Showing 27001 words to 30000 words out of 165653 words
ya hakan ya faru ba.â€
Abbas ya ce“Amman shi ne bazaka fito bada hkr ba kun ha'dawa mutane gosulo?â€
Ja'afar ya ha'diye 'bacin ransa, dan yasan shine baida gaskiya, ya ce“Kuyi hkr...â€
Ma'aruf ya ce“Kar Allah yasa su hkr, ai muma an mana 'barna.â€
Abbas ya harzu'ko zai kaima Ma'aruf duka, Abie 2 ya ce“A'a ku dakata! Me yake faruwa ne harda bugu? Ai mugodewa Allah abinda ya tsaya anan, ba wanda yaji ciwo Allah ya kiyaye gaba.†Ma'aruf ya ce“Bayan ka turo acimin mutunci a baina nasi ni za'a Mara? Ja'afar ya ce“Haba! Me kake hakane? Wannan babban mutum ne, duk abinda zakayi ka guji yiwa babba magana gatsal.â€
Rahma tana kallon komai ta can, ta bu'de motar aharzu'ke ta fito ta dimfaro wajan.
Tana zuwa ta Kama hannun Abie 2 ranta a'bace ta ce“.
Abbas tinda basuda mutunci kuyi duk abinda ya dace sannan gyara mana motar mu kamar yadda muka fito da ita...â€
Ja'afar ya kalleta ya kauda kansa, baisan me ta ce da larabci ba, amman ya mayar mata French ya ce“
Don Allah kiyi hkr ba da gangan bane...â€
Da sauri ta waigo ta kalleshi taja tsaki ta maida masa da French ta ce“Anqi a hkrn kun rainawa mutane hankali, ashe ko Arab 'din ma basaji, duk wanda ya ce zai ta'bamin Abie sai naga bayansa...â€
Abie 2 ya rufe mata baki ya ce“
Abbas muje Ku kuma Ku tafi Allah kiyaye gaba.â€
Ja'afar yarinyar tai mugun ba'kanta masa rai yaji ya tozarta, amman ya danne 'bacin ransa ya ce“Merci beaucoup papa.â€
Ma'aruf bai ce komai ba, sbd yay nisa wajan kallon Rahma da nazartar ta idan zai fara, ga dai Raha Abdul Majeed Abdulwahab Marocco amman ba damar saceta.
Raiyana tana kallon duk abinda yake faruwa.
Murmushi mai taushi tai, aranta ta ce“Anzo wajan.â€
Zaunar da ita Abie2 yay mazauninta yaja kumatunta ya ce“Baby rigima! Mu gode Allah babu wanda yaji ciwo.â€
Rahma ta turo baki batayi mgna ba, ya rufe motar ya isa mazauninsa Yahaya yaja motar yabar wajan.
Yayin da su Abbas ke biye da su.
Ja'afar na driving cikin 'kwarewarsa yana fesar da zazzafan huci, yana mamakin me yama yarinyar? Ya ga hkr yake basu, idan ba dan shine baida gaskiya ba su isa ya basu hkr ba, koda kuwa za'a tara masa mutanan tchad baki 'daya ba wai kallon suna larabawa ba.
Tsaki yaja yana fa'din.
“Shiyasa na tsani yawancin masu ku'di basuda adalci...â€
Ma'aruf ya ce“Hummm! Har ni?â€
Ja'afar ya ce“Ka gyara gaskiya bansan naga mutum nawa babba rashin kunya, wannan zai kusa haifarka fa, koma ya haifar kake neman masa rashin kunya.â€
Ma'aruf da yake yana son shirya iya shege ya ce“Na bari Ja'afar Ngd da shawara, yarinyar nan tanada jin kai, ko dan ta ga tanada kyau.â€
Ja'afar bai tanka masa ba ya ta'be baki, shi kam baiga kyau ba, haushinta ma yake ji, kyawun mace 'daya yake gani cikin 'yan matan duniya Ibtisam 'dinsa.
Kusan tare su ka shiga airport, Ma'aruf sai message yake da wata number yana dariya.
Ma'aruf bai fice minti 15 jirginsu ya 'daga zuwa Gabon, Ja'afar ya juya zuwa gida.
Su Rahma sun shafe 25 minutes kafin jirgin su Abie ya iso. Abie 2 ya mi'ke ya 'dan zagaya ya dawo.
Su na zazzaune wajan da ake jiran matafiya sai ga shi shi da security 'dinsa, sanye da wata narkekiyar shaddah me mai'ko.
Rahma ta mi'ke cikin matsanaicin farin ciki ta ruga aguje.
Hannayensa ya ware mata cikin tsananin farin ciki ta fa'da saman faffa'dan 'kirjinsa, ta 'kan'kameshi tana sakin wani irin numfashin, ta ceâ€Abiena Rabin raina, I miss you so much.â€
'Kan'kameta yay ya shafa bayanta, bakinsa dab da kunnenta murya atausashe ya ce“
Miss u too my baby ummina. Kinyi kewar Abie sosai ne¿â€
Luf tai ’Kirjinsa tana 'daga kanta alamar Eh.
Rainaya ta iso ta ce“Toh Iyayan soyayya uba da 'yarsa Abien Rahmerh barka da zuwa.â€
Rahma ta janye jikinta ta Kama hannun Abie tana murmushi.
Amsawa yay fuska sake ya 'dauki Iman Hanan ta turo baki gaba tana fa'din.
“Yaya Abdul ta 'yarsa yake da matarsa baiga 'kanwarsa ba?â€
Abie ya rungumeta yana murmushi ya ce“Ban isa naqi ganin Ƙanwata ba.â€
Abie 2 ya ce“Yalla'bai barka da zuwa.â€
Abie 1 ya sakesu ya rungume Abie 2 sukayi musahaba.
Rahma sai murna take ta yi Abie biyu.
Motar su Abbas Abie 1 ya shiga Rahma ta ce nan zata shiga. Ai kuwa ahaka suka jera zuwa gida, Abbas na masa bayanin tsautsayin da ya faru.
Abie ya ce“Allah ya tsayar nan.â€
Ja'afar kai tsaye wajan gyara yakai motar, sbd far 'din gaba guda ya fashe, sai an saka sabo, daga can ya nufi gida.
Ibtisam bayan ta gama cin abincin ta fito ta leqa kitchen ta ga ruwan zafin har ya tafasa, ta kashe reshon ta juye abokiti ta, ta shige bayin, tai wankanta tass, ta fito.
Mai ta shafa na Ja'afar mai azabar 'kamshi, ta sanya Riga mai shegen kyau ta mata cif har 'kasa ta yane kanta da mayafin abayar, ta fesa turaren Ja'afar ta kwanta saman katifar tana fa'din.
“Mon amour ina sonka har na mutu. Yaushe zan tsaya na auri mutum kusan sa'an Babana, Anna Baba ku yafemin ban gudu dan 'bacin ranku ba.â€
Ta 'karashe mgnar tana sakin kuka abin tausayi.
Ja'afar tinda ya shigo yake jin shashek'ar kukanta.
'Dakin ya shigo ya ga ta ha'da kai da guiwa, tana rusar kuka.
Wani irin tausayinta yaji ya kamasa, amman yana son ya nuna mata kurenta.
“Kukan me kike tinda kin gudo?
'Dagowa tai tana kallonsa idanunta sharkaf da hawaye.
Zama yay ya ce“Fa'damin me yasa kika za'bi barin iyayanki da kowa sbd ni? Ko dan ki tozarta iyayanki?â€
Ibtisam duk da tana tsoron Ja'afar amman hakan bai hanata shigewa jikinsa ba, cikin kuka ta ce.
“Kasani ban ta'ba son kowa ba sai kai bazan iya jure rashinka na har abada ba.â€
Zazzafar iskar bakinsa ya fesar ya Sani Ibtisan son so take masa, tana qaunarsa matu'ka kamar yadda yake sonta.
Fuskarta ya riqe da tafin hannunsa biyu, ya jefa mata gajiyayyun idanunsa ma'abuta lumshewa.
Cike da kasala ya ce“Mon cÅ“ur kalleni.â€
Wani irin fitinannan sanyi Ibtisam taji lokaci 'daya ya kama sassan jikinta, sbd yadda yay mata mgnarsa mai wujijjiga mata zuciya da gangar jikinta.
Kallonsa tai ta yi saurin rufe idanunta ta kirasa“Mon amour pls muyi aure wlh ina sonka ka ji.â€
Ta 'karashe mgnar tana fashewa da kuka,ta kifa fuskarta saman kafa'darsa.
Ja'afar yaja dogon numfashi ya ce“Ya Rabbi! Ok fa'da min ya akayi kika zo Tchad ke 'daya? wlh idan ba hakaba zan fita daga sabgar ki gobe na mayar dake gida.â€
Ibtisam cikin kuka ta ce.
“Randa na tambayeka sunan garin da kake a Tchad daman na gama ciro ticket 'Dina zuwa zinder duk da bansan inda zan dosa ba na gwammace nabar garin, shine fa da asubah bayan an tayar damu yin sallah na faki idanun Anna bayan ta koma 'daki, na tula tsunmakarai na rufesu kamar mutum,na fice gidan bus wadda tana shirin fita nazo.
Ku'din wajanka da ka ban shine kawai ban ha'da Dana kowa ba.
A zinder na kwana washegari da asubah muka wucce diffa daga nan muka samu motar Tchad naci wuya sbd sai da na kwan na wuni banci komai ba kud'ina ya 'kare, shine d mukazo na amshi aron waya na kiraka.â€
Ja'afar ya ce“Uhmm! Kinyi son ranki amman kinsan irin halin da kika jefa iyayanki?harda nawa iyayan tinda anacewa ni na 'boyeki da ni kaina kinsan yadda na shiga tashin hankali? Sannan Inda wani abun ya sameki fa?â€
Ibtisam ta kalleshi ta ce“Zan iya mutuwa dominka Mon amour. â€
Ta 'karashe cikin shashe'kar kuka.
Matseta yay jikinsa yana buga bayanta.
Ya furta“Ya Allah! Ok yi shiru baby ya isa ok.â€
Ya 'karashe mgnar yana ciro wayarsa ya kira number Baaban sa.
Bugu 'daya Malam Adamu ya 'daga da sallama.
Ja'afar ya 'kas'kantar da murya ya ce“
Baaba barka da yamma ina yini?â€
Daga can Malam Adamu ya ce.
“lafiya ba lau ba, Ja'afar iyayan yarinyar nan sun sakamu gaba wlh na rasa yadda zanyi, don girman Allah ka fa'damin gaskiya kasan inda Ibtisam take?â€
Ja'afar ya kalli Ibtisam tai luf 'kirjinsa tana sauke ajiyar zuciya idanunta lumshe, hawaye na saukowa saman kyakkyawar fuskarta.
Mugun tausayinta yake ji, yarinya 'karama mai shekaru 17 ta iya takowa tin daga Niger har 'kasar Tchad dominsa sbd son da take masa, taya zai iya jure barinta cikin 'kunci?
Idanunsa ya runtse zuciyarsa na matsanaicin bugu, aransa ya ce“Ga 'koshi ga kwanan yunwaâ€
Sake matseta jikinsa yay ya aro jarumta ya ce“Baaba kuyi hkr komai zai wuce ina tayasu da addu'a insha Allahu Ibtisam tana hannu nagari.â€
Malam Adamu ya ce“Allah yasa Ja'afar ya kk da aikin fatan komai lafiya? Ina so Yahuza? Jiya munyi fira da iyayansu sai albarka suke saka maka wai duk sunsan Kaine jarumin.â€
Ja'afar ya ce“Baaba zan kiraku anjima.â€
Sallama sukayi Malam Adamu na sanya masa albarka.
Ja'afar ya ce“Malama 'dagani.â€
Numfashi ya ga tana fitarwa cikin nutsuwa alamar ma ta yi bacci.
“Ya Allah!â€
Ya furta yana kwantar da ita ya lulu'ba mata bargonsa, ya 'dauki wayarta ya ga ba chaji amace ya jonata chaji ya fito waje.
Zaune yay saman tabarma ya kira Baba Tsalha.
Bugu biyu ya 'daga.
“Yauwa Baba 'dazu ina gaggawa na cema sai nadawo, ya zanyi da yarinyar nan? Gaskiya ban son ta kasance cikin damuwa ko 'kunci, ya zanyi ma wlh dubara ta ku'buce min. Ga can ana zarginko ta gudo wajena, ya zan maidata ma ban saniba, tinda bazai yuba mu zauna waje 'daya ba aure tsakaninmu.â€
Baba Tsalha ya ce“Tashin hankali! Amman sai nake ganin bai kamata ka maidata ba gudun karta kuma guduwa ta shiga duniya arasata baki 'daya, bari na dawo gida zamuyi mgnar sai ta zauna nan wajan Falmata tinda ga Yara nan, kaga bazai yuba Ku zauna tare.â€
Ja'afar ya ce.
“Ngd Baba Allah ya qara girma.â€
Rahma tinda suka iso gida ta tattara ta tare wajan Abienta. Kiran sallar la'asar ne ya saka ta tafi 'bangaranta.
Raiyana zaune saman bed 'dinta tana waya.
“Humm! Ai wlh iya gaskiyar nake fa'da miki, yau naga abinda na jima ban ganiba, kuma ruwa da iska sai nayi wannan ha'di, dan ubanta ko zata barmin mijina ya huta, badan tsabar kamar da suke ba, wlh sai nace wajan haihuwarta likitoci sun canza masa yarinyar da aka Haifa masa, shegiya mayya kamar ita 'daya ce 'diyar attajiri aduniya sam yarinyar bata barin wata qofa da mutum zai samu shiga zuciyar Abdul Majeed na ratse da Allah sai na tarwatsa rayuwarta, rubuta ki ajiye. Idan tana nan bazan samu Majeed ba har abadan. Ita aunty Saro 'kidahumace sam bata gaenwa sabida ta samu nama da juice tana ci tana qara jibgewa kamar kayan wanki shi kenan bu'kata ta biya, da kayi mgna ta ce kayi hkr ka nutsu mtswwww!â€
Wahida ta 'kyal'kyale da dariya, daga can ta ce“
Ai ba zata ganeba ita taci dai, yanzu dai ki shirya zuwa jibi kizo mu tafi can 'din muji ta inda za'a fara wlh zataci ubanta, 'diyar gida zata hana matar gida walawala.
Raiyana ta ce“Ba wannan ba ma wlh na ha'diya yawu jikin ba'kin yaron nan da ganinsa zaiyi fawa inason sai ya kashemin 'kishirwata kafin nasan yadda zan ha'da aurensu da shegiyar balarabar nan, ko ya kika gani.â€
Wahida ta ce“Kin fini tsiya sosai amman karki fara neman lalatada shi ki kawar da Rahmar, muje kawai wlh malamin hatsabibine, zai miki yadda kikeso, tinda kin saka agano mazauninsa abin da sauqi jinnu zasuyi aikin wlh duk abinda kikeso sai kin samu.â€
Raiyana tai dariya ta ce“
Ok Ngd zamuyi waya anjima da dare.â€
Ta katse kiran ta mi'ke ta gyra jikinta tana dariyar nasara dan ji take komai ya kankama da ikon Allah.
Bayan da ya dawo daga masallaci, sallar la'asar ya yi wanka ya shirya cikin wasu fararen kaya riga da wando masu taushi, ya na fesa turare, yaji ana knocking 'din 'kofar.
Cike da takunsa na qasaita tamkar wani yaro 'dan shekaru 30 yake jinsa.
Key ya nurza ya bu'de 'kofar.
Sanye take da riga da siket 'yan Saudiya masu masifar kyau, kalar golden sai wani irin 'kamshi take, ta raba dogon gashinta biyu ta 'daure ko 'dan kwali bata yafa ba.
Abie ya ware mata hannayensa, ya na fa'din.
“Oyoyo Babyna.â€
Shigewa tai cikin 'kirjinsa ta 'kan'kameshi, ashagwa'be ta ce.
“Abie Rabin Raina yau inajin nutsuwa fiye da kullun duk da Abie 2 ya hana nai kewarka. Abiena kayi kyau sosai kawo na fesama turaren.â€
Ta 'karashe mgnar tana 'dagowa ta shafi sajansa zuwa gemunsa, tana 'da'ddage ta Kira “Abie Rabin raina, um zanyi kuka fa!â€
Abie ya gane nufinta.
Yay saurin tallafota jikinsa sosai ya saddo yadda tsawonsu zaizo 'daya cike da rauni ya ce“No! Rayuwata karki min kuka kinji oya toh.â€
Rahma cikin farin ciki ta sumbaci gemun da sajan da hancinsa ta dawo da kallon labb'ansa tana marerece fuska tana kallon 'kananun la'bban nasa.
Bakinsa taji saman nata ya sakar mata sumba mai sauti yana dariya, ya janyeta jikinsa ya ce“Toh Baby shi kenan ko?â€
Kai ta 'daga ta amshi turaren ta fesa masa ta ce“Abie Rabin raina muje wajan Abie 2 ko.â€
Gira ya 'daga mata ya kama hanunta ya kaita har gaban dressing mirror ta ajiye turaren yajata suka fito.
Raiyana wacce ta fito daga bedroom 'din ta bisu da mugun kallo, sai wayance ta ce“Kaga 'yar Abienta muje Abienki yaci abinci ko.â€
Rahma ta janye hannun daga cikin na Abie cikin sanyi jiki ta ce“Kuje kawai ni na tafi wajan Abie 2.â€
Bata jira amsar suba ta tafi ta fara taka steps cikin sauri kamar zata fa'di.
Abie ya ce“Baby kiyi asannu karki fa'da pls.â€
Rahma ko kallonsu bata bai taci gaba gaba da sauka cikin saurinta.
Raiyana ta rungume Abie ta baya tana fa'din.
“Nayi kewarka mijina sannu da zuwa fatan ka dawo lafiya?â€
“Alhmdllh! Fatan na sameku lfy?â€
Rahma ta waigo karaf idanunsu ya sarqe da na Abie, tai saurin juyar da kanta qafarta sauran ka'dan ta goce tai saurin riqe 'karfen benin, taci gaba da saukowa.
Abie ya zame jikinsa ya ce“Bakida hankali kefa 'diyata na kallonki bakya jin ko kunya.â€
Yay maza ya bar mata wajan cike da haushinta.
Jaddatu zaune tana Jan casbi. Latifa na zuba mata shayi.
“Latifa ya nakeji kamar cittta da kananfari ya yi yawa ne?â€.
Latifa ta ce“Jaddatu yadda naake sakawa kullun ne na saka kur'bi kiji.â€
Hanan tai dariya ta ce“Ummi na neman laifinki ne yi ki wuce abinki.â€
Jaddatu ta bugama Hanan casbi ta ce.
“Wlh za ki koma inda kika fito shegiya uwar tusar tsiya.â€
Latifa tai saurin ha'diye dariyata ta zubawa Hanan shayin ta bar falon cikin sauri gudun kar ace ta yi.
Rahma ta wucesu 'Kala bata ce ba.
Jaddatu ta ce“Rahma ni kikewa gaba bayan duk fitsara da kika min 'dazu?â€
Rahma ta dafe goshinta ta juyo ba tare da ta yi mgna ba ta ha'de mata hannuwaðŸ‘ta juya ta fice.
“Anya junnu basu shafi yarinyar nan ba kuwa? Ikon Allah! â€
Iman ta bi Rahma da gudu.
Abie ya sauko ya zauna kusan Jaddatu yana murmushi ya ce“Ummi keda Wa?â€
Hanan ta ce“ita da Ummi qarama, wai ta fice dan bata mata mgna ba wai shi kenan gaba take mata.â€
Abie yay dariya ya ce“Ba ruwana sunfi kusa.â€
Jaddatu ta ce.
“Dole ka fa'di hakan mana Abdul.â€
“Ummi bari naje mu gaisa da baqon naku...â€
“A'a wlh ban ciki can kai da 'yarka, iyayan kwashe².â€
Raiyana ta ce“Wlh fa ummi kwashe2.â€
Hanan tai dariya ta ce“Ummi ina sonki za ki mutu ki barni.â€
“Ai dole tinda ke tsaron duniya kikazo.â€
Abie ya sumbaci Jaddatu ya mi'ke ya kaima Hanan duka ya ce“Ban ta'ba ganin me maida Uwa kaka ba sai ke.â€
Ya 'karashe mgnar zai fita Raiyana ta ce“Abincin fa?â€
Bai kalleta ba ya ce“Sai na dare nayi ciye-ciye cikin jirgi.â€
Ya qarashe mgnar yana tafiya.
Da idanu ta rakasa, sosai take masifar sonsa ta sani idan batai wani abun ba ba zata ta'ba samunsa ba.
Rahma tana zaune kusan Abie 2 suna fira, sai ta ga kamar ya sauya mata.
Abienta ne ya shigo da sallama suka amsa.
Rahma taqi kallonsa tana ji ya zauna dab da ita, har tana jin hucinsa.
Abie2 ya ce“Ya gajiya?â€
Abie ya amsa“Alhmdllah! Ya zaman hkr har na samu lokaci zuwa gobe sai mu tattauna insha Allahu.â€
Abie 2 ya ce“Ina godiya Allah ya qara girma ya tsareku da dukkannin abin qi.â€
Rahma da Abie atare suka amsa da.
“Ameen.â€
Rahma na shirin kwantar da kanta akafa'dar Abie 2 Abienta yay azamar kamota ya mi'kar da ita tsaye ya mi'ke.
Kuka ta sanya masa ta fara fizgewa.
“Ya Rabb! Baby me na miki kuma? Oya muje naji.â€
Bai jira komai ba ya 'dauketa ca'dak kamar jaririya ya mannata 'kirjinsa ya fice daga falon.
Abie2 ya tintsire da dariya ya ce“Ikon Allah! Wannan 'diyar tamu akwai rigima.â€
Rahma shiru tai jinta 'kirjin Abienta tai luf harda tura fuskarta 'kasan wuyansa tana shaqu ni'imataccan 'kamshin jikinsa.
Lambu ya nufa da ita.
Tsakiyar wasu korayen ciyayi ya sauketa ya zaunar da ita shima ya sauna ya kamo hannayenta yana murzawa ya 'dago ha'barta.
Cikin taushin murya ya ce“Fa'damin laifina baby ummina sai na baki hkr ok. Amman kar na sake ganin ko kusa kin zauna kusan Abieni 2 duk rada na sake gani zan kore shi.â€
Kallonsa ta yi tai saurin runtse idanunta ta kwantar da kanta a'kirjinsa ta shiga sauke numfashi da Sauri Sauri, bugun zuciyarta na qara tsananta, ta shige jikinsa sosai ta kira shi.
“Abiena Rabin raina?â€
“Na'am Baby ummina mene um�
Kai ta girgiza masa ta shiga sauke ajiyar zuciya.
Tsakiyar kanta ya sumbata yana shafa kanta yay mata ra'da akunnenta.
“Babyn Abienta yay sauran sati 2 ki koma Espagne. â€
Kuka ta sanya masa.
“No! Karatu dolene babyna tare zamu zan tsaya har tsawon sati sai kin warware na dawo ok?â€
Kai ta jijina, tana sakin murmushi.
Haka ya samu cikin dubara har ta Saki jikinta ya Kama hannunta suka zagaya lumbun, ya tsinko mata lemu da ayba basu qarasa nuna ba, kiran magarib ne ya dawo dasu cikin gida.
Ja'afar fita yay yaje kasuwa ya siyoma Ibtisam dogayan riguna masu sauqin ku'di irin na shuwa arab guda biyar da hijabai uku takalma uku sai mai turare sabulu da soson wanka.
Tinda ya dawo ya zauna tsakar gida har lokacin da aka fara kiraye² magarib, ya mi'ke domain tashin Ibtisam.
Sosai take baccinta hankali kwance.
Tsugunawa yay dab da katifar ya du'ko kansa bakinsa dab da kunnenta cikin nutsuwa ya kirata.
“Mon cÅ“ur! Ta shi.â€
Yadda la'bbansa suke ta'ba fatar kunnenta sai taji kamar susa mata fatar kunnen ake cikin bacci.
Sake mi'kewa tai tana turo baki gaba.
“Oh! Bazaki tashi bâ?â€
Ya qarashe mgnr yana mur'da kunnenta.
Zabura tai tana fad'in .
“Wayyo Anna zafi....â€
Idanun hu'dun da sukayi da Ja'afar ya saka ta ha'diye sauran mgnar ta sadda kanta.
“Ta shi ga kaya nan na siyo miki anjima za ki koma wajan baba me taxi akwai budurwa dai dai ke ki jira nasan me zanyi, sauran kice gudowa kikayi zaice musu ke matata ce 'daki muke nema zan qaura nabar ma su Harisu nan.â€
Cikin murna