Showing 30001 words to 33000 words out of 165653 words
ta mi'ke ta fice da gudu tana fa'din.
“Allah yasa“Na zama matarka.â€
Da kallo ya bita yana murmushinsa mai tsada ya motsa 'kasan labb'ansa ya ce.
“Ameen baby love.â€
Alwala yay ya tafi masallaci.
Itama alwala tai ta zari hijab 'daya cikin kayan da ya siyo mata ta saka, tai sallah.
Su Harisu koda suka isko Ibtisam abin bai basu mamaki sanin irin soyayya da sukewa juna, kuma ya kirasu ya musu bayani akan su rufa masa asiri har komai ya dedeta. Bayan sunyi abinci baba Tsalha yazo ya tafi da Ibtisam kewayansa. Da hannu biyu Falmata da yaranta suka kar'beta.
★★★★★★
Bayan sati 'daya.
Rainaya tana ta shirya tugunta cikin sirri wanda Ja'afar da Rahma basa tunanin ko a mafarki irin k'addara zata iya afka musu.
Haka Ma'aruf na Gabon bai dawo ba.
Duk wani motsin Ja'afar a Tchad ya sa ni, tsaf zuwan Ibtisam ne bai saniba sabida ba damuwarsa bace, yanadai bibbiyarsa idan yana masa aiki,shi mutunne idan kana masa aiki sbd sana'arsa mai ha'darin gaske toh bai yarda da kowa, ba ko waccan direban ya 'batar da shine har lahira sabida zai tona masa asiri.
Amman abu 'daya ya basa mamaki Ja'afar bai saka masa idanu ba, shi dai aikinsa yake na driving.
Ibtisam hankalinta kwance Ja'afar na kulawa da ita kullun da safe zai shiga su gaisa, haka zai kirata da sabon layin da siya mata suyi fira.
Baba tsalha ya ce su shirya kawai sai suje Cameron wajan yayar Baban Ibtisam karime sai suyi mgna ta fihimta sai 'dauro musu aure acan amman sai anyi mgna da Malam Adamu dan auren ya yi albarka.
*Gabon*
Zaune yake a falonsa daga shi sai guntin wando, iya guiwa.
Waya yake yana 'kyal'kyala dariya ya ce. “Wallahi naso rama abinda ya min toh amman shegen yaron ina mugun anfanuwa da shi, duk wani abin 'karfin tasirin asirine wlh ko zaka kashesa bai San cewar shine ya satomin 'diyar governor ba a *Hermepolite*, sai da na tatsi 20 millions kafin na bayar da ita, har yau basu isa su kamani ba. Amman kasan shi nakeso ya 'kwamuso min Rahma Abdul Majeed Abdulwahab Marocco. Sbd yaron akwai sa'a atare da shi.â€
Daga can mutumin yay dariya ya ce“Au wai har yanzu an rasa hanyar bi asaceta? Ni kuma da zakabi shawarata idan an satota kar kanemi fansarta da ku'di kawota ayi safarata wlh yarinyar nan yadda Allah ya mata halitta mai kyau zaka samu millions ba adadi amaidata karuwa kawai.â€
Ma'arufa ya ce“No! Akwai abinda zan shirya na rama wulaqanci da ya min, inason na samu wacce yakeso na 'kwamushe... Kai nafasa ramuwar gayyar ma, Rahma Abdul Majeed bari kaga abinda zan saka Amata sai muga zai rayu ko mutuwa zaiyi uban nata...â€
Knocking 'din qofar akayi ya mik'e ya nifi qofar yana fa'din.
“Madam ta dawo gobe nake shigowa Tchad zamuyi waya.â€
'Kofar ya bu'de, Aishatu tsaye tana yamutsa fuska.
Gefenta Rabi'ah ce ta kafesa da idanauwa.
Gira ya 'daga mata, ya ce“Baquwa mukayi?â€
Aishatu ta fice tana fa'din.
“Rabi'a h ce baquwa? Ji sokana.â€
Dariya yay ya nufi bedroom 'dinsa Aishatu ta bi bayansa.
Rabi'ah ta zauna tana karka'da qafafunta, ta ce“Bazan barki kici arzi'kin nan ke 'daya wlh.â€
Saman gado ya kwanta Aishatu ta zauna tana shafa tumbinsa ta ce“Ni kaban ku'di zamuje shopping. â€
Baki ya ta'be ya ce sai kin ban na 'Dana marowaciya, dudu so nawa nayi tinda nazo zo naga babyna.â€
Zatayi mgna ya rufe mata baki da nasa ya shiga dagula mata lissafi da Rana tsaka ya 'barjeta son ransa Allah yasa qofar arufe da Rabi'ah ta jiyo ihunsu.
Da kansa ya shirya suka fita har Rabi'ah wacce ta dinga masa irin wasu abubuwa a 'boye na alamar tana sonsa da sun ha'da ido.
*Niger Tahoua*
Tanko tsaye tsakar gida yanaa kallon yadda Jamilu yke musu tijara ba kunya ba tsoron Allah.
“Wallahi na Baku sati idan Ibtisam bata dawoba daga yawon tamba'dar sai kun biyani kayana da ma'kuddan ku'da'den da na kashe muku har na gyaran gidan da na muku. 'Kilqmq da saninku ta gudu kunyi hakan dan kuci dukiyata....â€
Laraba da takaici y isheta ta warto muciya ta sauke masa adoron bayansa, sai da ya rankwafa.
Zata qara masa Tanko ya riqeta.
“Ai ka bari na qara masa fita ka barmana gidanmu bazamu bayar da ku'din ba kaji 'dibar albarka uban waye ya janyo mana 'yarmu ta 'bata idan ba kai ba?â€
Jamilu ya ce“Ni kika buga toh ki jira sakammako kuma auren ba fashi tinda kun bani.â€
Ya fice da Sauri ganin tana Neman zubar da Tanko qasa sai ya 'dauka ko aljanu gareta.
Tanko ya ce“Insha Allahu zamu baka ai ni inason auren.â€
Laraba ta ce“Ba wani nan qilama da saninka ta gudu wlh zataci ubanta duk randa ta dawo aure kuwa ba fashi, ai kawai na nuna masa rashin ta idon da ya nuna mana ne, yo Wa ya bamu ku'din biyansa.â€
Taslim ta ce“Yanzu Anna meye anfanin irin haka? Kunyi sanadin 'batan aunty Ibtisam, ammaan ba nadama sai ma jiran kike tazo ki azabtar da itaâ€.
Ta qarashe mgnar tana kuka.
Ta shige 'dakinsu.
Tanko ya zauna yay tagumi yama rasa dalilin da yake son dole 'yarsa mafi soyuwa aransa matsa mata har tabar gida.
Inna zaune tana riqe da k'atuwar sanda sai bubbu'de hanci take.
Malam Adamu ya fito daga 'dakinsa ya kalleta ya ce.
“Ikon Allah Hansatou yau Wa za'a buge? Yau kwana uku kullun kina wuni da 'katuwar sanda kamar makauniya.â€
Inna mai waina ta ce.
“Masu so mana tijara akan 'batar 'yarsu suna zargin 'danmu wanda nasan ko qafa ta 'dauka ta iskeshi korota zaiyi, bamu basa tarbiyar da zai hure ma 'yar mutane kunne ba.â€
Deluwa ta ce“Hansatu muyi dai addu'a ba'a shaidar 'ya'yan zamani, duk da na yarda da 'danmuâ€
Inna mai waina ta ce“Au kina nufin Ja'afar zai iya riqe 'diyar marasa mutuncin nan masu son abin duniya?â€
“A'a ni ban ceba baki fahimceni ba ne.â€
Malam Adamu ya ce“Hafsatu muyi ta addu'a dai duk da nasan Ja'afar tabbas da Ibtisam na wajansa zai fa'damin ko ya fa'dawa babansa Lukuman. Ajiye sandar yau kwana uku kina famar tanadi taqi dawowa sai ki hkr ai.â€
“Shi kenan kasan ba na iya tsallake mgnarka.â€
“Yauwa na gode Allah ya yi albarka, ina yaran ne wai?â€
Deluwa ta ce“Ai kam tinda Nuru ta haihu fa basa zama can na barosu anjima idan na koma zan korosu.â€
“Madallah toh Allah ya musu albarka amman karsu kuma komawa sai ran suna.â€
Inna ta ce “Malam naji Ana ra'de-ra'din ma Jamilun ya ce abiyasa dukiyar da ya kashe idan bata dawo ba, wlh ni dai 'Dana bazai kwasa ba.â€
“Don Allah Hafsatu kiyi shiru haba!â€
Mi'kewa tai ta nufi 'daki batace komai ba. Fita yay daman ya tsaya cin abinci ne.
*Tchad*
Washegari
Cikin shirinsa ya fito sai baza 'kamshi yake, yana rufe qofar 'dakin ta turo 'kofar ta shigo da sallama.
Ja'afar ya amsa yana kallonta, hararata yay ya ce“Na kiraki ne?â€
Ibtisam ta qaraso dab da shi tana kwa'be fuska ashagwa'be ta ce.
“Mon Amour tin jiya ban sanya ka idanuna ba, muna gida 'daya, yauma tin safe ga shi har yamma kazo zaka da'da ficewa.â€
Ta 'karashe mgnar tana ra'bawa jikinsa.
Fuskarta ya 'dago ya sumbaci kumatunta ya ce“Je t'aime bcp mon cÅ“ur, zanje airport na dawo.â€
'Kan'kameshi tai ta ce“Zanje pls ka ji Mon amour. â€
“No! Ke abace mai daraja wajena sannan mai tsada dan haka bazan tab'a fita dake ba kina killace har sai kin zama matata, lokacin darajarki ta linka balinkin wannan ok baby love.â€
Kai ta 'daga tana shigewa jikinsa ta ce“Duk abimda ka cemin bazan ta'ba qetare shi ba, bari na koma toh.â€
Ta qarashe mgnar tana janyewa daga jikinsa ta rugu aguje ta fice.
Murmushi mai taushi ya Saki Allah ya sani yana son Ibtisam so mai tarin yawa .
Ficewa yay ya rufe qofar ya shiga motar Ma'aruf domin zuwa tarbansa.
Raiyana ta fito daga 'dakinta kai tsaye ta haura sama hawa na 2 wajan Rahma.
Zaune take waya ahannunta cikin falon ta yayin da Latifa take mata gyaran faratan 'kafa ta gama na hannuwa.
Doorbell 'din 'kofar falon ta Danna.
Rahma ta ajiye wayan ta ce“Latifa je bu'de ko Abiena ne ya dawo da wuri haka, idan kin gama min muje wajan Abie 2.â€
Latifa ta ce“An gama uwa 'dakina.â€
Tana zuwa ta bu'de 'kofar ta ga Raiyana.
“Ina uwar 'dakin nakine?
Latifa ta ce“Ga ta can zaune falo.â€
Raiyana ta shigo da sallama.
Rahma ta amsa tana kallont, batayi mgna ba.
Zama tai ta ce“Ummi kuma daughter kina hutawa ne?â€
Rahma ta ce.
“Eh Ammi ya gida?â€
Raiyana ta ce“Lfy lau daughter, kinga mutumin ki 'dazu fitar da nai kasuwa na gansa ya burgeni na siyo miki masu kyau 'yar roba.â€
Rahma ta amshi robar strawberry tai murmushi ta ce“Wow! Amman kin burge sosai fa! Yanzu na gama cewa Abiena ya siyomin kaf na shanye na gidan Allah ya biyaki.â€
Ta qarashe mgnar tana bu'de 'yar farar rubar ta ciro guda ta lun'kuma baki ta lumshe idanunta tana taunawa.
Raiyana wani irin mahaukacin da'di ya kamata tasan komai ya qare kamar yadda Malam ya ce ta yi ta gudanar ta tabbata Ja'afar ma zai ci abin ta hannun da ta biyar da abin ba qaramin ku'di ta kashe ba.â€
Kanta ta shafa ta ce“Ba komai daughter ai dole na faranta miki. Bari na je qasa wajan su Ummi.â€
Rahma ta ce.
“Ok ammi bye.â€
Ta ci gaba da shan strawberry 'dinta hankali kwance tana Ajin wani irin mugun da'dinsa.
Washegari.
Misalin 'karfe tara na safe Ja'afar yay shirin fita yau bai fita da wuri ba, sbd azababban ciwon kan da yake fama da shi tin daren jiya, ga shi gobe su ke son tafiya Cameron, ji yake kamar akwai abinda yake so bai San meye ba. agaggauce ya biya su ka gaisa da Ibtisam ya tafi.
Rahma zaune cikin lambu ta ha'da kai da guiwa ta rasa me yake mata da'di ta rasa meye take mugun so haka da take ganin baqin kowa tin jiya.
Wayarta kira ya shigo tana ganin Abienta ne ta ha'de fuska taqi 'dauka, tin jiya haushinsa take ji.
Kira 4 ya mata taqi 'dagawa, ta fashe da kuka ta mi'ke tsaye ta ce“Ina zan ganshi?â€
Tafiya take cikin san'da kamar munafuka.
Karo ta ci da Abie sai da ta jita cikin jikinsa, ya rungumeta gam ya na fa'di.
“Baby wai me ke damunki tin jiya kirana ma bakya 'dauka, na nemeki yanzu kaf bakya ciki.â€
Rahma ta yamutsa fuska ta ce“No! Ba komai fa! Bari naje na kwanta kaina ciwo.†ta qarashe mgnar tana janye jikinta da sauri tabar wajan tana ha'dawa da gudu, dan ji take kamar ya ra'ba mata garwashin wuta.
Abie hankalinsa amugun tashe ya bita yana kiranta amman ko waiwaye batayi ba.
Ja'afar sanye da 'kananun kaya, wanda suka masa masifar kyau. driving yake yana amsa waya, duk baida nutsuwa, baisan abinda yake masa da'di ba.
Waigawar da zaiyi ya hangota an bu'de mata mota ta fito, ta sunkuyo tana mgna, sai ya ga
Ta nufi salon wajan gyaran gashi.
motar tabar wajan.
Burki ya taka da qarfi ji kake 'Kuttttttttt!
Jikinsa har 'bari yake wajan qoqarin fitowa.
Ya katse wayar.
Dab zata shiga wajan ya mata sallama.
Rahma Waigowa tai ta zuba masa kyawawan 'kannun danunta cike da mahaucin sonsa ta ce“Kaine ko? Inata nemanka,bansan Inda zan ganka ba.â€
Ta qarashe mgnar ta fashe da kuka.
Hannunta ya Kama ciki tsantsar 'kaunarta, ya kwantar da murya ya ce..........! Wlh karki bari abaki labari nemi naki akasuwa sayan na gari maida 'kud'i gida. *Na gama free page*
Tabbas bana naso tsayawaba ammaan agaskiya na fara zuwa Inda ya kamata ace na tsaya, karkiji Shankar siyar DATTIJON ARZI'KI akan naira 300
Hajiya kiji fa laqabin da na masa *BAKANDAMIYATA🥰*
_Kodaga jin sunan kunsan na tsaya na tace na kuma na tsara labarina domin fa'dakarwa na kuma nisha'dantar na wa'azintar, ga wata irin soyayya wacce salonta dolene ya qayatar da makaranci.🥰_
_💃ðŸ»Yar Ajin Tubarkallah🥰_
*DATTIJON ARZIK'I* N300 katin MTN ta wannan number *+22796515805*
BA'KAR FATA
Autar Manya
TSINTACCIYA
Nimcyluv
SULTAN
mss flower
Gaba É—aya 800
Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu Sulaiman Fidelity Bank, masu tura kati 08167888934 ga ƴan uwa na Niger +22796515805 za ku tuntuɓa. To show evidence of payment 08142105218
*Real Ladingo+22796515805* For more information😇
_*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_
2/7/22, 19:02 - Buhainat: _*DATTIJON ARZIƘI*_
21&22
_*My Sisters Don Allah Don Darajar Annabi Karki Karanta Idan Baki Biya Ba, Na Ku'dine Idan Kinga Yana Yawo Na Satane Ga Hanyar Da Za Ki Samu Naki Akan.😟👉ðŸ¼300N +22796515805*_
“Qalbina bari kuka za ki saka nima nayi kuka, kin ga baby Ibtisam zata miki dariya. Za ki bini duk inda zanje? Sbd ba son ki sake ku'buce min.â€
Ya qarashe mgnar cikin
wani irin yanayi mai wuyar fassaruwa, yana tsareta da manyan idanunsa masu matu'kar kyau da lumshewa. Duk mgnar cikin harshen French ya mata, kasancewar bata jin hausa shi kuma bai iya larabci ba.
Rahma ta maqale hannunsa cikin nata, still itama ta kafesa da kyawawan 'kananun idanunta, cike da tsantsar 'kaunarsa, wacce bata jin zata iya rayuwa idan basa tare.
Ta gyara tsayuwarta tana maqale da hannunsa cikin nata, cikin sigar yadda takewa Abienta mgna, ashagwa'be ta ce“Eh Habiby na muje ko ina ne zan biki, na daina kukan, ni wlh su Abie haushi suke bani nagaji zama dasu, wace ce Ibtisam Habiby nah¿â€
Lallausan murmushi yay mata ya lakaci dogon hancinta ya ce“Ok muje Qalbina, Ibtisam kishiyar ki ce Ku biyu zan aura.â€
Kuka ta sanya masa tana dira qafa ta ce“Wlh ban son kishiya zan iya mutuwa, Habibyna kaga Allah ya ha'damu bamu san juna ba, muyi rayuwarmu mu biyu kawai, ni zan mutu ban son kishiya kaji Habiby.â€
Ja'afar cikin rawar jiki, murya a raunane ya ce“No! Qalbina ban son ki mutu wlh gwara kowa ya mutu muje toh.â€
ya qarashe mgnar yana goge mata hawayen fuskarta ya kama hannunta suka nufi mota.
Yana maqale da hannunta har mota, ya bu'de mata gaba ta shiga ya zagaya ya shiga yaja motar yabar wajan.
Abdulmajeed zaune cikin babban falonsa, inda yake ajiye baqi su tattauna. tin 'dazu baqin da su ka zo wajansa sun tafi, amman ya kasa tashi ya koma 'bangaransu. Banda qaran A.c baka jin komai A falon, sai fitinannan qamshinsa da ya cika falon ya ha'du da 'kamshi A.c da turaren wutar da akayi a falon.
Sanye yake da farin yadi mai laushin ga masifar kyau, yanayin 'dinki ya masa kyau.
Dafe yake da goshinsa, jijiyoyin kansa sun mi'ke sunyi ra'do-ra'do, wayoyinsa biyu sai ringing suke.
Zazzafar iska ya fesar daga bakinsa zuwa waje. Ahankali bakinsa yake motsawa yana kiran sunan ubangijin sa yana tasbihi ga Allah S.W.T.
Narkakkun idanunsa ya bu'de ya kalli IPhone 'dinsa nata famar ruri.
Tsaki yaja ya be'ka hannunsa ya 'dauki wayan ya 'daga kiran.
“Don Allah meye kike kirana muna gida 'daya?†Raiyana daga can tai fari da ido ta ce“Ai na fa'da zanje dubo auntie Saro ba lfy.â€
A ta'kaice ya furta“Ok ki gaisheta.â€
'Kitt ya datse kiran ya kwanta saman 3 sitter yana cigaba da abaton sunan Allah, akan ya kawo masa 'dauki ya rasa me yama Rahma take gudunsa ko mgna bata son masa, 'dazu sai bayan ta shirya ne ta fa'da masa zata gyaran gashi, bayan ya wadatata da komai na gyaran agida.
“Ya Allah!â€
Abinda ya iya fa'da kenan.
Raiyana tsaye tana waya cikin shiga ta alfarma, fuskar nan tata cikin fara'a sai wani irin 'kayataccan murmushi take, ka ganinta kasan duniyar na mata da'di.
“Auntie Saro ki sha kuruminki duniya sabuwa, billahilazi la'ilah illah huwa! Bari zan fita zan biyo gida bye.â€
Bata jira auntie Saro tai mgna ba, ta katse kiran ta dannawa Wahida kira.
Bugu 'daya ta 'daga, ta bushe da dariya ta ce“Tabbas bakina yay ka'dan wajan gode miki, ki shirya yanzu zanzo mu tafi Malam ya ce muzo.â€
'Kitt ta katse kiran, tana murmushi ta sa'bi jakarta tana waqa.
Jaddatu zaune cikin falon, tana kallon tashar Aljazeera, Hanan na gefe tana waya, Iman nata wasanta.
Raiyana ta qaraso da sallama ta zu'be qasa dab da qafafun Jaddatu ta ce.
“Ummi zan 'dan leqo gida auntie Saro ba lfy.â€
Jaddatu ta ce“Subahanallahi! Allah ya bata lfy. Wai Rahma bata dawo daga gyaran gashin ba?â€
Raiyana ta kwantar da murya ta ce“Ummi ai bata jima ba zata dawo na tafi.â€
Hanan ta ce“Ba dan qiwuya ba da na biki.â€
Raiyana ta ce“Karki damu akwai gaba Hanan Ngd.â€
Sallama sukayi ta fita.
Jaddatu ta ce“Hanan inaga Rahma fa jinnu na damunta, sbd gaskiya ta canza sosai, abin ya tashi daga kanmu ya koma kan Abienta.â€
Hanan ta ce“Wlh nafi zargin wani abun yake damunta bari ta dawo zan mata tambaya a nutse.â€
Raiyana Yahaya direba ya fita da ita, sai da sukayi nisa sosai ta ce“Yahaya idan munje zaka saukeni sai ka dawo, idan na gama abinda nake zan kira ka.â€
Cikin ladabi ya amsa da “Toh hajiya.â€
Ibtisam zaune kusan Falmata, su na gyaran shinkafar da zasu girka da dare, yayin da Binta kusan warin Ibtisam take gyara kayan miya.
Ibtisam duk bata jin da'di gabanta sai matsanecin fa'duwa yake.
Falmata ta kalleta ta ce“Ibtisam yau lafiyarki kuwa?â€
Kanta 'kasa ta ce“Mamie gabana yake fa'duwa, amman inata addu'a.â€
“Yauwa kici gaba da addu'a.â€
“Toh mamie.â€
Ta amsa ta mi'ke ta 'dauki buta ta shiga bayi.
Wayarta ta ciro arigarta ta dannawa Ja'afar Kira.
Can kuwa 'bangaran Ja'afar da Rahma, tafiya kawai suke sunata hirar soyayya kamar wasu tsofaffun masoya, sbd shaukin da suke ciki sam Ja'afar baisan sun bar gari ba har sun fara riskar jeji.
Rahma ta kamo hannun Ja'afar 'dayan yana driving da 'daya ta jim'ke cikin nata ta marerece ta kirasa “Habiby na.â€
Kallonta yay “Qalbina mene ne?†ta shagwa'be fuska da larabci ta ce.
“Habiby na atini ma'ou sa ashrab.â€
“Ya Rabbi! Ban jin larabci Qalbina.â€
Ashagwa'be ta ce“Habiby na ka ban ruwa na sha.â€
“Ok kar kiyi kuka.â€
Cikin sa'a akwai robar faro guda uku ta Ma'aruf, ya gangara bakin titi yay parking ya bu'de mata murfin ya bata.
Ma'kale kafa'da tai ta ce“ban amsa kai zaka ban abaki ko nayi kuka.â€
Ja'afar ya lakaci hancinta ya tallafo fuskarta da tafin hannunsa 'daya.
Idanu suka 'kurawa juna kamar zasu cinye junansu zuciyoyinsu na wani irin bugu, dak-dak.
Ita ma tattausan tafin hannunta ta sanya ta riqe fuskarshi tana shafa sajansa.
Yatsunsa biyu ya zura cikin 'dan 'karamin Jan bakinta, ya kafa mata bottle 'din ruwan ta fara kwankwa'da, idanunsu manne waje 'daya.
Tana idar da shan ruwan ta marerece ta ce“Habiby na kana sona?â€
Hancinta ya lakata dai-dai zaiyi mgna kiran Ibtisam ya shigo.
Wayar ya zaro daga gaban aljihun rigarsa.
Ganin Ibtisam ce ya saka ya kalli Rahma wacce ta kwantar da kanta kafa'dar sa tana kallon ba'kar kyakkyawar fuskar shi.
Fuskarta ya shafa, yay picking call 'din ya manna wayar kunnensa yay mata sallama.
Ibtisam daga can ta sanya kuka ta ce“Mon amour kana lfy kuwa?â€
Ja'afar ya ce“Subahanallahi! Mon cœur!