Showing 138001 words to 141000 words out of 165653 words

Chapter 47 - DATTIJON ARZIKI

Start ads

Rahma   

15 Aug 2025

850

Middle Ads

zaune ta yi tagumi tana tuna rayuwarta agidan Abie.
Hawaye ya silalo mata tai saurin gogewa ta mai fad'in.
“Astagfirullah wa'atubu ilaik, ya Allah ka ciremin son abinda yamin nisa na har abadan.â€
Auntie Saro da take shigowa d'akin ta amsa da.
“Ameen ya Rabbi, wlh Raiyana ki fitar da Abdulmajid aranki ki fawwalawa Allah komai ki Saki jikinki ki mori 'kuruciyarki dan wlh har yanzu da sauranki, karki bari tunanin abinda bazaki samuba ya nakasaki, fa! Ki Saki jikinki kinga ba iddah akanki ki dinga daukan wanka kawai idan sabga ta samu muna fita insha Allahu za ki samu miji, amman idan kinyi tuba domin Allah. â€
Rayyana ta share hawayen da kuma silalowa saman fuskarta, ta sauke ajiyar zuciyata, ta kalli Saro ta ce“Uhmm! Bazaki ganeb wlh son so nake ma Abie, amman ba komai zanci gaba da addu'a, Allah ya ban Wanda zai soni.â€
Very good my sister, insha Allahu yanzu ki tashi muje tsakar gida musha iskar Allah ga Badiya qawata can tazo karki sake taga alamaun damuwa a fuskarki.â€
Rayyana ta miqe tai murmushi ta ce“Kai Auntie Saro bakida dama dole dai so kike kiga na sake koh?â€
Hararata tai ta ce“Eh mana.â€
Aikuwa Badiya tin daga nesa take kallon Rayyana Sam bataga alamar damuwa ba sai 'yar Rama da tayi.
Cikin fara'a Rayyana ta ce“Oyoyo Auntie Badiya barka da zuwa.â€
Badiya tai murmushi ta amsa.
“Yawwa Rayyana wlh naji dad'in ganinki zuciyarki fess mutuwar aure ba kanki farau ba, sai dai fa samun mini kaar takine ya sakeka haukama kayi wallahi.â€
Auntie Saro ta tsiyaya Mata lemo tana zama ta ce“Ah toh gayamata dai kawai ta manta baya ta Kama abinda yake gabanta duk Allah ya zab'a mana abinda yafi alkahiri...â€

★★★
Masha Allah yau su Ja'afar suka iso Tchad lfy, kwanan su biyu ahanya.
Kai tsaye Abie ya tura direba aka 'daukosu a tasha aka nufi gidansu 'dan madedeci mai shegen kyau, tsaf nacin amarci, ya zuba musu komai na anfanin abinci, motarsa ta wajan Ma'aruf na 'yar rumfar ajiye motar gidan.
Ja'afar zaune kusan Ibtisam, sunyi muguwar gajiya, dukkansu jikinsu ciwo yake musu.
Ja'afar ya shafi fuskarta ya ce“Beby gajiya ko?
Idanunta ta lumshe tana kwantar da kanta saman kafad'arsa, ta ce“Wlh kuwa Mon amour ko ina ciwo jikina yake min.â€
“Sorry bari na duba naga toilet na ha'damana ruwan wanka kiyi wanka ki kwanta ni fita ma zanyi.â€
Ibtisam ta janye jikinta tana miqewa tsaye ta ce“Muje ka nunamin sai na ha'dama toh idan ka fita sai nayi.â€
Murmushi yay ya ce“Ai wlh yau ba Inda za ki sai na fanshe gajiyata ai na raga miki.â€
K'walla ta taru mata a idanunta ta ce“Dan Allah ka bari koda bayan wata 'dayane nida bana sallah ma tin jiya...â€
Hannunta ya kamata ya ce“Beby kalli wannan gida wai namune Allah kenan mai yadda yaso alokacin da yaso Allah ya kare Abie da dukkan family's nasa albarkar Annabin tsira.â€
Ibtisma ta ce“ameen mon amour.â€
Bedroom ne guda biyu ajere kowace akwai gado madedeci tsaf masha Allah.
Ibtisam ta ce“Mon amour gsky bawan Allah nan ya gama mana komai wai 'dakin ma kowa da nashi...â€
Hannunta yaja suka shiga bathroom, ya ce“Eh fa na zab'i wannan ha'damin ruwa ki tafi naki ko zamu zauna tare?â€
Kunya taji ta ha'da masa ruwan gumi sbd zaman da tai gidan Abie da Australia ta koyi abubuwan wayewa.

Bayan ya yi wanka ya shirya ya shiga motarsa ya nufi gidan Abie, dakyar Ibtisam ta barsa ganin ya koma Mata Ja'afar d'inta dan ta ce tsoro takeji, dan da faeko ta d'auka wasa yake ba Inda zaije, ganin hakan yasa ya lallab'ata ya fice.
Wanka tai ta nufi 'dakinta ta kwanta kasancewar tin jiya bata sallah sai bacci.
Can kuwa Ja'afar da Abie sun keb'e bayan sun gaisa, Ja'afar ya basa dukkan takardun makarantarsa, ya duba, daga nan suka nufi company'nisa na sarqoqin zamani masu masifar kyau zaka rantse gold ne, sam ba gold bane ana sarrafasu ne dan masu 'karmin k'arfi amman ina har masu 'karfin rububin siya sukeyi.
Wanda hakan ya saka ba qaramin ku'di ake samu wajan ba, suna isa wajan ya mayar da Ja'afar manager. Ja'afar kasa mgna yay sai hawaye kawai, na farin ciki nan take ya Kira gida yana sanarwa da Mal Adamu Wanda shima ya cika da farin cikin lamarin.

Bayan kwanaki.
Yau ta kama Alhamis ya zama auren Abie da Rahma sauran kwana 3, fa'din kyawun da Rahma ta yi da yadda suka maida mata, jikinta wani matsiyacin laushi, duk da daman jikinta laushi kamar auduga tofa yanzu abin yaci uban na baya, wani irin tsumi Jaddatu da Zainabu suke mata ga na wajan Hanan da Haleesa, abin ba'a mgna ga shegen 'kamshin turaren tsumi da na jikin da ya gama kamata ko cup 'din da tasha ruwa ko lemo ka d'auka masifar k'amshinta yake, matsalarta biyu rashin ganin Abie da jin muryasa sai yadda taga tana tsiyaya yanzu kam pant baya mata pad take sakawa sabida zuba take sosai, da farko kuka ta fara duk ta gigice, tama Hanan da Haleesa bayanin abinda yake faruwa da ita, Hanan ta ci dariya sosai ta yarda Rahma yarinya ce, zaunar da ita sukayi sukayi mata bayani yadda zata gane sai lokacin ta daina kukan.

Kowa yasan bikin 'yan gata ake sabida yadda aka qara k'awata gidan masha Allah duk wani ma'aikaci na gidan Kama daga secretary's masu wanki mota na kaya direbobi masu ba flowers ruwa mai kulawa da tsuntsayen gidan tin daga kan baru 'kwa'kwa jimuna talatalo aku 'dawisu. Kai kowa na gidan an musu 'dinkunansu na kece raini Wanda zasu saka ranan biki Latifa da Ummu Adnan, ba'a cewa komai Uwa uba Meerah da take jansin su.

Rahma zaune cikin bedroom 'din Jaddatu, Meerah na kusanta zaune tana gyara Mata faratanta.
Rahma ta ce“Auntie Meerah kiyi hkr karkiji shiru akan mgnar da na miki har yanzu bamu samu lokaci ni da Abie ba zan masa bayanin insha Allahu kinji? But ke dai ki kasance cikin shiri insha Allah, kin kusa shigowa cikin family's nawa.â€
Meerah kunya taji sosai sai ta qara qasa da kanta, ta ce“Haba! Rahma ba komai ai daman har a gama biki ki nutsu.â€
Rahma tai murmushi ta ce“Uhmm! Ba haka ba kawai Abien nawa ne ya yi tsada, wlh nafi 'karfin kwana 11 ban gansa ba da ko giftawarsa.â€
Meerah ta ce hakan shine daidai ai.â€
Murmushi tai ta d'aga kanta tana kallon qaton hotonsa manne a bangon d'akin Jaddatu.

Abie kwance saman makeken gadonsa daga shi sai singilet da wando iya guiwa, Ac na ka'dasa ta ko ina, waya manne kunnensa, murmushi d'auke kan kyakkyawar fuskarshi mgna yake, shi kansa ya qara wani irin kyau sbd ya fasa fita kwana biyu hutawa yake abinsa, shima ya b'oyewa kowa ganinsa, sai 'yan gidansu, auma basa wani ganinsa.
“Ok Nasir ba damuwa idan kana ganin zuba hannun jarin companyn mai nasara bazai zama matsalaba za'a zuba but yanzu banda lokaci ka bari har na nutsu nan da kwana 3 jirgina zai 'daga Turkey (Istanbul) zan yada zango, daga chan zan shiga zagayen qasashe, but zan nemaka naji yadda za'ayi Ok?â€
Alhaji Nasir daga chan yay murmushi ya ce“Tabbb zan dai saurara idan ka gama cin amarcin zan waiwayeka mu dai atemaka mana shigar da kud'inka companyn mai nasara akwai qaruwa sosai wallahi sbd kowa rububin ka zuba dukiyarka companynsa suke, sun san komai naka domin ilahi kakeyi.â€
Abie ya miqe zaune yana shafa kwantacciyar sumar kansa mai laushi tana fitar da k'amshi.
“Ok..OK! Nasir zamuyi mgna ka bari na nutsu insha Allahu.â€
Sallama sukayi, yana ajiye wayan ya miqe ya sauko daga bed domain shiga bathroom kiran Ja'afar ya shigo wayarsa , ganin Ja'afar ne ya sanya ya dawo ya 'daga kiran.
“Hello Ja'afar kana ina?â€
Cikin girmamawa Ja'afar ya ce“Abie ina company don Allah idan da dama kazo yanzu...â€
Abie ya ce“Ja'afar ba nace maka ba na ajiye komai sai na dawo daga tafiya tsawon wata 3 ba? na jiye komai na amince ma kaida matemakinka Sadi da Kamal komai na wannan company kuyi komai amana na baku Okay?â€
Ja'afar ya dafe goshinsa yana shirin mgna yaji an fizge wayar hannunsa.........!

Whtspp number😊
_*+22796515805*_

_*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_
5/17/22, 22:52 - Buhainat: ```D A```

```96```

_Rahmerh Ladingo😉_


Ja'afar ya 'dago da kansa ransa amugu b'ace, ya kalli Alhaji Dauda ya ce.
“Ban wayata ka fa Kama girmanka, bana shiga sabgar kowa, akan aikina nake komai, taya za'a dinga baku kaya akan farashi mai sauqi sai kuje kuna linka ku'da'dan kaya, bayan kunsan dokar da mai dukiyar ya sanya?â€
Cikin hasala Alhj Dauda ya ce“Kai D'an talakawa 'karya kake wlh, waye ubanka a 'kasar nan da har zakayi sa'insa dani?â€
Murmushi Ja'afar yay ya ce“Ba kowa bane sai nagartaccan mutum Wanda yaban tarbiya,da ba dan haka ba...! Ban wayana kaya dai bari mai shi yazo wlh ba za'a baka sarinsu ba.â€
Abie da yake jin komai ta wayar Ja'afar, wacce take hannun Alhj Dauda, ya furta.
“Hasbunallahu wa ni'imal wakeel! Me yake farune?â€
Kiran ya katse ya sake kiran wayar Ja'afar.
Alhj Dauda ganin kiran yana surfa ruwan masifa yay wurgi da wayan yana huci.
Ja'afar ya 'dauki wayansa, yay picking call 'din, yana murmushi.
Abie daga Chan ya ce“Ja'afar meke fatuwa ne?â€
Ajiyar zuciya ya sauke ya ce“Abie Alhj Dauda ne wai sai dai abasa sarin sarqoqin nan akan qasa da farashin da akebawa 'yan uwana talakawa, bayan kanata sanarwa cewar bakayi dan masu da shi su sare suna muzgunawa talakawa ba, inada labarin yadda yake business 'din sarqoqinka a zaman gold Anya hakan yayi kuwa? Shine dan na Hana abasa sarin yazo ya tisani gaba, shiyasa nace kazo da kanka zai fi.â€
Abie ya dafe kansa, ya sauke numfashi me zafi ya ce“Ok bani Daudan.â€
Wayar Ja'afar ya beqa masa, ya fizgeta kamar zai tizga masa hannu.â€
Cikin masifa ya ce“Alhaji AbdulMajid! Wane matsiyacine wannan ka d'ora akan kayanka?â€
Abie ya ce“Subahanallahi haba Alhj Dauda ya zaka kirasa matsiyaci bayan kaine babban mataiyaci, ta ya na bu'de company Ana sarrafamin Abu na 'kwarai domain bayin Allah marasa k'arfi su siya su saka masu sari su Sara su sayar ban hanaba amman ba irin ku ba, na kuma ce duk Wanda yake mai qarfi yazo yay basaja ya siyi sarqoqina yaje ya siyar da mak'uddan ku'da'de ban yafe ba, shine kai Ashe kana siya ya ganoka ya hana zaka cimasa mutunci?â€
Dauda ya ce“Ta ya zaka bu'de company irin wannan kayi zaton zamubar talakawa su anfana su kad'ai? Humm! Toh ni dai ba wannan ba don Allah abarni na Sara daga wannan karon ba qari.â€
Abie ya ce“Ban bada dama ba, bashi wayan.â€
Ja'afar ya amshi wayan.
Abie ya ce“Ban Baku damar siyarwa masu ku'diba sbd zalumci dayawa sukeyi suna siyar da sarqar a zaman gold. â€
Ja'afar ya ce“Wlh Abie inayi daidai gwargwadona, ina kuma kamosu.â€
Wayar Abie ya katse Ja'afar ya ce“Sai kayi hkr bazamu bayar ba.â€
Alhj Dauda ya ce“Ni kukawa cin mutunci zaku gani daga kai har uban gidan naka wallahi na rantse da Allah.â€
Ja'afar ya ce“Muga alkhairi, addu'ar iyaye na tare damu, indai akan gaskiyar mune, toh ba mutum ba sai dai Allah.â€
Alhj Dauda ya fice azafafe yana nuna masa yatsa, ya ce“Zaku gani kuwa.
Ja'afar ya ka'da kafa'da, ya ce“Tawakaltu Alallahi.â€

Abie bathroom ya shiga ya watsa ruwa ya fito ya shirts cikin wani lallausan yadi blue ya sauko k'asa ta 'kofar baya.

Da misalin qarfe 8 na dare
Abie2 dawowarsa kenan zaune yana Jan casbi, yana kallon Tv tashar Al'jazeera, Abie1 ya shigo da sallama.
Cikin sakin fuska ya amsa yana fa'din.
“Ango kasha 'kamshi.â€
Abie ya murmusa ya basa hannu sukayi musabaha, ya zauna.
Abie2 ya Ce“Fatan kana lfy?â€
Abie ya amsa da“Lafiya lau Alhmdllh! Yau duk bamu ha'duba, na hangoka masallaci.â€
Abie2 ya sauka qasa saman carpet ya ba cicciro kayan abincin da Meerah ta kawo masa yay serving d'insu shi da Abie.
Sai da sukaci suka idar Abie 1 ya fuskanci Abie2 ya ce.
“Am inaga fa yanzu ya kamata ka ajiye iyalai zaifi, ya za'ayi zaka zab'o ko na zab'omaka?â€
Ya 'karashe mgnar yana tsare Abie2 da manyan idanunsa, yana son ya ga wace irin amsa yama mgnar.
Abie2 ya kurb'i ruwa ya ce“Uhm! Na baka zab'i, toh ni ina nake zuwa bare nasan matar aure.â€
Murmushi Abie yay ya ce“Ok good zan duba, na wuce Allah ya bamu alkhairi.â€
Abie ya miqe ya rakasa har qofa ya dawo.

Zazzaune suke a falo, kowa na nan banda Rahma tana d'akin Jaddatu mab'oyarta.
Da sallama ya shigo yana binsu da kallo.
Ummiterh tsabar tsokana ta ce masa.
“Abien Ummi tana mgna fa!â€
Jaddatu ta ce“Ke! Wlh bana son mgnar banza uwar me zata basa?â€
Abby yay murmushi ya ce“Haba! Rahmu kin 'dauko da zafi tsokanar Zahra ne fa!â€
Hanan da Haleesa suka k'yalk'yale da dariya.
Abie ya zauna kusan Jaddatu yana gaishe dasu Abby.
Jaddatu ta kalleshi ta ce“Abinci fa?â€
D'an mufmushi yay ya ce“Ai yanzu naci wajan Abie2.â€
Iman tai tsalaf ta ce“Abie d'azu naji Auntie Rahma tana cewa ta yi kewarka...â€
Jaddatu ta ce“Kakan kewansa tai da shegen bakinki kamar na Aku.â€
Hanan ta ce“Tashi kije ma ki tayata fira, Ummi abun Nata ba sauqi.â€
Abie ya murmusa ya ce“Ummi yanzu nai mgna da Abie2 akan ko yanada wacce zai tsayar, ya ce A'a ina take zuwa da zai samu wacce zai tsayar, inaga ki tuntub'i Meerah sabida tin kwanaki na masa harinta, idan ta amince ba matsala bayan biki idan mun nutsu sai muje Neman aurenta...â€
Jaddatu ta ce“Kai Masha Allah wlh naji dad'i bari ai da zafina na isketa tana ciki wajan Rahma.
Abie aransa ya ce“Wayyo My Baby baiwar Allah, I miss you so much.

Jaddatu ta miqe ta nufi ciki Hanan ta ce“Gaskiya Yayana ka kyauta wannan had'i zaiyi.â€
Abie ya ce“Allah ko?â€
Abby babba ya ce“Wlh sosai ma Allah ya tabbatar da alkahiri.â€
Abie ya amsa da “Ameen ya Allah. â€
Ya miqe ya musu sallama ya haye sama yanaji Haleesa da ummiterh na tsokanarsa yay murmushi ya tafiyarsa.

Rahma zaune tauna hirasu da Meerah cikin jin dad'i yayin da Latifa take linke kayan Rahma na bacci, Jaddatu ta shigo.
Rahma ta kalleta ganin bakinta awashe har kunne.
Rahma ta kirata.
“Ummi!â€
Jaddatu ta amsa da “Na'am takwara.â€
Meerah ta miqe zata fita Jaddatu ta ce“A'a ki zauna mgna zamuyi.â€
Meerah ta zauna cikin ladabi tana amsawa da.
“Tohâ€

Jaddatu ta ce“Latifa jeki sha'aninki Meerah zata qarasa linkewa.â€
“Tohâ€
Kad'ai ta amsa ta ajiye linkin kayan ta fice.
Rahma da idanu take bin Jaddatu.
“Yawwa Meerah daman mgna nakeso muyi akanki na ce dan Allah ko kin tsayar da mijin aure acan Morocco 'din?â€
Meerah ta sadda kanta ta ce“A'a Jaddatu babu gskya.â€
Jaddatu ta ce.
“Madallah amatsayinki na yarinya wacce bazata haura shekaru 25 zuwa da 27 ko zaki Iya auren Abien Rahma Abie 2? Karkiji kunyata ki fito ki gayamana gaskiya ba dole sai kinji za ki Iya?â€
Meerah kunya ya lullu'beta ta qara 'kasa da kanta ta ce“Wlh ba komai Jaddatu ni haka kawai nake kwa'dayin kasancewa daga d'aya daga cikin zuri'arku sabida dattakunku bakwa kyamar mutum ko ya yake, kuma damna Rahma tamun tayin banqi ba.â€
Kai Masha Allah, naji dad'i wallahi, amman takwara shine baki sanar damuba sai yau Abienki yay mgnar?â€
Rahma murna ya saka ta manta 'yar kunyar da take da Jaddatu ta haye samanta ta maqalqaleta tana jin dad'in lamarin.
Ta ce“Wlh Jaddatu ni bansan ta yadda zan faro miki zancan bane shine na bari har anutsu, kai gaskiya naji dad'i Meerah Allah ya saka miki da alkahiri.â€
Jaddatu tai dariya ta ce“Ameen dai, Allah ya tabbatar da alkhairi.â€
Rahma ta amsa da “Ameen tana qara shigewa jikin Jaddatu.
Jaddatu ta ce“Ni d'agani wannan k'amshi naki sai ya sakani mura ai.â€
Rahma sai lokacin ta dawo haiyacinta ta miqe aguje ta shige bathroom.
Meerah tana dariya qasa².


*Gabon*
Misalin 8 na dare Aishatu zaune gaban iyayanta, cikin shirinta tsaf na tafiya gidan mijinta, Tasha k'unshi da kitso ta yi kyau sai uwar Rama abinka daman da ramammiyar mace.
Abbanta ya ce“Aisha ki 'Kara hak'urin zama da 'dan uwanki, shima hkr take dake, dan idan zama ya ha'da na aure toh fa kowa hkr ne yake 'dan uwansa, dan haka kai Ma'aruf ka qara hkr da 'kanwarka Allah ya Baku zaman lafiya kutashi kuje. Au Hajiya qara musu fa'da.â€
Murmushi ta yi ta ce“Alhaji Ai ka gama gayamusu duk abinda zan fad'a musu kawai sai dai na bisu da addu'a Allah ya qara kiyayye gaba koma menene ya had'asu, Allah ya muku albarka Ku tashi kuje.â€
Aishatu ta share hawayen fuskarta ta ce“Ameen ta miqe ta fice.
Ma'aruf sanye cikin wata rantsatsiyar shadda maroon color ta masa kyau duk da ramar da yay,ya sake rusunar da kansa ya ce“abba nagode sosai Allah ya qara girma.â€
“Ameen ya Allah kuje Allah ya muku albarka.â€
Ma'aruf ya miqe zuciyar fal farin ciki yau Aishatunsa ta dawo garesa, duk da fargabar abun da zai biyo baya akan Rabi'ah yake mugun fa'dar masa da gabansa.

Tsaye ya isko gindin motar ta had'e fuska ba alamar walwala atattare da ita.
Bu'de mata gaban motar yay, ya ce“Bismillah Masoyiya.â€
Kicin² tai da fuska ta shiga ba tare da ta kallesa ba.
Rufewa yay yana murmushi ya bud'ema Uwani baya ta zagaya ya shiga 'bangaran direba ya tayar da motar ya nufi gate.
Cikin sauran jarumtarsa yake janta da hira, amman ko ci kanka bata cemasa ba, har suka isa gida.
Kai tsaye bedroom 'dinta ta wuce ta murza key bata bi ta kansa ba.
Ma'aruf sai da ya gama shirin kwanciya ya 'dauki ledar kajin da ya siya ahanya tin lokacin da zaije d'aukar Aishatu.

K'ofar ya mur'da yaji gam arufe da key, knocking 'din 'kofar yay,yana kiranta, amman shiru bata bu'de ba.
Ajiyar zuciya ya sauke ya ce.
“Masoyiya ga kaza nan na ajiye miki ki fito ki 'dauka, sai da safe Allah ya huci zuciyarki.â€
Azafafe ta ce.
“Bana so kaje kaci abunka wlh bazan d'auka ba, ehen.â€
Kai ya girgiza ya juya ya tafi, yabar ledar kajin anan, yasan halinta zata biyo dare ta 'dauke sbd tana son naman kaza sosai.
★★★
*Tchad*
10 pm Ibtisam zaune tana kallon Tv tsaf cikin shirinta, sai baza 'kamshi takeyi.
Jin horn 'din mota yasa ta miqe cikin farin ciki ta fito.
Gate ta bu'de masa ya shigo, ta mayar ta rufe ta nufi wajansa.
Parking yay a mutaqar gajiye ya fito.
Daidai lokacin ta iso wajansa ya ware Mata hannayensa ta shige jikinsa, ashagwab'e ta ce“Sannu da zuwa Mon amour nayi kewarka wai ina ka tsaya?â€
Fuskarta ya shafa ya d'ago da hab'arta ya sumbaci kumatunta, ya lashi labb'anta ya Mata rad'a a kunnenta.
“Mon cÅ“ur! Wlh jama'a ce basu barmuba, anata baqi sai da komai ya Kammala na taho hope kina lafiya?â€
Jikinsa ta k'ara shigewa ta ce.
“Masha Allah tinda kana lfy, ni ma ina lfy sai kewar rashinka.â€
Hancinta ya lakata suka nufi ciki.
Ruwan wanka ta had'amasa ta gudu ta barsa dan nauyinsa takeji.
Bayan ya

End Ads

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login