
Shin duk ranarda Abba ya farfafo yaganta ahakan kina tunanin sai qara Jin nadama ko tausayin halinda Kika shiga?wallahi Momy tsanarmu zaiyi duk mu duka duk ranarda ya farka ya ganta depression ya kusan haukatata gabaki daya.

Momyn batace kalaba saidai sauraron Sa'adah din datake kawai tana shiga nata tunanin Dan tunda Abba yabar gidan yake asibiti Takoma koyaushe cikin tunani take
Tarasa Ina zata Kama a rayuwar,
Ta rasa Yaya zatabi tacinye wainnan jarabawan da ake jarabtarta dasu.


Washe umma Jamila tana zaune babban palon gidanta tana zubawa Mai gidanta Honourable Atiku tsohon member house of Rep coffee aka kiransa Ana sanar dashi labarin zuwan AB TURAKI Nigeria Inshallah washe gari....

Tashi yayi daga jinginen dayake a kujerar 2seater cikin sauti Mai tsagwaron neman tabbaci da mahimmancin labarin garesa yace"

Ayi Mana booking tickets tun a Lagos zamu tarbesa Inshallah zamu samu ganinsa saimu shigar da proposal dinmu Dan idan ya iso Abuja zaiyi Mana wuyar gani Amma dai na tabbatarda zai iso anan garin sbd Amininsa Dake asibiti
Amma dai ayi Mana arranging tafiyar Dole zamu tarbesa a Lagos din musamu ganinsa acan.

Yana kashe wayarsa numbern uban gidansa ya nema ya Danna Masa Kira cikin qanqanin lokaci ya isar Masa da zancen shima take yace ayi Masa Shirin zuwa Abuja shikuma acan zai tafi samun appointment na ganinsa.

Wani yawu umma Jamila ta hadiye Jin tabbacin zaizo ganin Mahmoud,
To idan dagaske fa Zainab take maganar Mahmoud ya bawa AB TURAKIn auren Laylah,
Innalillahi wainna ilaihirrajiun
Da kuwa sun shiga uku sun lalace,
Yanzu ga Sa'adah Amma zai bada Laylah?wane so yakewa uwar wannan Laylah ne da ko aciwo ya zabesu akan zainab da 'yarta
Aikuwa zata dakatarda neman Sa'adah tagani idan da gasken AB TURAKin Zai karba tayin auren Aminin nasa,
Idan kuwa ya amsa wallahi Sa'adah zasu basa a Laylah bazasu yarda wannan Aljannar duniyar ta kubuce musuba ta sauka gurin wadda batadama dangin rabawa arzikin idan taje,
Gwara Sa'adah taje Koda wulaqanci tasamu cikinsa ta Haifa musu abinda zai gaje duka dukiyar da TURAKin ya Tara da mahaifiyarsu Anne Amma basuda magajinta,
Dukiyar da su kansu basusan iya abinda suka mallakaba Amma Babu magada
Ga duniya tasaka idon ganin ko Anne din ko Turakin waye zai gaji dukiyar wani tunda ita shikadaine 'danta sai 'dan yayarta datake riqo Wanda shima yazama babban mutum
Shima Turakin ita kadai garesa magajiya sai Matarsa da itama kanta batasan iya adadin dukiyar data taraba ta qarqashin mijin nata shiyasa ma Bata damu da rashin haihuwaba Dan kuwa a duniya ita kadaice tasan ba haihuwace bayayiba lafiyar saduwa da macece baida ita Dan kuwa tsawon shekarunsa da aure Bai taba muamalar aureba da mace ko matarsa koma ba matarsaba.

Kasa hakuri tayi cikin zurfafa tunani tafara korowa Hon Atiku bayanin komai na Bawa Turaki aure da Mahmud yayi kafin kwanciyaresa saidai take ta nuna Masa Sa'adah yabada ba Laylah ba
Ya saki fuska Yana sauraron zancenta cikeda shiga tunani shima kafin yace"

Tabbas ayanda akasan kusanci da Amintarsu tun suna yara zaiyi wuya Turaki Bai karba aurenba duk da Tai Masa qanqanta Amma kasancewar yanayin ciwo na Mahmoud din zai iya amsar auren saidai mun dage da addua ya amsa Dan hakan Kamar wani saukar rahamane garemu gabaki daya.
Miqewa yayi Yana cewa"

Bari kiga nafita zansa Aminu yaje yau akai sadaka duk Ina mabuqata suke Allah ya yardar Mana wannan al'amarin.
Ficewa yayi Yana fitarda wayarsa yasaka Kiran Aminu PA dinsa
ya fice yabar umma Jamila cikin tsananin zurfin tunani kafin daga baya ta miqe tayi daki ta dauka wayarta takira babbar yayarsu daya hajiya Karima Dake Abuja tafara koro Mata bayanin abunda kenan
Take Haj Karima tace a tabbatarda anyi delay din neman auren Sa'adah din har aji daga bakin Turakin maganar auren idan zai karba kokuwa aa kafin tace aturo Mata Numbern Kawu saidu yayan Mahmud din dasuke uwa daya uba daya subi ta hanyarsa Dan kuwa shi zasu turawa Turaki akan mganar tunda Yana ganin girmansa.


Da yamma kiransu commissioner yashigo wayar Hon Atiku
Yafara musu Yan kame kamen baya Nan tafiyar gaggawa ta kamasa
Sai suka nema Alhaji Qarami Wanda shima tuni Haj Karima takirasa shikam Kai tsaye yace musu Subari sai Hon Atikun yadawo daga tafiya
Da Haka suka fara Wala Wala da zancen neman auren
Hakama umma Jamila ta ringa yiwa hajiyar commissioner din labarai dabam dabam sunata Jan al'amarin.
#MAMUH#


👇👇👇Kuyi following Dina Dan samun posting akan lokaci dama sauran novels Dina complete 👇👇

Mamuhgee @Arewabooks

🔥🔥🔥🔥🔥
*_KUFAN WUTA_*
_Safiyya Huguma_

*_BAQAR INUWA_*
_Billyn Abdul_

*_RAYUWAR MACE_*
_Hafsat Rano_

*_MASARAUTA_*
_Miss Xoxo_

*_NOOR ALBI_*
_Mamuhgee_

Bilkisu Ibrahim Musa
1487616276
Access bank

Number shaidar biya👇🏼

*_09032345899_*

*KATIN MTN*

09166221261
[6/2, 11:20 PM] MG💋: *_Mamuhgee 10_*
_ArewaBooks@Mamuhgee_

_Murtala Muhammed International Airport_
'Yan media ne wainda suka samu damar zuwa suke cakude cikin mutane suna Dan baza idanuwa akan gurin fitowar baqin dasuka sauka
Wasunsu nata gyara riqon wayoyinsu,

Saninsa amatsayin AMB ALT PERM Wanda yake daukan lokaci Mai tsayi Bai zoba ga labaransa da ake bugawa lokaci lokaci akan wasu ayyukan da wasu taron da yake halarta a sauran qasashe dakuma yawanci wasu daga manyan Nan Dake yawan ziyartar qasar America matuqar suna buqatan ganinsa yasa Yan media zuwa airport din samun labarin saukarsa ayau duk da Babu tabbaci Amma dai tunda sunsamu labarin sunzo Dan tabbatarwa,.

Sanin Kota yayane yan media bazasu rasa samun labarin zuwansaba yasa Tun kafin saukarsa A Abdoul daya rigasa isowa tun satin daya gabata ya iso airport din da wuri tareda motar securities daya daga cikin securities Dake gidan gidansa na Lagos.

Sanye yake cikin navy blue _Bottega veneta_ foreign kaftan dasuka tsananin bayyanarda kyawu da haiban da Allah yayi Masa da kwarjini
Hakama manyancinsa gabaki daya a sakaye yake sbd har wannan lokacin hutu da lafiya tareda irin Rayuwar tsari da nutsuwa dayake tareda tsananin hutu da arziki da Allah yabasa suna taimakawa gurin rage manyancinsa sosai,

Wayoyinsa ne kawai a hannunsa sai wata takarda wadda Yana fitowa gabaki daya kallo yadawo kansa sbd masu daukan hotunansa dasukayo kansa securities na taresu shikuwa ko dagowa baiyiba ya kallesu direct mota suka nufa A Abdoul na gefensa bayan ya karba wayoyinsa da takardar hannunsa Yana Masa barka da sauka
Har lokacin Yan media binsa sukeyi suna daukan hotunansa tareda jeho Masa tambayoyi akan dalilin zuwansa daketa yawo na sauya wasu daga cikin manyan Ambassadors da ake zargin za'ai Wanda shine Head Amb din.

Securities ko kadan Basu Bari Yan media din sun samu isowa ko kusansa ba har yashige mota batareda yako dago kyakkyawar fuskarsa ba.

Cikin wata black BMW 7 series A Abdoul ya jasa suka bar airport din bayan A Abdoul ya kunna Masa wayoyinsa guda biyu na Nigeria
Sai alokacin ya dago ya kalli A Abdoul din tareda karban wayoyinsa Yana Nemo Numbern mahaifiyarsu Anne yasaka kiranta tareda Dora wayar Kan kunnensa.

Babban gidansa deke Victoria island suka nufa Ana parking yafito Kai tsaye ya nufi ciki Yana waya har lokacin da Anne.

Masu aikin gidan ne Mata guda biyu sai namiji daya suka ringa Dan russunawa cikin grimamawa suna cewa"

Welcome sir.
Kai tsaye yake amsa musu da hannunsa Yana Dan jinjina musu Kai duk da bai waiwayo ya kalla inda suke a tsayen ba Amma dai qaidarsa ne duk Wanda ya gaidasa Yana amsawa Koda Bai kalleka ba sbd rashin kallon mutane kamar dabiarsa ce baya iya zubawa mutum ido kamar yasan cewa idanuwan nasa na rikita mutane da kwarjininsu.

Qamshin daya fara cin Karo dashi daga babban palon na qasa yasashi Dan dago manyan fararen idanuwansa ya kalli palon take ya fahimci Mss Na'ima na garin kenan.

Kai tsaye hanyar hayewa sama ya nufa Yana sallama da Anne ya kashe wayar Yana qarasa hayewa stairs din.

Bai tsaya palonsa na musamman ba Kai tsaye Master bedroom dinsa ya nufa Wanda Yana tura kofar ya shige qamshin turarensa na _Bois Elite_ daya Gama Kama komai na dakin ya tarbesa tareda qamshin Royal Night oud Roomfresh dayake tashi shima ahankali da gyaran dakin da akai masa,
Ya nufi gaban babban mirror Dake dakin ya tsaya Yana cire maballan gaban rigarsa bayan ya aje wayoyinsa Kan wani golden table set din Dake dakin gefen babban king-size bed dinsa.

Toilet ya nufa yajima aciki kafin yafito daure da brown towel yana tsane jikinsa da wani qaramin towel din ya nufi gaban mirror ya tsaya Yana cigaba da goge jikinsa.......

Murda kofar bedroom din akai aka turo tareda shigowa gabaki dayanta cikin takun nutsuwa sai Kuma ta tsaya cak daga bakin kofar tana kallon fuskarsa ta cikin madubi shima kallo daya yayi Mata yaci gaba da abinda yake...

Jikinsa ta zubawa idanuwanta sbd daukan idanuwanta da farar lafiyayyar fatarsa keyi,
Kan qirjinsa Mai Fadi da gangaro da idanuwanta dake raunana zuwa Kan qaqqarfan qwandar hannuwansa dasuke bayyanarda lafiya da qarfinsu ga lafiyayyar fata,
Ji tayi idanuwanta sun ciko da hawaye kamar ta Dora hannu akai taita rusa ihu tana birgima aqasa akan ya taimaketa ko Wasa yabari ta ringa Yi da jikinsa Dan kuwa duk lokacinda tayi arba dashi Babu Kaya Jin take Kamar ta jawosa Tai Masa fyade Koda kuwa shi baida abinda zai Mata ita tanada abun yimasa Amma koyaushe sai Yana hanata kusantarsa sbd karta sabawa kanta da abunda zai ringa hanata sukuni takasa riqe buqatarta,
Gashi ita tayiwa kanta ta hanyar cewa zata zauna dashi ahakan har tsawon rayuwarsu bayan yayi yayi ta tafiyarta tayi aure inda za'a Bata haqqinta na aure Amma taqi,
Har sakinta yayi so biyu akan tatafi Amma ta boye sakin tace Masa bazata taba tafiyaba itama batada lafiyar zata zauna dashi ahaka bayan tasan kwadayinta akansa kullum qaruwa yakeyi duk tana ganinsa
Shiyasa yake nesanta kansa da ita kada yaringa shiga haqqinta da yawa tunda Yana iya ganin tsananin sha'awarsa a tareda ita,
Gashi shi tunda yasan baida abinda zai iyayiwa mace yasa Koda Wasa ko kiss baitaba kwatanta yiwa kowace mace ba bare harya wuce Nan duk da likitansa Yana basa tabbacin sauki zaizo Masa Amma saiyana kiyayewa Dan saukin zai iya zuwar Masa da zazzafar sha'awa Mai qarfi da hadarinda idan ya fara sex da mace zaiyi wuyar iya barinta Dan Haka yake Kan magani da tsari sbd gujewa hakan idanma lafiyar zatazo tazo Masa alokaci na iya controlling kansa.

Sakin kofar dakin tayi tareda juyawa ta koma Palo bayan taja Masa kofar tunda ba'a tsaya Masa idan Yana shiri.

Baro saman tayi ta nufi bedroom dinta Kai tsaye da sauri ta lalubo wayarta ta kunna videos din data Saba kalla Dan ragewa kanta shaawa.

Gidan tsit yake sbd sanin Maigida na gari Dan Haka kowa ya kammala aikinsa ba matsala ya Adana kansa,

Bayan sallar magrib ya sauko palon sanye cikin wata lallausan milk jallabiya daketa kyalli
Qafafunsa sanye da slippers na D&g hannunsa ko agogo Babu sai qamshinsa dake mamaye palon cikin sanyi.

Sanin lokacin saukowarsa yasa Mss Na'ima fitowa cikin wani irin ado na wata purple Embellished Emboidery super datai Mata kyau sosai sai wani qamshi Mai qarfin gaske na turarukan daban daban take bugawa ga fuskarta Tasha simple kwalliya ta nufi dining room datasan can ya nufa
Kusan atare Suka zauna Kan dining din M Sarat ta matso tafara serving nasu abincin cikin girmamawa sbd itace Mai aikinsa ta tsawon shekaru tun Bai manyantaba take Masa aiki to yanzu yazama Bata aikinma saidai bada umarni wa masu aikin saidai hidimarsa Kam har gobe itace Mai Masa.

Shiru ya ratsa gurin sunacin abinci cikin nutsuwa da kamewa yake komai nasa shiyasa komai yayi abun burgewa da koyi ne wainda suke taredashi.

Bayan Gama cin abincinsu palo yadawo ya zauna Dan bawa Mss Na'imah lokacinsa itama.

Kusa dashi sosai tazo ta zauna tareda Kai hannayenta ta Dora akan nasa Dake Kan jikinsa ta zuba Masa fararen idanuwanta tana sakin murmushin Jan ra'ayi a yangance da son Jan hankalinsa tace"

Amma dai zamu kwana biyu anan kafin ka wuce Abuja?

Dan waiwayowa yayi ya kalleta batareda ya motsaba yayi Mata kallon minti biyu kafin ya maida kallonsa kan tv cikin kamewarsa da Dan sakewar fuska tunda ita din iyalinsace a gajarce yace"

Gobe Zan wuce Abuja da yamma.

Marairaice fuska tayi tana sake shigewa jikinsa tace"

Please Turaki ka qara ko kwana biyu ne kafin zuwa abujan,
Idan muka koma gobe kana zuwa can bazakai lokacin hutawarmu ba.

Ki zauna anan idan nagamo daga Can kafin nakoma zanyi kwana biyu anan bayan tafiyata din saiki koma Abujan.

Ba Dan tasoba tace"

Ok Amma dai zanbika Abujan Kuma idan zaka dawo nasake biyoka.

Kallonta ya Dan Kuma waiwayowa yayi sbd yasan tsoronta akan zuwansa bada itaba baifi akan maganar qarin aure da Anne keson yayiba ko zai samu haihuwa.

Juyar da idanuwa tayi tana kokarin boye yanayin data shiga din Dan kuwa har cikin ranta Bata qaunar kebewar Anne da Turaki tunda tasan zancen dai daya ne na qarin auren.

Wani irin lafiyayyan murmushi ne dayafi komai kasheta yasaki Yana dauke kansa daga kallonta yabarta tana qarasa zubewa ajikinsa Dan kuwa murmushin abune dabai cikayiba Amma yanayi din sosai.

Har qarfe goman dare Yana tareda Ita yabata lokacinsa sosai kafin buqatunta suka biyo baya inda ta wawashi kudi masu matuqar yawa agurinsa Wanda dama ita sune suka riqeta a auren.

Sai daya rabu da Mss Na'ima kafin ya nufi

End Ads

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login