Showing 51001 words to 54000 words out of 165653 words
kake so?â€
Ja'afar cikin ladabi ya ce“Eh Baabna hakane.â€
Ran'kwashinsa Mal Adamu yay akansa, ya ce“Ba ruwana wlh idan bakayi aniya ba, idan sun tafi wajan magani da kai zamu koma niger.â€
Abie 2 ya ce“Ni abinda ban ganeba Ja'afar wa kafi so tsakanin Ibtisam da Rahma?â€
Kai tsaye Ja'afar ya ce“Wallahi Abie su dukkansu ina son su....â€
Mal Adamu ya ce“Tashi bamu waje shashasha.â€
Sallamar su Rahma ce ta katse mgnar ta shi.
Kusan Abie ta zauna tana gaishesu.
Malam Adamu ya amsa cikin fara'a yana tambayarta.
“Ina Abienki?â€
“Yana ciki Baba.â€
Abie 2 ya ce“Hanan harda ke za'a tafi ko?â€
“Eh Abie harda ni.â€
Sallama suka musu yayin da suka fito dankkansu.
Rahma kusan Ja'afar Hanan da Iman na side 'din baya, Ja'afar yaja motar suka fice, sunata hirasu cikin nisha'di.
Raiyana tana shiga bedroom 'dinta takira Wahida, tana 'dauka ta saki kuka ta ce“Wlh komai na neman wargaje min, wlh ina son Abdulmajid bazan so na rasa shi ba, amman wlh na tsani Rahma nan sai naga bayanta.â€
Wahida daga can ta ce.
“Matsalata dake rashin wayo, shiyasa burinki ba lallai ya ta'ba cika ba, sbd duk mai gajan hkr bai fiya cin ribar duniya ba, tuntuni kin 'bata rawarki da tsalle. Yanzu kin tabbata taci strawberry da na kawo miki?â€
Raiyana ta ce“A'a wlh ta bama Abien ajiyarsa kinga da nuna wani abu awajan zai zargi wani abun shiyasa na basar.â€
“Good ki saka musu ido don Allah bari haukan nan kar ya qarasa ganoki kinga yanzu ma dan malam na aikin shashatau ne yasa bai iya lura da wani abun, bari zanje yanzu yay mana bincike ko zai ganewa ita 'din 'yarsa ce, dan kina cewa ki fito yanzu zai zargi wani abun.â€
Raiyana ta ce“Ngd naji da'din kasancewarki 'kawar arzi'ki.â€
Sallama sukayi tai jifa da wayar ta kwanta tana tunanin mafita, tin kafin ta kwa'be mata.
Dr Salis ya kaisu har room 'din da Ibtisam take.
Kwance take tana baccinta.
Ja'afar ya sakata gaba yana kallonta ya riqe hannun mai lafiyar.
Rahma ta ce“Allah sarki baiwar Allah jita kyakkyawa da ita, a ba'kar fatar ma ita fara ce. Allah ya baki lfy.â€
Hanan ta ce“Ameen.
Rahma ta kalli Ja'afar ta zum'buro baki gaba ta ce“Saketa mutafi ko¿â€
Dr ya ce“Ai kuwa idan ta tashi mai rabasu sai Allah.â€
Ja'afar addu'a yay mata ya gyara mata kwanciyarta suka fito.
Wajan me taxi suka shiga suka gaishesa Rahma ta basa ku'di da addu'ar samun sauqi.
Dr Salis ya ce“Ai shi zuwa monday zamu sake shi.â€
Daga asibiti sai da sukasha yawonsu motar securities na biye dasu.
Wahida zaune gaban Malam tana kallon yadda yake baje qasa afaifai, yana siddabarunsa.
Sosai ya bada gaskiya akan binci ken da yake yi.
Kallon Wahida
ya yi ya ce“Mgnar gaskiya tsakanin Abdulmajid da Rahma na kasa ganin komai banda wasu taurari masu matuqar haske da nake gani. Amman da fatan ta ci strawberry da na baki yau da safe kika kai?â€
Wahida ta zayyane masa komai kamar yadda Rayyana ta fa'da mata.
Wasu kwalaban turare manya guda 2 ya bu'de ya shafe babban casbi nan mai dubu ya shafa agoshansa da fatar idanunsa ya shiga wasu irin sabbatu yana Jan dogon casbin nan.
Sai da ya kwashe awa 1 ahaka ya 'dago ya kalli Wahida ya ce“Tabb akwai babbar 'kura sbd sihirin jikin Rahma da Ja'afar yana dab da karyewa, sbd ba qaramin tashi tsaye akayi akan lamarin ba. Hanya 'dayace ba 'boye-'boye Raiyanatu ta amince na sadu da ita na ha'da maniyi da nata na mata wani gaggarumin asiri wanda inada tabbacin sai ya kamasu su dukkansu sai yadda tai dasu.â€
Wahida ta ce“Toh ba matsala zan mata bayani anutse idan bata amince ba ita ta sani.â€
Tana fita ta Kira Raiyana ta mata bayani.
Raiyana ta ce“Wlh tsoro nakeji bazan iya aikata zina ba tin farko kinsan duk mugun halina ban sha'awar aikata zina banda aure bare inada miji kamar Abdulmajid bazan iya ba wani kaina ba.â€
Wahida ta ce“Nasan hakan shiyasa nace kiyi shawara.â€
“Wahida ya sake wata dabara bazan aikata zina ba gaskiya, gwara na hkr nifa atsorace ma nake sbd ya gama ganoni fa sabi'de shagu'be da yake min, yana min magana me harshen damu.â€
Wahida ta ce“Ki dai bi asannu ki koyi hkr da siyasa.â€
Sallama sukayi ta koma ta sanar da malam abinda Raiyana ta ce. Malam ya ka'da kafa'da ya ce“Ku ta shafaâ€.
Ja'afar lokacin da yay parking da mota Abie ya fito yana sanye da farar jallabiya milk colour, ya 'dora hirami kansa, tafiya yake cikin nutsuwarsa yana waya ya doshi rumfar shaqatawa. Sai baza 'kamshi yake wani irin annuri na fita kan fuskar shi, baza ka kalleshi kace akwai abinda yake cin zuciyarsa ba, sai baza uban 'kamshi yake.
Ja'afar hango Abie ya saka ya kalli Rahma ya ce“Muje na gaishe da Abie na wuce gida, kinga Baaba Tsalha ya kirani wai nazo zamuyi mgna.â€
Rahma ta sakar masa murmushi ta ce.
“Ok muji Habibyna.â€
Hanan ta ce“Uhmm! Ba ko kunyar suruka ko?â€
Ja'afar fitowa yay yana murmuahi ya bu'de Rahma 'kofa, Raiyana ta fito tana riqe da hannun Iman suka nufi wajan Abie wanda yake cikin rumfar shan iska.
Ummu Adnan suka hango ta kai masa kayan motsa baki ta fito.
Da sallama suka shiga ha'daddiyar rumfar wadda take fitar da 'kamshin Franni.
Abie ya amsa sallamar yana fa'dda'da fara'ar shi, ya na amsa gaisuwar Ja'afar ya kamo hannunsa ya zaunar da shi kusan sa. Ya ce“ Baby ba shi lemo mana. Ja'afar ya mai jikin? Tana bacci ko?â€
Ja'afar ya ce“Eh Abie.â€
Abie ya 'dora iman cinyarsa ya ce“Baby Abunki ya kusa zauwa, ke Hanan ya tin jiya yana kiranki bakya 'dauka?â€
Ya tambayeta yana hararenta ya madai idanunsa kan Rahma.
Wacce ta zauna kusansa ta 'dauki cup 'din da yasha lemun inibi ta shanye sauransa ta ajiye cup 'din ta 'dauki wani ta tsiyayama Ja'afar ta beqa masa.
jingina kanta da kafa'dar Abie tai tana kallonsa, suna mgna da Hanan amman idanunsa akanta yana hararenta. Ashagwa'be can 'kasa² ta ce“Abiena bacci nake ji.â€
Abie suna mgna da Hanan bai katseba sai da ya idar ya ce“No! Bazaki ba Baby.â€
Ja'afar ya rusuna yama Abie sallama.
Rahma ta sumbaci kumatun Abien ta miqe ta tafi raka Ja'afar.
Hanan tana dariya ta ce“Wannan yarinyar taka Abie rigimammace.â€
Murmushi yay ya ce“Toh ya na iya Hanan.â€
Hirasu suka shiga tsakanin ta Wa da 'kanwarsa.
Rahma tana tsaye sai da Ja'afar yaja motar ya tafi yana 'daga mata hannu tana 'daga masa ta jiya ta koma wajan Abienta.
*Gabon*
Misalin 'karfe 8 na dare jirgin su Ma'aruf ya shiga Gabon.
Nura direba yazo 'daukarsa, kai tsaye gida suka nufa.
Rabi'ah kuwa murna sosai take jin Ma'aruf ya ce wajanta zai fara zuwa, girkin da Aishatu ta turo masa shine ta tanadar masa sai lemuka da ta ha'da masa, da dambun nama.
Aishata najin tsayuwar mota ta miqe cike da murna ta leqa ta window.
Anutse yake tafiya waya manne da kunnensa.
Tin kafin ya iso ta bu'de 'kofar yana shigowa ta 'dare samansa tana fa'din.
“Oyoyo masoyina.â€
Sama yay da ita yana 'kyal'kyala dariya ya ce“Aishatuna iyayan rigima ya babyna?â€
Kumatunsa ta sumbata ta ce.
“Wlh kaji yana motsi kamar yasan kana nemansa.â€
Sauka tai ta Kama hannunsa suka nufi saman kujera.
Zaunar da shi tai ta tsiyaya masa lemo mai sanyi ta basa abaki ya Sha.
“Thank u my life. â€
Murmushi tai ta Kama hannunsa suka nufi ciki taje ta ha'da masa ruwan wanka suka tafi ita ta temaka masa yay wanka ta shiryasa tsaf suka nufi kan dining area.
Sosai ta cika masa cikinsa da dadda'dan girkinta.
Rungume take ajikinsa yana kissing 'dinta hannunsa saman cikinta yana shafawa, bata hanashi ba.
Akunne ya mata ra'da “Fa'damin kinyi kewata sosai?â€
Kai ta 'daga masa sbd yadda yake lalubarta da kissing 'dinta ya gama kashe mata jikinta.
Wayarsa tai ringing yay sallon kallonta ya 'dauke sbd kar Aishatu taga sunan Rabi'ah.
Janyeta yay, ya ce.
“Masoyiya zanje gida na dawo.â€
Rigima ta kafa masa sai sun tafi tare, baida za'bin da ya wuce ya tafi da ita sai ya barota gidan nasu daga can yaje wajan Rabi'ah ya dawo ya 'dauketa.
“Ok je ki shirya mu tafi.â€.
Cikin murna ta nufi bedroom'dinsa sbd mafi yawa kayanta na nan.
Tana fita sai ga Uwani da gudu ta iso cikin girmamawa ta zube gabansa ta beqa masa wayar da take record mgnar Aishatu idan 'kawayanta sun zo ko tana waya. Ta 'dora da cewa “Bata wani yawo yalla'bai duk Inda ta tambayeka toh can take zuwa Nura direba na kaita.“
Cikin sauri ya ce“Ok! Ok jeki ngd zan saurara.â€
Miqewa tai ta fice.
Shi kuma daman cikin shiri yake ya leqa bedroom 'dinsa dan ya ga nan ta shiga.
'Karan ruwa yaji ya ce“Wai wanka nema kike? Pls my life ki zauna gobe sai muje na tafi.
Kuka yaji ta saka masa, ya bushe da dariya ya ce“Wasa nake miki ina mota.â€
Yana zauna cikin mota ya fara sauraren irin ta'bargazar sakin zancan da take sam batasan rufawa aurensu asiri ba.
Kai ya girgiza ya ce“Wato Rabi'ah da wannan damar ce zatayi anfani ta shigo rayuwarmu? Toh 'karya kike wlh zan koya miki hankali.â€
Aishatu tana cikin shiryawa 'karamar wayar Ma'aruf ta fara ruri bata 'dauka ba, sai da aka Kira sau biyar ta 'daga da niyar cewa baya kusa taji abinda ya kusa 'dauke numfashinta.
'Kasa ta zauna jikinta na tsuma tana jin kalaman mutumin tamkar zasu tafi da numfashinta.
Saurin kashe wayar tai baki 'dayanta ta miqe dakyar ta shiga toilet taci kukanta ta wanke fuska ta fito da qudirin insha Allah sai Inda 'karfinta ya qare wajan ceto mijinta dan bataji 'digon sonsa ya ragu ba.
Sosai ta sanyama kanta jarumta ta 'ka'kalo murmushi ta shiga motar yana Jan hancinta ya ce“Kin 'batamin lokaci.â€
“Sorry.â€
Kawai ta iya fa'da.
Gidansu ya ajiyeta bayan ya gaisa da iyayasa da 'kannensa ya nufi gidansu Rabi'ah wanda da kwantaccan yazo har qofar gidan.
Har falon baqi wanda yake 'dan qarami sbd basuda wani 'karfi nan ta ajiyesa ta jera masa komai na ci gabansa tai serving 'dinsa
Ma'aruf ya 'kyal'kyale da dariya ya ce“Wai kina nufin irin girki matata kika min? Gaskiya na qoshi ta cika min cikina dam, sannan me ya saka kika za'bi kici amanarta bayan ta yarda dake?â€
Rabi'ah kukan kissa cike da takaicinsa ta saki tana fa'din.
“Ba laifina bane ba zuciayta ke sonka.â€
“Ok naji bari kuka amman abinda nakeso dake ki bari idan ta haihu sai ki tinkareta ki nemi alfarma kice ta amince na aureki idan ta yarda ba matsala zan temka miki kiji abinda ta kwa'daita ki da shi, idan kuma bazaki iya tunkartaba karki sake kirana.â€
Yana gama fa'damata hakan yasa kai ya wuce daga falon.
Rabi'ah ta duqe tana sakin kuka mai ciwo, amman ta qudirta aranta sai ta 'dauki mataki akan Ma'aruf.
*Tchad*
Misalin goma na dare Tanko da Laraba suka shigo Tchad cikin garin Ndjamena.
Yahaya direba Abie ya tura ya 'daukosu.
Laraba tinda motar ta shigo tamqameman gidan na Abie ta fara zaro idanu tana dafe 'kirjinta ta ce“
Na shiga ukuna! Baban Ibtisam ina aka kawomu nan? Karfa siyar damu akayi.â€
Yahaya dariya ta ku'buce masa yana fitowa ya bu'de musu qofa suka fito.
Laraba jikinta ko ina rawa yake tana kallon ko ina haske ra'dau tamkar Rana sbd waau irin 'kwayayan fitulu masu haske da bada Kala.
Malam Adamu ya taresu ya musu jagora har ciki ya nuna musu 'dakin wanda yake ware ya ce“Abie ya ce Ku zauna anan kafin ku tashi tafiya wajan, sannuku ya hanya?â€
Tanko ya amsa “Alhmdllh! Muje sai kiyi wanka ki huta.â€
Abie 2 ya iso yana musu sannu da zuwa ya kira Rahma awaya ya ce Latifa ta kawo musu abinci.
Rahma tana falon cikin sa'a ta kira Latifa ta saka ta kai musu abinci.
Adaren Abie ya musu jagora zuwa asibitin Ibtisam na barci Dr ya ce su koma dan basa buqatar kowa kusanta akwai ha'dari hakan.
Washegari tin safe Abie ya fita dasu domin ayi musu passport.
Cikin ikon Allah kwana uku kacal an gama passport Abie ya nema musu biza aka fara shirin tafiya wanda jirgin dole sai zuwa jibi zai ta shi zuwa Australia.
Laraba tin tana kukan halin da Ibtisan take ciki har ta hkr ta barwa Allah, dan jiya dukan tsiya ta mata wanda taurin kanta ne ya janyo mata, sbd ance tabar shiga idan ba bacci take ba Abie kawai yake iyamata sai Dr.
'Bangaran gidan ma tin tana 'kauyanci har ta saba da wannan 'katon gida har lambu take zuwa batada aiki sai tsinko lemu da guiba da magwaro.
Zaune take a falo tana sanye da abaya pink, ta yane kanta da mayafin fuskarta sam ba walwala.
Jaddatu ta kalleta ta ku'bi shayi ta ce.
“Yo Allah na tuba mu za'awa shan 'kamshi.â€
Abie na danna laptop ya 'dago yana kallon Rahma ya murmusa ya ce“Zo baby fa'damin nine ko Ja'afar ne? Ko Ummina ce? Nasan hanan da Raiyana basa tsokanarki.â€
Asakalce ta ta taso ta nufo wajansa ta zauna dab da shi tana kallonsa tana narai-narai da 'kananun kyawawan idanunta.
Raiyana takaici kamar zata ha'di zuciya ta mutu.
Abie ya ce“Bazaki fa'di wa ya saka min ke fushi ba?â€
Ashagwa'be ta ce“Yo Abie ba wani bane ya takura min tin 'dazu an nkusa awaya ina baccina me da'di ya kirana sai masifa yake min wai sai na fa'da masa yaushe muka qulla soyayya yaga numbata an saka sunan Qalbina wayasa, kuma wlh ni ban sansa ba kuma naga sunan Habiby nima wayata Allah ban san shi ba shine nace yazo ayi qurayya muga juna, kuma fa bayajin larabci sosai sai français, na kwatanta masa gidan, ya ce zai zo.â€
Jaddatu ta ce“Alhamdulillahi! Allah abin godiya, tsira da amincin Allah su tabbata ga shugaban halittun duniya Annab S.A.W.â€
Abie ya ce“Ja'afar 'din kika manta Babyna�
Rahma ta tsira masa idanu ta ce“Wlh Allah ban San shi ba waye¿â€
Miqewa yay ya miqar da ita yaja hannunta suka nufi hanyar barin falon.
'Bangaran Abie 2 suka nufa sai yaga motar da Ja'afar ya danno cikin gidan. Tsaye Abie yay har Ja'afar yay parkint ya fito ya nufi wajan masu gadi.
Gaisawa sukayi cike da izzarsa murya 'kasa ya ce“Pls Rahma nake tambaya.â€
Masu gadin abin ya basu mamaki. Hango Abie da Rahma suka nuna masa.
Bai ce 'kalaba sbd halinsa na shiru ya nufi wajan cike da takunsa na 'kasaita.
Rahma ta kalleshi ta waro idanunta waje cikin sanyinta na asali da ya dawo ha'di da zafin zuciyar da gareta idan taga abinda ya 'bata mata rai.
Hannayen Abie ta damqe sosai ta ce.
“Abiena wannan yaron nan ne da ya ta'_ba bugar mana mota kwanaki me yazo yi gidanmu?â€
Abie ya lakaci hancinta ya ce“Baby ban sanki da fushi ba ki nutsu.â€
Ja'afar da sallama ya iso wajan ya gaishe da Abie ya ce“Don Allah kece Rahma?â€
Hararansa tai ta kwantar da kanta kafa'dar Abie ta ce.
“Ban saniba kaje Inda ka samu number tawa sai ka tambaya yaro kayi gaggawar goge numbata...â€
Abie ya rufe mata baki da tafin hannunsa, ya mata ra'da akunne ta saki kukan shagwa'ba tana diddira 'kafa.
Ja'afar tsabar haushinta da takaicinta ya saka ya juya ya fara tafiya cikin zafin zuciya ganin marar kunyar yarinyar nan ce yana goge number ta, sauri yake yabar gidan dan ya tsani shiga gidan masu ku'di Sam.
Number Ibtisma ya kira akshe ya dafe goshinsa yana sake sauri.
Abie ya kirasa Ja'afar! Dawo ga mahaifinka nan fa!â€
Idanuwa Ja'afar ya waro waje yana juyowa cike mugun tsoro da ki'dima kar dai ace babansa ya gane Ibtisam na wajansa?
Juyowar da yake yaga Tanko malam Adamu Abie 2 Laraba gefe.
Badan namijin gaske bane da ya zube 'kasa sabida muguwar ka'duwa da abinda ya gani agabansa.
Idanunsa ya murza da kyau tsaf yaga malam Adamu mahaifinsa tsaye yana Jan casbi.
Adaidai wannan lokacin Aljannun da malam ya turama su Ja'afar suka dira gaban Malam Rabin jikinsu a 'kone halittar tasu ba kyan gani.
Malam ya ce“Maza kuje wajan wacce ta ta 'dauki alhakinku ba niba.â€
Wanda adaidai wannan lokacin Raiyana da take ganin abinda yake faruwa, tana la'be sulalewa tai 'kasa sumammiya tsabar bugawar zuciyarta, da tuno sharu'dan malam...........!
_*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_
2/24/22, 16:54 - Buhainat: ```D A```
```39&40```
_*My Sisters Don Allah Don Darajar Annabi Karki Karanta Idan Baki Biya Ba, Na Ku'dine Idan Kinga Yana Yawo Na Satane Ga Hanyar Da Za Ki Samu Naki Akan.😟👉ðŸ¼300N +22796515805*_
_Wai 'yan *Fitattu 4* me yasa kuke fitar min da littafina? Ko dan kunji nace bazanyi Allah ya isa ba? Ku tuna haqqina ne fa! Don Allah kuyi hkr ku daina sbd wlh Nagano kune ba 'yan paid group 'Dina bane, sbd shedar da nakeyi. Wlh bana so har can 'kasan zuciyata ban ta'ba roqonku ba yau na roqa ku daina, don Allah wlh idan nagansa bakusan yadda nakeji ba, ku daina pls.ðŸ™ðŸ¼ðŸ˜_
Jaddatu da Hanan da suka biyo bayansu Abie, su ga meke faruwa ne suka saki salati, ganin Raiyana ta zube 'kasa sumammiya.
“Hanan yi sauri kawo ruwa.â€
Robar ruwan da take hannun iman Hanan ta amshe ta shafama Raiyana afuska ta zuba mata saman 'kirjinta.
Ajiyar zuciya ta sauke, wani irin 'bari jikinta ya fara.
Jaddatu ta ce“Mun shiga uku! ke! Raiyana lfy kuwa? Kike abu kamar mai ciwon farfa'diya?â€
Raiyana sai shure² take bakinta na fitar da wani irin baqin ruwa, idanunta sun firfito waje duk sun juye baki 'daya.
Sai lokacin hankalin su Abie yay wajansu, sbd abinda Jaddatu take fa'di. Gudun zargi ya sanya Abie yaja hannu Rahma suka nufi wajanta.
Su malam Adamu ganin kamar MATAR gidan ce ba hijab mayafin kanta ya fa'di suka qi zuwa Abie 2 ya ce.
“Mu shiga ciki har su gama Allah ya bata lfy, Ja'afar bismillah shigo.â€
Ja'afar har lokacin idanunsa kan mahaifinsa mugun mamakin abin yake.
Jin abinda Abie 2 ya fa'da, ganin sun shiga ciki harda mahaifinsa yana masa wani irin kallon da bai ta'ba masa ba, yay saurin binsu abaya hankalinsa a mugun tashe, shi bai damu da kallon tsanar da Laraba take masa ba.
Abie kallo 'daya yay ma Raiyana ya gano tabbas 'kai'kayine ya koma kan masheqiya.
Baice musu komai ba, ya sunkuya ya riqe hannunta ya fara karanto mata addu'a yana tofa mata.
Rahma duk sai ta tsorata ganin abinda Raiyana take yi, ta koma bayan Jaddatu ta la'be.
Anjima sosai kafin jikinta ya daina rawa ya sanya tattausan hannunsa ya 'dauketa ya nufi ciki da ita.
Nan wani 'daki da yake 'kasa ya sanyata saman wani lafiyayyan gado ya kwantar da ita, ya juya ya fice.
Zauna ya gansu falo sunyi tsuru².
Jaddatu ta ce“Wai daman Abdul Raiyana ciwon aljanu gareta ka kwaso mana?â€
Abie kallon mamaki yama mahaifiyar tashi, kamar ba ita ta matsa ba ya aureta.
“Ummi wlh ban saniba yau nagani, insha Allah za'a mata mgani da ayar Allah ta warke. Baby taso muje.â€
Rahma ta maqale kafa'da.
Hanan ta ce.
“Duk tsoron ne? Jaddatu