Showing 54001 words to 57000 words out of 165653 words

Chapter 19 - DATTIJON ARZIKI

Start ads

Rahma   

15 Aug 2025

858

Middle Ads

ta kalli Abie ta ce“Kamata kuje ina mai maka tuni lokaci ya kusa, na fara gajiya da wahalar da kake Sha fa!â€
Abie ya murmusa ya ha'de hannayensaðŸ™, cikin taushin murya ya furta.
“Afuwan ya mahaifiyata, ki bari don Allah...â€
Katse shi tai ta ce“Kamin shiru Abdul, banson maganar banza, kai wace irin zuciya gareka ne¿â€
Rahma ta kalli Jaddatu ta kalli Abie ganin yanayinsu ya canza.
Ashgwa'be ta ce“Wai Jaddati meye kike matsawa Abiena?â€
Jaddatu ta harareta ta ce“Gata nake muku Rahmata.â€
Abie hannun Rahma ya kama ya miqar da ita yajata suka tafi.
Hanan ta ce“Wane irin gata Ummi?â€
Jaddatu ta ce“Aikin ki kenan gulma da shegen bakinki kamar tsutsa, ni wlh idan so samune kar Rahma ta koma Espagne.â€
Tafe suke Rahma ta kalli Abie zatayi mgna ta fasa.
Murya shi taji yana fa'din.
“Baby ummina yi mgnarki kai tsaye.â€
“A'a Abiena babu komai fa!â€
Kai ya jinjina.

Ja'afar gaban mahaifinsa ya zube ya riqe 'kafafunsa ya ce.
“Don girman Allah Baaba kayi hkr ka yafemin na tuba bazan sake ba, wlh banqi bayyana muku Ibtisam na wajena ba, da wata manufa sai dan....â€
Laraba ce ta katse shi ta hanyar fa'din.
“Qarya kakeyi baqin munafuki da gangan ka...â€
Tanko ya rufe mata baki ya ce“Wlh kina sake mgna zan baki mamaki.â€
Adamu ya ce“Ja'afar ka ban mamaki wlh banzaci hakan daga gareka ba, yanzu gashinan ka janyoma yarinya mummunan ha'dari dalilinka.â€
Manyan idanunsa ya firfito yana fa'din.
“Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un!â€
Ja'afar ya miqe hankalinsa atashe ya kira baba Tsalha awaya sukayi mgna ya kirasu Harisu duk sukayi mgna ya fice ya shiga mota yabar gidan.
Abie 2 ya ce.
“Adamu wannan yaron sai an masa uzuri abubuwan da suka faru, baya haiyacin sa, daga shi har Rahma kuma nasan kasan hakan, wannan ma shedace.â€
Abie suka shigo da sallama, yana duddubawa baiga Ja'afar ba.
Lura da hakan ya sanya Abie2 ya ce.
“Yana zuwa.â€
Zama yay, yayin da Rahma ta koma wajan Abie 2 tana son masa tambaya ta kasa ta shiga bin kowa da kallo.
Ja'afar bai rufe 30 minutes ba sai ga shi dasu baba Tsalha.
Bayan gaishe² Baba Tsalha ya shiga basu labarin Ja'afar tin randa ya 'daukosu daga tashar mota, har zamansa gidansa suna haya da zuwan Ibtisam wadda ta zauna ahannunsa wajan matarsa, da neman shawarasa da yay,akan zai maidata gida.
Ya 'dora da cewa.
“Wlh Ja'afar ba lalataccan yaro bane, sbd ana gobe zamuje Cameron wajan yayar mahaifin Ibtisam, wannan Iftila'in ya sauko musu.â€
Kowa ya yarda da mgnar baba Tsalha sbd kakaf ya girme musu shekaru nesa ba kusa ba, ga kuma su Harisu awajan sun bayar da shaidar hakan.
Abie 2 ya 'dora da fa'din.
Alhmdllh! Kawai zamuce amman yaran nan sun ha'du da sharrin jinnu wanda yake na ture ne ya shigesu sun qulla alaqar soyayya wacce basa haiyacinsu, lura da hakan yasa muka shiga kai kukanmu wajan Allah akan ya warware lamarin, idan kuma wani alkhairine sanadin hakan ya tabbatar mana da shi, toh Alhmdllh Ja'afar and Rahma kunji yadda kukayi soyayya ba tare da kun sanma kunyi ba ayanzu daman akin sihirine yay tasiri.â€
Ja'afar ya furta.
“Hasbunallahu wa ni'imal wakil,la haula wala quwata Inna billahil alliyul azeem! Ibtisam ki yafemin ki yafemin natuba haqiqa na cutar dake acikin rashin sani.â€
Gaban Tanko ya rarrafa ya riqe 'kafafunsa ya ce“Don Allah baba ka yafemin wlh sanin kankane idan ina haiyacina babu wata 'diya mace da zan kalla da sunan so bare har na juyama Ibtisam baya, don Allah Ku yafe min.â€
Tanko ya rungume Ja'afar ya ce“Wallahi ban ta'ba jin haushinka ba, tinda nasan me ya faru nakuma San kana son 'yata dan haka wlh na baka ita duniya da lahira, da zaran ta warke za'ayi bikin Ku.â€
Ja'afar ya shiga ma Tanko godiya.
Mal Adamu ya ce.
Ai ba nan gizo yake saqar ba Ibtisam fa yanzu da mutum 'daya take yarda Abdulmajid.â€
Abie gabansa yay damm, sai ya saki murmushi ya furta.
“Ai wannan ba matsala bane yanzu dai tinda abubuwa sun warware Shamsu muna nemawa 'danmu auren Ibtisam a 'daura ko zuwa gobe ne sai muje da shi akwai dubarun da za'ayi insha Allah sai ya dinga saka mask irin fuskata yana kulawa da ita.â€
Sosai kowa yay na'am da mgnar, banda Laraba da ta tsani Ja'afar.
Ja'afar ya riqe qafafun Abie yana masa godiya. Ya na fa'din.
“Wlh ban ta'ba zaton akwai masu ku'di irinka ba aduniya.â€
Abie ya ce.
“Karka damu wlh na 'daukeka tamkar 'dan cikina sbd kanada hankali cikin samarin yanzu da wuya asamu irinka mai tsoron Allah da riqe amana.â€
Haka taron ya tashi kowa na sakama Abie albarka temakon da zaiyi Ibtisam ta dinga kallon Ja'afar matsayin Abie.
Washegari kuwa bayan sallar juma'ah a babban masallacin wanda yake mallakin Abie, bayan waliyan ango da amarya sun bayyana da shedu bayan anyi komai akan tsarin musulumci aka 'daura auren Ja'afar da Ibtisam akan sadaki mafi daraja wanda Abie ya bayar, basu bar masallacin ba, sai da aka kuma sauke Qur'ani mai girma.
Duk wanda ya ga Ja'afar ayau yasan yana cikin farin ciki da samun abinda yafi so ya mallaka, sai dai wani gefe ganin halin da Ibtisam 'dinsa take ciki yana 'daga masa hankali..

Cikin kwana 'daya da wuni Abie ya shiga ya fita, abinka da mai ku'di, har an samu passport 'din Ja'afar har biza.

*Niger*
Inna Hansatu mai waina sai suntiri take tsakanin bayi da waje.
Bata wucce minti goma cikakke, sai ta koma aguje, sbd zawo take tin lokacin da Mahmoud ya kawo mata waya, Mal Adamu ya fa'da mata an 'daure auren Ibtisam da Ja'afar ta sanya musu albarka.
Yanzu ma aguje ta shige tana gwalo idanu waje.
Sadiya da Nuratu 'ya'yanta sun shigo kenan, suka hangota har suna ha'da baki wajan cewa.
“Inna lafiya kuwa?â€
Deluwa da take zaune ta ce.
“Ina fa lafiya daga jin labari ta tayar da hankalinta sai zawo take, taqi kuma tasha magani.â€
Zama sukayi suna fa'din.
“Subahanallahi!â€
Maimou ta ce“Dan Allah su aunties idan ba rigimar inna ba, meye dan Ya Ja'afar ya auri Ibtisma tana halin jinya? Duk ba dalilinsa bane hakan ta sameta ai, ba wanda ya cancanci zama da ita sai Ya Ja'afar ko?â€
Inna da take fitowa tai jifa da buta tana tafe a 'dan duqe ta ce.
“Inji uban waye yace 'dana ya cancanci zama da ita? Uban wa yace taje can ta iske shi? Wlh Allah yana gani ni wannan auren ina baqin cikinsa banyi farin ciki ba, yaro qarami ya qare ajinyar mahaukaciya sbd Allah. â€
Nuratu ta miqe tana kwance goyen 'danta Ra'ees ta bama Deluwa ta amsa tana masa wasa.
Ta nufi wajan inna da ta ra'be 'kofar bayin tana surfa ruwan masifa.
Nuratu ta kamota tana bata hkr.
“Haba innarmu kiyi hkr ba'aja da lamarin ubangiji don Allah kiyi shiru bari fa'din mugun alkaba'i akan auren 'dan lelenki. Ke! Maimou amshi siyo mata 'dan hakkin da ka raina ta Sha yanzu zawon zai tsaya da izinin Allah.â€
Zaunar da inna tai saman tabarma tana lallashinta, ba wanda yay qoqarin saka baki masifar ta dawo kansa.
Bayan Maimou ta kawo maganin inna ta sha dakyar Nuratu ta bada ku'di aka siyo mata indomie da kwai ta shiga ci tana santi.
Sai da ta nutsu Nuratu ta ce“Innata dan Allah karki sake cewa komai akan auren nan, kinji?â€
“Inna ta ce“Wai daman shine abinda ya kawoku?â€
Sadiya ta ce“A'a Inna ba shi bane kiyi hkr dan Allah.â€
Nuratu ta kira Ja'afar cikin sa'a ta same shi, ganin ita ce ya katse kiran ya kirata.
Da sallama ta fara.
Ja'afar ya ce“Inada niyar kiranki anjima yau da dare muke tafiya. Kinga innata bata 'daukan kirana fa!â€
Nuratu tai murmushi ta ce“Ya Ja'afar barka Allah ya sanya alkhairi yaba Ibtisam lafiya, ya kaiku lafiya, ga innar ta huce yanzu zata sanya albarka insha Allahu.â€
Ta mannawa inna wayar akunnenta.
Ja'afar cikin kwantar da murya ya ce.
“Assalam ya mahaifiyata ki daina fushi da 'dan lelenki.â€
Inna ta buntsiro baki kamar yana ganinta ta ce.
“Kaci sa'a ina sonka na hkr amman wlh idan wannan sakarar uwar tata ta nuna 'kiyayyarta gareka zan 'dauki mummunan mataki, Allah ya albarkaci aurenku ya kaiku lafiya ubangiji yasa adace kayi hankali fa! kar ta jiyata min kai.â€
Ja'afar ya ji da'din addu'ar sosai yay murmushinsa wanda daman bai fiye wa kowa shi ba, daga innarsa sai Nuratu ko Ibtisam itama bai fice sau uku ba tin ha'duwarsu.
Ya shafi yalwatacciyar sumar kansa ta asalin baqaqen buzaye ya ce.
“Ngd innata, agaishe min da kowa da kowa, ban Nuratu.â€
Wayar ta ba Nuratu sun 'dan ta'ba hira Sadiya ta amsa tai masa barka Deluwa ma suka gaisa Nuratu salin halin yayan nata tai masa sallama tare ta fatan alkahiri, ya katse kiran.
Inna aka washe baki akace“Allah mai iko wai yau Ja'afaru na zai hau jirgin sama kai jama'ah.â€

Dadda na zaune tana tsafema Aydah kanta Taslim tana musu girkin rana, Fu'da da Nadra sunata wasansu.
Wayar Dadda ta 'dauki ringing.
“Toh mutan Tchad ne ko Cameron?â€
Ramadan ya ce“Allah yasa Babane.â€
Dadda ta 'daga kiran tana rabka sallama.
Tanko ya amsa daga can yana gaisheta.
Dadda ta ce“Shamsu jiya shiru bamu jika ba yara duk sun damu, ya me jikin?â€
Tanko ya amsa“Da sauqi ya yaran? Yauwa dadda dan Allah kiyi min kyakkyawar fahimta na kira Karime munyi mgna yanzu...â€
Tsaf ya zayyanewa mahaifiyarsa komai game da auren Ibtisam da Ja'afar da aka 'daura jiya juma'ah, ya 'dora da cewa.
“Jiyan wlh duk hankalina ba kwance ba shiyasa ban kiraki ba kiyi hkr dan Allah.â€
Dadda ta ce“Masha Allah wlh naji da'di hakan sosai shima yaron ya yi halacci na kuma gamsu da 'kaunar da yake mata, shi kuma wannan balarabe Allah ya saka masa da gidan aljannatul Firdausi, Inda Ana samun irinsu dayawa aduniya wlh talakawa da basu shiga wani hali ba.
Allah ya basa dukkan abinda yake nema gidan duniya da lahira, gaskiya yanada kirki irin wannan temako haka? Duk da shine yay sanadin shigarta mawuyacin hali amman ya yi jihadi sosai.â€
Nan ta ba yaran 'daya bayan 'daya wayar suka gaisa da mahaifinsu suna masa fatan sauka lafiya.

*Gabon*
Aishatu tin abinda ya faru ranar da taji abinda aka fa'da cikin wayar sai ta zamana bata aiki sai saka channel 'din da ake wa'azi mafi yawa ma wa'azi akan 'yan kidnappings da 'yan safaran mata.
Ma'aruf abin yakan basa mamaki, sai ya Sha jinin jikinsa ko matarsa ta gano abinda yake ne sai yaji hankalinsa ya tashi.
Zaune suke afalo yanzu ma wa'azin ne ake nunawa tashar sunnah Tv.
Ma'aruf hankalinsa wajan aikin da yake cikin wayarsa sbd ya hana kowa kiransa awaya yanzu sai idan shi zai Kira.
Aishatu ta ce.
“Wlh ba abinda na tsana aduniya irin yaudara ko zamba cikin aminci idan na Kama mutum da irin laifin nan toh wlh duk son da nake masa zan ajiye shege na dates duk wata alaqar da take tsakaninmu ta har Abadan, me ake da mutane masu fuska biyu, ai zama dasu ma haramun ne wlh.â€
Ma'aruf ya kamota zai rungume yana fa'din.
“My life duk me ya kawo mgnar nan ne?â€
ta fizge jikinta tana matsawa gefe.
(dan tun ranan bata kuma yarda wani abu ya shiga tsakaninsu ba, ciwon 'karya ta tsira, shi kuma ya yarda sai riritata yake sbd yana masifar son cikinsa da ita kansa.)
Wayancewa tai tana yamutsa fuska.
“Wlh masoyina wata qawatace da take 'kasar Egypt saurayinta har an sanya musu ranan aure ashe ya ha'inci iyayansa da ita dama duk wani masoyinsa, Ashe ba aikin da Allah ya zabar masa ba yake yi ya za'bi musgunawa iyayan wasu 'ya'yan wasu kakannin wasu ta hanyar safaran yaran mutane ana kaisu wata 'kasa dan lalata dasu, da kidnapping Ana basu ma'kuddan ku'da'de.
'Karshe ya rasa ransa ta hanyar kamasa da aka je ya gudu aka harbeshi.â€
Ta 'karashe mgnar cikin kuka mai tsuma zuciya.
Ma'aruf zufa ce ta karyo masa mugun tsoro ya shigesa ya kalli Aishatu da cikinta wanda ya shiga wata na shidda ya fito ba laifi.
Aransa yace“Kar fa aje nima na mutu cikin irin 'kazamar harakan nan?â€
Rungumota yay ya ce“Bari kukan dan Allah kiyi hkr bari zan fita yanzu zan dawo kinji?â€
Kai ta 'daga masa, ya mata kiss a lips 'dinta ya kwashi wayoyinsa ya fice daga gidan hankalinsa atashe zufama take karyo masa ta ko ina dan yaji tsoron labarin, shi fa bai son mutuwa ayanzu.
Hnnayenta ta 'daga tana kuka tana roqon Allah yasa Ma'aruf ya shiryu ya daina wannan mummunar harakan, tin duniya bata gama shaida sa ba, tana son mijinta 'dan uwanta uban abinda zata haifa.

*Tchad*
Abie sosai ya tsaya akan ciwon Raiyana, anata mata addu'a harda saukar Qur'ani, wanda Auntie Saro tazo ita ce mai jinya. Abie ya wadatasu da komai na rayuwa, burinsa Raiyana ta warke ras, kafin ya 'dauki mataki.
Wahida ganin yadda Raiyana take abu hauka tu'burin ya saka taji mugun tsoro tana son tace akaita wajan malamin dan tasan zai warkar da ita, amman tana jin tsoro.
Jaddatu zaune tana shan shayi tana masifa.
Abie na zaune gefenta sanye da wasu fararen kayan 'yan Pakistan, ya yi wani irin kyau sai fitinannan 'kamshi yake tashi ajikinsa.
“Wai shin Abdul dole ne sai ka zauna da MATAR nan bazaka sawwaqa mata ba? Nagaji da shigo mana gida da ake wlh, ni ina gudun wani mugun abun ta aikata ya koma mata.†Hanan ta ce“Yo da fa Ummi me kike tunani? Dan Allah Ya Abdul ka sallameta.â€
Abie ya harari Hanan ya 'dora yatsar shi bakinsa.
A tausashe yace“Ummi don Allah kiyi hkr komai zaiyi daidai, Allah ya bata lafiya duk abinda mutum zaiyi ya duba gaba akwai abinda yasa bazan sawwaqa mata ba yanzu, na fiso ta dawo hayyacinta na sakata jikina na nuna mata hanya idan tabi gaba zataji da'din rayuwarta, da wanda zata kuma rayuwa da shi, dan mutum ya aikata ba daidai ba bai kamata ka 'dauki tsatsauran hukunci cikin fushi ba kabi komai asannu, naji zafin abinda tai sosai amman akwai abinda na duba sona da take shine ya jefata wannan rayuwar yanzu idan na 'kyamace na mata Koran kare, cikin ciwo idan ta warke zatayi abinda ya linka na baya wanda inada tabbacin 'karshenta bazai kyau ba duk wanda ya furta ma kallamar so ka girmamasa aduniya duk da ta yi kuskure babba, amman wlh na yafe mata Ummi tinda ga abinda ya sameta wannan izina ne ga 'yan baya.â€
Jaddatu ta ce“Wai me tayi ne? Kana nufin wani abun ta maka?â€
Hanan zatayi mgna yay saurin cewa.
“Ummi bari idan na dawo daga Australia zamuyi mgna, anutse, likacin baby ummina na Espagne.â€
Jaddatu ta ce“Ai kai kasani da zurfin cikin tsiya, yaushe ne Rahma zata koma wajan karatun?â€
Abie ya shafi sumar kansa yana murmushi qasa2, ya ce“Jibi insha Allahu ummi.â€
“Allah ya kaimu.â€
“Ameen.â€
Ya amsa yana miqewa ya haura sama.
Auntie Saro wacce tazo wucewa dan zuwa kitchen taji dukkan abinda Abie yake bayani, tsananin tashin hankali da tsanar 'kanwarta ya marfaketa lokaci 'daya. Duqewa tai 'kofar kitchen ta rushe da kuka tana rufe bakinta.

Tsaye take tsakiyar falonta waya take cikin nutsuwarta, ta 'kurama tafkekiyar Tv da take manne da bango kyawawan 'kananun idanunta.
Sanye take da riga da siket coffee brown, kayan 'yan Ethiopia.
Siket 'din ya 'dan kamata 'kugunta wanda yaba hips 'dinta da bom-bom 'dinta damar bayyana, daga 'kasa sai siket 'din ya baje, rigar ta 'dan kamata daga sama hakan yasa 'kirjinta wanda yake cike da dukiyar Fulani ya zauna daram cif-cif cikin rigarta Masha Allah.
Gashinta da yake 'dauro jelar har gadon bayanta, ta 'daura 'dan mitsitsin 'dan kwalin kayan Iya tsakiyar kanta, hakan ba qaramin kyau ya 'Kara mata ba, wuyanta sanye da sarqar zinari haka kunneta sai zobe guda 3 cas ajere yatsun hagum 'daya diamond irin na Abie 'daya gold me rubuce da sunanta 'daya azurfa ta 'kwaran.
Sai siri-sirin abin hannu wanda suka kasance na zinari kowane tsintsiyar hannunta na 'dauke da guda shidda sai 'kyalli suke 'kafarta ta hagum sanye da sarqar qafa ta gold wanda takeda wasu tsakiyoyi masu tsananin kyau da haske.
Awannan lokaci dole ne duk wani cikakken namiji idan yaga yadda Rahma ta 'dauki wanka da tsadaddun abin da tsara kwalliya yaji yanada burin ta kasance mallakinsa, gata 'yar shar dole ka ji kana son mallakarta.
'Dan guntin murmushi ta saki ta 'dan taka 'kafarta da 'dan 'karfi sarqar 'kafarta ta bada wani irin sautin 'Kara cakasssss.
Cikin harshen turanci ta ce.
“No! Anee ba ki gane bane wlh abin ya ban mamaki sam bansan ya akayi na shagalaba har hutuna ya qare ban koma ba, amman harda laifin Abiena shine ya shagwa'ba ni, amman munyi mgna ya ce jibi insha Allah zan tafi nayi missing Espagne sosai.â€
Ta 'karashe mgnar cikin Jan numfashi ta kalli Latifa ta ce“Shiga bedroom ki gyara.â€
Ta nufi hanyar fita.
Latifa ta ce“Uwar 'dakina yau idan kin fita ahaka bakin titi wlh bazan kaffara ba sai kin ha'da hatsarin motoci bila adadin.â€
Rahma ta juyo tana waro fararen 'kananun idanunta, batayi mgna ba sbd wayar da take ta fice abinta, tana son mgna da Abie akan tafiyar Anee na bata labarin jibi suke fara jarabawa.

*Hospital*
Ja'afar cikin shigar 'kananun sosai kayan suka fito masa da cikakkiyar halittarsa, sun masa mugun kyau, sai baza 'kamshi yake, yana zaune gefen gadon Ibtisam ita kuwa tana bacci, yayin da iyayan nasu suna waje azazzaune.
Wayarsa hannunsa karatun Qur'ani yake, yana karanta suratul Rahman.
Motsi yaji alamun ta farka,yay saurin kallonta yaga ta qura masa manyan kyawawan idanunta, wanda suka riki'de sukayi jajir, sai zarosu take.
Sansanyan murmushi ya sakar mata, ya na 'ko'karin kamo hannunta yaji saukar abu da baisan ko meye ba, kan goshinsa tiss kakeji goshin ya fashe jini ya fara tsartuwa.
Sake 'dagawa tai da niyar buga masa tana sheqa dariya, sai ga Dr Salis ya shigo ya nufo wajan aguje ya na fa'din.
Kana kallo ka riqeta mana......â€
*'Yar Ajin Tubarkallah🥰*

_*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_
2/28/22, 13:28 - Buhainat: ```D A```

```41&42```

_*My Sisters Don Allah Don Darajar Annabi Karki Karanta Idan Baki Biya Ba, Na Ku'dine Idan Kinga Yana Yawo Na Satane Ga Hanyar Da Za Ki Samu Naki Akan.😟👉ðŸ¼300N +22796515805*_


“Haba! Ja'afar ya zaka biye mata, ka sakata gaba kana kallo zata illata ka. Duba yadda goshinka yake fitar da jini, ita fa ba ruwanta bata san me take ba, amshe pls. Toh wa ma ya kawo kwalbar lemo kusanta ya ajiye?â€
Ja'afar yay saurin damqe hannunta mainlafiyar, wanda kuma shi ne yaqe ri'ke da kwalbar, yay saurin matseta jikin bangon gadon yana son amshewa.
Kokowa suka fara, tana 'kurma ihu iya 'karfinta, tana wawuransa cizo.
Mal Adamu da Tanko Laraba Karime wacce tazo yau dan ganin jikin nata,da su Harisu aguje suka shigo 'dakin, sukaga abinda yake faruwa.
Dr ya ce“Karkuyi mgna dole ya kuyi zama da ita, sbd shi ne mai jinyarta ta haqiqa.â€
Kallon ikon Allah suke

End Ads

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login