Showing 75001 words to 78000 words out of 165653 words
dubu 'dari da hamsin a naira, a CFA dubu 'dari da hamsin da biyar.
Fitowa yay baki 'dayansa farine dogo 'dan talaulayi mai kyawun gaske kallo 'daya zaka masa kasan cikakken 'dan Espanol ne, sanye yake da 'kananun kaya wanda suka masa mugun kyau, saurayine matashi mai jini ajika, 'dan kimanin shekaru 27.
Cikin muryasa mai sanyi da'di ya ce“Hello Baby cute, welcome. â€
Anee ta tintsire da dariya tana fa'din.
“Rafeek wlh ka bayar damu lallai Rahmerh ta daban ce wannan motar ban Santa ba.â€
Rahma ta kalleshi tana 'dan hararsa ta ce“Ban son sannu da zuwanka ban waje na wuci.â€
'Kayataccan murmushi ya sakar mata yana matsowa dab da ita yana marerece fuska“Uhmm! Haba Baby cute afuwa ni ya kamata nai fushi.â€
Zatayi mgna kiran Abie ya shigo wayarta.
Ganin me kiran ya saka ta diburburce ta nemi nutsuwarta ta rasa gabanta na fa'duwa ta 'daga kiran tare da kai wayar kunnenta zatayi mgna taji muryar Rafeek yana fa'din.
“Baby cute pls kiji dani waye ya kiraki kika gigice haka?â€
Rahma da sauri ta matsa ta nufi wajan mota tana amsa wayar, muryata na sarqewa.
“Hel...lo A...bie Ra..bin rai...na!“
_💃ðŸ»'Yar Ajin Ma Sha Allah🥰_
_*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_
3/10/22, 08:08 - Buhainat: ```D A```
```55&56```
_*My Sisters Don Allah Don Darajar Annabi Karki Karanta Idan Baki Biya Ba, Na Ku'dine Idan Kinga Yana Yawo Na Satane Ga Hanyar Da Za Ki Samu Naki Akan.😟👉ðŸ¼300N +22796515805*_
Tinda Abie ya ji Rahma ta diririce tana mgna a rarrabe, ya tabbatar da zarginsa. Wato ita ce wani qato yake Kira da Baby cute'n sa?
Narkakkun idanunsa ya lumshe yana tura hannunsa cikin yalwatacciyar sumar kansa, wadda ta fara fitar furfura tsirirai, wadda bata fi ka 'kirgesu ba.
Wani irin wahalallan numfashi yaja, ya fesar da iskar waje, yana kiran sunan Allah.
Rahma jin yadda Abien yake sauke mata numfashi ta cikin wayar, ya tabbatar da ya ji abinda Rafeek yake fa'da mata.
Cikin dauriya gabanta na fa'duwa, ta matsa can nesa dasu Anee wacce suke hira da Rafeek suna 'yar dariya.
Rahma ta numfasa ta ce.
“Abienah! Ina wuni wlh yanzu muka fito da class.â€
Ta 'karashe mgnar tana 'kif² da 'kananun kyawawan idanunta.
Abie ya saki murmushin da yafi kuka ciwo, ya saita nutsuwarsa ya ce.
“Am Baby kina jina?â€
Rahma tamkar tana gabansa ta jinjina kanta, asanyaye ta ce.
“Eh Abie Rabin raina ina jinka pls kaji.â€
“Ok maza shiga mota karki waiwaya karki koma fatan kin gane.â€
Cike da tsantsar biyayya ta 'daga kanta ta isa wajan motarta suka bu'de mata, ta shiga, asanyaye ta ce“Abienah da Anee zamu tafi.â€
Abie ya sauke mata numfashi ta wayar yana fa'din“Baby kirata sai ku tafi, idan kin isa gida zan kiraki amman ki tabbatar da kin cika cikin ki OK Baby?â€
Kai ta jinjina tare da cewa.
“Ok Abienah.â€
'Kitt taji ya katse kiran.
Wayar tabi da kallo jikinta ya yi sanyi zuciyarta ba da'di.
Number Anee ta dannawa kira.
Rafeek ya 'kurama motar da Rahma take ciki idanunsa, ya juyo yana fuskantar Anee ya ce.
“Kinga 'kawarki ko? Wlh na rasa yaushe zata ban hnkalinta da zuciyarta mu fahimci juna?â€
Anee zatayi mgna kiran Rahma ya shigo wayarta, bata 'daga ba ta kalli Rafeek ta ce, “Uhmm! Karka damu Rafeek wlh habibty na sonka, amman yau zan titseta sai naji ta bakinta agame da kai OK?â€
Kai Rafeek ya jinjina ha'de da sauke ajiyar zuciya ya ce.
“Ngd Anee ina jiranki.â€
Motarsa ya nufa ya bu'de ya shige ya fizgeta da 'karfi ya nufi get.
Rahma tabi motar Rafeek da kallo tana sauke ajiyar zuciya.
Allah ya gani tana son Rafeek, kawai dai tana gudun abinda zaije yazo tinda ance tana da miji, shiyasa bata sakar masa fuska take basar da shi.
Anee har ta shigo motar direba yaja ya sulale daga cikin makaranta Rahma bata saniba, ta yi nisa cikin tunani.
Anee ta dafata ta zabura tana marerece fuska.
Anee tai dariya ta ce“Duk tunanin Rafeek 'din ne?â€
Rahma ta kai mata duka ta zabga mata harara. Dariya Anee ta kuma yi...
Acan kuwa (Australia)
Abie ne yake kai komo tsakani 'kofar falon da yake ha'de da bedroom 'dinsa zuwa 'kofar bedroom 'din nasa.
Fridge ya nufa ya ciro bottle 'din faro mai azabar sanyi, ya nufi kan sofa ya zube ya 'balle murfin ya dinga 'daddakawa cikinsa ruwan me uban sanyi, sai da ya sha fiye da rabi ya dire sauran saman table.
Idanunsa ya lumshe hannunsa cikin sumar kansa yana caku'dawa, cikin wata irin murya ya furta.
“Baby cute humm! Anya zan iya barin ummina taci gaba da karatunta akwai sauran shekaru baby har yanzu yarinya ce bata san me take ba shekaru 18 Ya Rabbi! Abby me yasa ka tirsasani akan na aurar da ummina tin tana 'kwailarta? Me yasa ka 'daura? Uhmm! Haa shine daidai Ya Rabbi! â€
Miqewa yay ya shiga bathroom bai jima ba ya fito, ya tar da wayansa na famar ringing.
Sunan da ya ganine ya saka shi yamutsa fuska, dan Allah yana gani baya ko 'kaunar ganin sunan.
Daurewa yay ya 'dauki wayan yay picking 'din call 'dinta.
Baiyi mgna ba.
Daga can kuwa Chad Rayyana jin Abie ya 'dauki kiranta taji da'di sosai, cikin rawar murya tai masa sallama.
Abie ya amsa ha'di da tambayarta.
“Ya 'karfin jiki Allah ya qara afuwa.â€
Rayyana ta amsa “Ameen ngd. Cikin kuka ta ce“Don Alah Abien Ummi ka yafemin na tuba bazan sakeba ka yafeni ina son zama dakai don Allah karka gujeni wlh na gyara halina ka barni na rayu dakaiâ€
Ta 'karashe mgnar cikin kuka.
Abie kai ya shiga girgizawa kamar tana gabansa, dan sam bazai zauna da wadda zata cutar masa da Rahma ba.
“Am kina jina? Karki damu ai na yafe miki haka ummina ma, zamuyi mgna idan nazo ina busy OK? â€
Rayyana ta share hawayenta ta ce.
“Ok ngd sosai Allah ya kawomin kai lafiya.â€
Da “Ameen†ya amsa ya katse kiran yana ajiye iPhone 'din, ya 'dauki Samsung ya nufi hanyar falo, yana son suyi mgna da Tanko.
Ibtisam zaune a falon ita 'daya tana kallon TV tana sanye da doguwar Riga ta atamfa ta mata kyau, sosai ta yi 'daurin ture kaga tsiya.
'Kamshinsa ya kawoma 'kofofin hancinta farmaki.
Da sauri ta 'dago kanta, manyan idanunta ta zuba masa ko 'kiftawa batayi, wani irin mugun sonsa take ji, ina ma tanada damar rungumansa.
Abie kansa 'kasa yana latsawa waya sai da ya shigo tsakiyar falon ya 'dago kansa.
Karaf idanunsu ya sarqe waje 'daya.
Kansa ya kauda yana fa'din.
“Ya Rabbi! Yarinyar nan anya doctor Moha ya dubata sosai ta warke?â€
Koda ya yazo saitinta baiyi yinqurin mata mgna ba,ya wuci ya nufi 'kofar fita.
Muryata ya ji tana gaishesa.
“Balarabe ina wuni?
Abie ya amsa bai waigo ba, ya ce“ki kirani da Abie sbd ni babanki ne ko bakiga nakai sa'an Tanko ba? Ko ba komai na haifi 'diyar da ta fiki shekaru.â€
Ya 'karashe mgnar yana bu'de 'kofar zai fice.
Aguje ta iso wajansa ta 'dora hannunta saman handle 'din kamar zata shige jikinsa ta ce“Ni dai wlh Babana ya girmaka yaushe zaka haifeni ni dai wlh bazan ce Abie ba, Balarabe zance sam baka ruwan tsofi, kai ya kamata akiraka 'dan matashin dattijo wlh, ni dai don Allah Balarabe ka kaini hospital kalli hannuna ciwo yake.â€
Ta 'karashe mgnar ashagwa'be kamar zata shige jikinsa tana matsar 'kwalla.
Abie da sauri ya matsa gefe yana kiran sunan Allah sbd yanzu ya karanto meke dawainiya da ita.
“Ok.. OK! Ban waje na wuci bari na kira Dr.â€
Tana matsawa yay saurin wucewa.
Ibtisam ta dorqushe nan tana sakin kuka tana fa'din.
“Ba wanda zai fahimci me nakeji akansa wlh ba laifina bane ba.â€
Tanko da yake tsaye a'kofar bedroom 'dinsu yana kallon komai, baki 'daya kunya ta rufesa baima San yanzu ta inda zai fara ba.
Isowa yay ya duqa ya 'dago Ibtisam ta miqe.
Ganin Babanta hankalinta ya tashi jikinta ya 'dauki rawa sai taji fitsari na son ku'buce mata.
Bakinta na rawa zatayi mgna Tanko ya buge bakinta yajata har bedroom 'dinsu.
Laraba tana linke kayansu Tanko ya jefo mata Ibtisam.
Laraba ta ce“Toh me kuma ya faru?â€
“Wallahi Laraba na fara tirr da aureki, kinga irin tarbiyar taki ko? Kinga abin kunyar da take son janyo min, babban mutum irin Abdulmajid zata tsaya tana neman raina masa hankali, idan ba dalilin dalili ba ina na isa na zauna inuwa 'daya da shi. Wlh yau 'din nan ba gobe ba zamubar 'kasar nan.â€
Ya fice fuuuu rai a'bace.
Ja'afar yana zaune a compound 'din gidan jikin wasu flowers.
Abie nan ya isko shi.
Cikin girmamawa suka gaisa, Abie ya ce“Ja'afar je ka fito da Ibtisam sai direba ya kaiku hospital ta ce hannunta na ciwo.â€
Tanko ne ya iso wajan naso.
Abie ya ce“Daman kana wajan kaima?â€
Tanko ya ce.
“Abdulmajid tinda yarinyar nan ta warke don Allah kawai yau mu juya zuwa gida, kuma jirgin Niger direct ba sai mun koma chad ba.â€
Abie ya ce“A'a ai dole sai goben ni zan wuce Espagne wajan baby kwana 'daya zanyi sai na isko ku Chad akwai hira zamu tattauna akan karatun Ja'afar dan Allah ka hkr muje tchad.â€
Ja'afar yay godiya ya miqe ya tafi kiran Ibtisam.
Tanko ya ce“Toh ba damuwa duk yadda kace haka za'ayi Allah ya kaimu goben.â€
Abie ya amsa da “Ameen.
Tinda Tanko ya fita Laraba ta balbale Ibtisam da fa'da.
“Wai make faruwa? Ko so kike ki kashemin auren?“
Ibtisam tana kuka ta ce“Wlh A'a Anna ni bansan meke damuna ba ki min addu'a kawai bana fatan sanadina Baba ya sakeki insha Allah zan kiyaye.â€
Laraba ta ce“Koma meye kibarwa Allah shine masanin sirri da gaibu kinji?â€
Kai Ibtisam ta gya'da tana kuka.
'Kofa aka 'kwan'kwasa Laraba ta ce“Tashi kije.â€
Miqewa tai jiki ba 'kwari ta bu'de 'kofar.
Hannunta yaja suka nufi bedroom 'dinsu.
Rungumeta yay ya ha'deta da bango ya tallafo kanta yana tambayarta da ido menene.
Kai ta girgiza.
Hannunta yaja suka zauna bakin bed ya rungumeta jikinsa, ya riqe fuskarta yana lashe mata hawayen fuskarta.
Akunne ya ra'da mata.
“Me yake damunki fa'damin zan temaka miki?â€
Kuka ta rushe da shi ta qamqameshi.
Kwantar da ita yay ya mata rumfa, ya ha'de face 'dinsu ya 'dora bakinsa saman Nata ya zura hannunsa cikin rigara ya shiga nuna mata wani irin rikitaccan salo wanda ya taso mata da mugun feeling, yadda yake murza nipples 'dinta, yana shafar marata da cikinta zuwa cibinta sai meqa take tana ha'diyar yawunsa da yake shayar da ita.
Ja'afar abinda bai mata jiya ba sai da ya amta yau wani irin salo mai gigita mace sai ga Ibtisam tana masa kukan da ta rasa na me tana qamqameshi, ta sakar masa jikinta baki 'daya yana jiyar da ita da'di wanda bata isa ta kwatanta shi ba.
Jin tayi released ya zaro bakinsa daga can yana murmushi jin yadda take kiransa Mon Amour.
Sai da sukayi wanka ya canza mata kaya da kansa ya rungumeta tai luf jijinsa idanunta arufe cikin zazzaqar muryasa ya mata ra'da akunnenta.
“Mon cÅ“ur! Meke damunki? Muga hannun da yake ciwo.â€
Lamo tai cikin jikinsa bata iya mgna ba sai da ya sake tambayarta ta ce“Na warke.â€
Hancinta yaja ya sake rungumeta tsam 'kirjinsa yana shafa kanta.
Kiran Maghreb ne ya saka ya janye daga jikinta, har ya yi alwala ya tagi masallaci bata miqe ba ta yi tagumi ta rasa meke mata da'di, ko amafarki bata ta'ba tunanin zata so wani ba bayan Ja'afar sbd mugun son da ta masa amman gashi da aurenta ta kamu da matsaneciyar 'kaunar Abie wanda batajin zata iya dainawa duba da yadda takejin 'kaunarsa har cancan 'kasan zuciyarta.
Zoben yatsarta da akace shi ya saka mata take kallo tana zubar da hawaye tana qamqame zoben,tanajin tabbas mutuwarta ta kusa sone 'kaunace wacce take cikin jini da 'bargo take masa bata San ya zatayi ba.
“Balarabe ya zanyi wallahi tallahi bazan iya rayuwa ba kai ba.â€
Sai da ta gama sambatunta ta miqe ta shiga ta 'dauro alwala, ta fito tazo ta tayar da sallah.
Acan Espanol
Rahma suna shigowa gidan saman sofa ta zube, tana maida numfashi ta runtse kyawawan 'kananun idanunta, zuciyarta babu da'di bata jure fushin Abienta.
Meerah tazo tana musu sannu da zuwa, ta ce“Madam Rahma akwo miki koda tea ne me kauri kisha kafin kiyi wanka kuyi sallah na jera abinci a dining? â€
'Kananun idanunta ta bu'de ta girgiza kanta “No! Meerah ki barshi ngd.â€
Anee ta ce“Wlh baki isa ba Meerah kawo mata tea me kauri.â€
Meerah ta ce“Toh an gama wlh bata son cin abinci.â€
Anee ta kamo hannayen Rahma ta 'kura mata idanu ta ce“Haba! Rahma me ya yi zafi haka? Tinda aka kiraki awaya kika canza duk bakida nutsuwa da sukuni meke faruwa? Ko Rafeek ne bakya so har haka?â€
Rahma ta sadda kanta ta ce“A'a Abie nah ne, fushi yake dani, sbd yaji Rafeek ya kirani da Baby cute nafi zargin hakan.â€
Sam batajin da'di Abienta na fushi da ita ba.
Anee ta gane Rahma ba qara min so takewa Abienta ba bata iya samun nutsuwa
Idan Abien na fushi da ita.
Anee ta rungumeta tsam tana lallashinta, ta ce“Karki damu Abienki na sonki bazai ta'ba cutar da ke ba, tinda har ya ce miki idan kinada mijin idan bai miki ba zai rabaku ki auri wanda kikeso ai ba matsala yanzu zan fahimtar da Rafeek akan mgnarku ya yi hkr zuwa wani lokacin.â€
Rahma ta girgiza kanta, “A'a Anee wlh koda ace wanda yafi kowa tsufa aduniya ya kasance makaho kurma Abie ya auramin zan zauna da shi na masa biyayya har 'karshen rayuwarmu, bazan iya bijirewa Abiena ba, kinsan 'kaunar da nake masa? Wallahi bana fatan na ba'kanta masa rai sam bana iya jure fushinsa akaina, kawai Rafeek yay hkr Allah ya basa wacce ta fini.â€
Ta 'karashe mgnar cikin shasheqar kuka. Dan tana sonsa ba yadda zatayi ne shiyasa take baya² da lamarinsa.
Anee ta rungumeta tsam tana jin tausayinta da na Rafeek sbd tasan ba qara min so yake ma Rahma ba.
Meerah ta kawo tea 'din Anee ta sakata ta sha sai da ta shanye tass tana ha'da zufa.
Wanka ta shiga tana fitowa ana kiran sallar Maghreb tare da Anee sukayi sallah, suna kammalawa bayan sunyi azkhar suka fito falon.
Meerah tai serving 'dinsu.
Rahma bai fi spoon 3 ba ta yi ta ajiye spoon tana 'daukar cup glass wanda Meerah ta cika mata da lemon zallar strawberry sai ra'ba cup 'din yake tsabar sanyi, ta kafa bakinta sai da ta shanye, ta ajiye tana 'daukar wayanta ta latsa lumber Abie.
Ta gaji da ringing ba'a 'daga ba.
Goshinta ta dafe tana sauke numfashi.
Anee ta cika cikinta dam suka dawo falon, ganin yanayinta ya sanya Anee ta shiga bata labari me da'di sai da ta 'dan sake jikinta kadin Anee ta ce “Muje ki saka direba ya mayar dani gida.â€
Rahma ta marerece ta ce“Please mu kwana gobe sai mu wuce school. â€
Anee ta maqale kafa'da ta ce“Wlh bazan kwana ba haka kawai kinsan Ya Zahara da fa'da muje kawai asaukeni.â€
Rahma ba yanda ta iya ta raka Anee har gida suka jiyo.
Abie 2 Rahma ta kira suka Sha fira tana tambayarsa jikin Raiyana ya bata labari, amman bai ce ita ce ta musu asirin ba, ya dai ce mata ta warke ta kirata ta mata barka.
Rahma cikin farin ciki ta Kira Raiyana.
*Chad*
Zaune suke a falon Raiyana ta ra'be dan ko ta saka baki a hira Jaddatu ajiye hira take ta 'dauko wata.
Jin ringing wayarta ya saka ta duba ganin lumbar ba suna ta 'daga tare da sallama.
Rahma ta amsa tana fa'din.
“Ammie barka da arziqi Ashe kin warke?â€
Raiyana ta saki kuka tana fa'din.
“Ummi qarama ki yafemin dan Allah ki gafarceni wlh na tuba zan riqeqi da amana ki tayani roqon Abienki karma ya rabu dani.â€
Rahma ta ce“Subahanallahi! Haba! Ammi ni wlh baki min komai ba! Kuma idan ma kin min toh na yafe miki, Abie kuwa insha Allah kuna tare bazai sakeki ba! Toh me kika masa ma? Bari zan kirasa ki daina kuka dan Allah.â€
Raiyana sosai taji sanyi aranta ta share hawayenta ta ce“Ngd sosai Allah ya miki albarka.â€
Rahma ta amsa da“Ameen ammi ki gaishe da kowa sai anjima.â€
Jaddatu bata ma kalli inda take ba Hanan ce take bata hkr akan ta daina yawan kukan 'yan aiki na jinta.
Jaddatu ta ce“Ta baya ga wasa kenan.
Ai gaban 'yan aikin baqaqen aljanun suka fa'di munanan aikinta wannan me zai dameta dan sunji kukanta tana Neman gafara wajan wa'danda ta cutawa...â€
Abie 2 bayan sun kammala cin abinci dare ya kira Abie 1 lokacin ya raka baqin da yay suna bakin gate bai 'daga kiran ba sai da suka tafi.
Da sallama ya fara.
Abie 2 ya amsa ha'de da gyaran murya ya ce“Abdulmajid! fatan kuna lfy ya me jikin?â€
Abie wajan wasu fararen kujeru ya isa ya zauna yana amsawa da.
“Lfy lau Alhmdllah ya kowa na gidan? Gobe insha Allah suke shigowa amman ni sai jibi zan biya wajan Ummi.â€
Abie 2 ya ce“Masha Allah! Abdulmajid kayi hkr dan Allah ka sassautama matarka tayi nadama naga tana son zama dakai fiye da komai arayuwarta.â€
Abie ya numfasa ya ce“Toh har na dawo zamuyi mgna insha Allah. â€
Hira suka ta'ba sukayi sallama.
Yana dates kiran kiran Rahma ya shigo.
'Dagawa yay tare da sallama.
Ashgwa'be ta amsa ta kirasa.
“Abie Rabin raina idan na 'bata maka rai ka yafemin ko na samu sassauci azuciyata.â€
Abie yay murmushi ya ce“Uhmm! Baby cute ko? No! Baki 'batamin raiba amman zamuyi mgna idan na iso gobe oya ki kwanta da wuri kinga tin sassafe kike tafiya school. Fatan kinci abinci?â€
Shasheqar kukanta yaji cikin kunnensa.
Idanunsa ya lumshe yana shafa sumar kansa ya furta.
“Ya ilahi! Babyna mene um?â€
Cikin kuka ta ce“Daman nasan kaji shine duk ka bi ka tayar da hankalinka ka tayar min da hankalina, Sam banida walwala banida sukuni komai baya min da'di sakammakon Abiena na fishi dani, ya hana kasan nutsuwa ya hanani.â€
Ta 'karashe mgnar cikim shasheqar kuka.
“Am Babyna kina jina?
Kai ta 'daga kamar yana ganinta.
“Yauwa kiyi shiru maza kije kici ka cikinki dam da abinci ki Sha ruwa ko lemo me sanyi ki nutsu na hkr na daina fushin gobe idan nazo zamuyi mgna OK baby love? â€
Ashagwa'be ta ce“Toh Abie kace ka yafemin, sannan kamin murmushi kace min baby Ummi I love you. â€
Abie dariya ta 'kwace masa harda riqe cikinsa yana 'kyal'kyala dariya.
Rahma kuka ta sakar masa yanajin sautin yadda take buga 'kafafunta 'kasa.
Cikin dariya ya ce “Ok..OK! Babyna zan fa'da na yafe miki I love you baby ummina ruhina.â€
Yadda ya fa'dan ya saka Rahma jin wani irin yanayi tin daga 'dan yatsar 'kafarta zuwa tsakiyar kanta, idanunta ta lumshe ta qamqame jikinta waje 'daya tana sauke ajiyar zuciya wadda sautinta ke fita da 'karfi yana ratsa dodon kunnen Abie ta waya.
Asanyaye ta ce“I love you too Abienah Rabin raina, yauwa sai mgnar ammi nah.â€
“No! Babyna sai nazo zamuyi yanzu ina busy good