Showing 99001 words to 102000 words out of 165653 words
dariyarta, jin yadda Rayyana ta dage tana waqa.
Ummu Adnan ta ce“Lah! Auntie Rayyana ai yarinya ta samu bacci har kowa ya Kama gabansa, tana can 'dakinsu.â€
Rayyana ta ce“Ok shi kenan Allah ya 'kara mata lfy.â€
Ta fita daga kitchen 'din.
Latifa ta tintsire da dariya ta ce “Auntie Habiba matar nan batada kunya,kiga irin tuggun da ta shiryama 'yar me gidan amman wai take wani za'kewa, tana feleqe da bu'de hanci ita matar gida humm! Wlh banjin wai ya qeleta ne, sbd yadda yalla'bai yake son uwar 'dakina da uwa zai ci gaba da zama da ita...â€
Ummu Adnan ta rufe mata baki tana zunguranta akai ta ce“Bakyajin ngna ba ruwanmu muyi ayukan gabanmu, kinga yau kima ma'aikata girki can 'bangaran kitchen 'dinsu zanji da nan, sbd idan kin fara mitar mgna sai an kamamu za ki daina.â€
“Toh naji bari na kaiwa Jaddatu shayinta na gado sai na tafi.â€
Rayyana tana fitowa ta isko Jaddatu na mitar Rahma bata son mutane me ya kaita dukan 'yar mutane harda amshe mata zoben da Abie ya bata lokacin tana hauka.
Rayyana bata saka baki gudun hantara sama ta haye domin sake sabon wanka.😹
Banda ajiyar zuciya ba abinda suke saukewa, sunajin bugun zuciyoyin junansu, sun du'kule tamkar abu 'daya.
Abie ya janye dogon gashinta wanda ya zubo ya rufe mata fuska,ya sumbaci goshinta, bakinsa ya manna kan kunnenta cikin wata irin tsadaddiyar murya ya ce“My Baby Ruhin Abie kin daina Fushin?â€
Ya 'karashe tambayar tata yana sumbatar kunnenta cikin ja tsuit.
Ajiyar zuciya ta sauke ta 'daga kanta alamar “Ehâ€
“Thank u My Baby Ruhin Abie, muje ki kwanta ki huta amman karkiyi bacci OK?â€
Kallonsa tai cike da mayen sonsa wanda bata san tana masa ba, ta 'daga kanta.
Hannunta ya kama suka fice faga part 'din Abie 2.
Wata hanya mai yawan shuke-shuke suka bi hannunsu manne cikin juna.
Rahma kallon Abienta take tana jin idan ba Abienta bazata rayuba cikin jin da'di.
Tsintar kanta tai da zare hannunta cikin nasa ta rungumeshi ta baya ta saki kuka.
“Oh! Ya Rabbi! My Baby zo naji menene?â€
Ya fa'da yana juyo da ita,gabansa ya rungumeta yana shafa bayanta kusan kunnenta ya mata mgna me taushi.
“My baby Ummi menene? Pls fa'damin kinji.â€
Kanta ta tura tsakiyar 'kirjinsa ta lumshe idanunta tana sauke numfashi dan bata san me zata ce ba.
Numfashi ya sauke ya 'dauketa ca'dak kamar 'yar tsana ya mannata 'kirjinsa ya nufi wata kwana sai ga wata 'kofar glass kalar blue.
Yatsunsa ya saka ya danna wasu lambobi sai ga 'kofar ta bu'de da kanta, ya sanya kansa ya shige 'kofar da kanta ta rufe kanta.
Tsayawa fa'din tsaruwar wannan hamshaqin falon 'bata lokaci ne wani dogon corridor ya nufa kusan tafiyar 4 minutes sai ga shi wata 'kofar nanma lambobi ya danna 'kofar ta bu'de ya shige ta rufe kanta.
Steps ya fara takawa anutse.
Rahma ta shafi sajansa ta manna masa Sumba kan dogon hancinsa ta tura katan tsakiyar 'kirjinsa, hannunta saman gemunsa tana murzawa.
Abie sauke 'katuwar ajiyar zuciha ji yake kamar ya ha'dihe sbd 'kaunarta, da sonta.
“Babyna! I love you kinji.â€
Ajiyar zuciya ta sauke tana murmushi bakinta kusan kunnensa ta ce“Abie Rabin raina karka zautar da Babynka ta kasa gane matsayinka wajanta ta fa'da halaka sbd ina jin sonka ya banbanta da na baya Abie ina son na rayu da kai ya zanyi um?â€
Ta 'karashe mgnar tana cizon fatar kunnensa tana leqen fuskarshi.
Ya Allah! My Baby!â€
'Yar dariya tai tana kallon kyawawan 'kwayayen fitilun da aka 'kawata silin saman benen dasu tana cusa hannunta cikin sumar kansa ta ra'da masa “Abie Rabin raina Ummina da Ammi sunyi sa'ar miji ni kuma nayi sa'ar....â€
La'bbansa taji ya tura mata cikin bakinta, duka yana juyawa, yana hura mata wata irin 'dumammiyar iska mai fitar da dadda'dan 'kamshin bakinsa.
Lumshe idanu tai tana sauke numfashi, ta fara shan jajayen 'kananun la'bbansa cikin nutsuwa.
Key ya saka ya bu'de 'kofar ya shige.
Sanyi 'kamshi ya daki hancin Rahma amman bata bu'de idanunta ba anutse take tsotsar la'bbansa har ta janyo harshensa ya sauke numfashi yadda take Sha anutse tana ha'diye yawunsa.
'Kofar bedroom ya bu'de ya shige baya ganin gabansa sosai sabida yadda Rahma take shan bakinsa.
Saman Royal bed 'dinsa ya kwantar da ita ya mata rumfa da faffa'dan 'kirjinsa ya tallabo kanta yana shafa gashinta ya tsira mata idanu yadda take shan bakinsa tsakaninta da Allah, kallo 'daya zaka mata kasan tana jin da'din bakin nasa. Bai yi qoqarin tayata ba sbd kar ya rikitata.
Abinda yasan zai sakata bacci cikin nutsuwa ya fara qoqarin mata.
Ahankali ya zuge mata zip 'din rigarta ya tura hannunsa tsakiyar bayanta yana mata massaging hankali yana yawo da hannunsa 'dayan saman cikinta zuwa marata yana shafawa anutse yana 'dan mammatsa mata jikinta ta yadda zai fitar mata da gajiya.
Narke masa tai tana fitar da wani irin nishi still taqi fasa shan bakinsa ta qamqameshi tana amsar irin massaging 'din da yake mata.
10 minutes wani irin dadda'dan bacci ya 'dauketa, bakinta manne da nashi.
Wani irin numfashi take saukewa mai cike da nutsuwa.
Abie ya tsotsi tsinin harshenta ya zare bakinsa ahankali, yana lashe yawunta da ya 'bata masa baki, ya zame jikinsa ahankali ya gyara mata kwanciyarta ya tattaro mata gashinta ya 'daure mata ya 'kura mata ido bai ta'ba son abu kamar Babynsa ba, ko Ummul Aymana da ya mata sahihin so bai kai na babynsa ba, duk da son da ya mata ne ya shafi babynsa, sai dai ita baby bazai iya sadaukar da ita wa kowaba, kamar yadda ya yi na umminta,sbd yasan Tabbas ita ce sanyin idaniyarsa rayuwarsa jinsa ganinsa komai nasa, tabbas bazai ta'ba son abu kamarta ba.
Smile ya saki 'kasa² ya ce“Allah mai hikimomi bila adadin, wato ke 'din abokiyar rayuwatace shiyasa Allah ya hanani Ummul Aymana ya mallakawa Uncle Aliyu suka haifamin ke, suka mallakamin kyautarki, da aurenki tin kina tsummanki, wayyo 'kwai zai fashe Babyna, ya Allah ka jiqan Uncle Aliyu da Ummul Aymana.â€
Wasu guntayen hawaye ya goge akan fuskarshi yana mugun son bayin Allah nan.
Ya shafa fuskarta ya manna mata kiss akumatu, da lips 'dinta me jiqe da yawunsa ya ce“Ina sonki My Baby iyayan kishin Abienta, My Rahmerh Abienta take so tin bata san matsayinta ba, rigimammiyata.â€
Wani irin annurine akan fuskar shi ya lullu'beta ya shafi kanta harda tofa mata addu'a ya sakko ya kunna mata Ac ya shiga bathroom ya wanke fuskarshi sabida yadda ta goge masa lipstick.
'Kofar bedroom 'din ya rufo sai ya murza key a 'kofar falon, yabi hanyar da ya shigo ya sauka 'kasa ya nufi part 'din Abie 2, sai wani irin lallausan murmushi yake, yana shafa la'bbansa Babyn umminsa ta tsotsesu tass.
Da sallama ya shigo falon, suna zazzaune harda Ja'afar wanda zuwansa kenan.
Hannu ya basu sukayi musabaha, yana zama kusan Abie 2.
Ja'afar ya gaishesa cikin ladabi yana masa sannu da zuwa.
Abie ya amsa fuska asake yana fa'din.
“Ja'afar na sameku lafiya? Ya hkr?â€
Aladabce ya amsa.
“Alhmdllh! Abie ga mota can compound ogana da na ma aikin tuqi ya ban Ku sanya min albarka acikinta nakeson mutafi Niger. â€
Abie ya murmusa yana sosa sajan fuskarshi ya ce“Ma Sha Allah ubngiji ya sanya alkhairi muje nagani Ja'afar.â€
Sosai Ja'afar yay murna shiyasa Abie yake burgeshi sbd baida girman kai.
Tanko ya ce“Abdulmajid ya gajiya sannu.â€
Abie ya amsa da“Alhmdllh! Shamsu na sameku lfy? Mal Adamu ya ce“Lfy lau ya jikin Rahma? 'Dazu ta fita daga nan Ashe batajin Hausa inata tambayarta shirk daga 'karshema ta tafiyarta.â€
Abie wani irin Smile yay yana fa'din.
“Mal Adamu ina Ummi zata koyi Hausa? Nima naci wuya kafin na koya .â€
Dariya sukayi Abie 2 ya ce“Ya kamata muyi mgna Abdulmajid akan Rayyana kaga kowa anan yasan komai bare nace mu ke'be don Allah Adamu Shmsu Ku tayani basa hkr ya yafe mata yabarta yaci gaba da zama da ita, ka hkr tinda ta gane kuskurenta.â€
Abie ya shafi sumar kansa yana shaqar 'kamshin babynsa da ya Kama jikinsa yana jin tamkar yanzu ne take wasa da harahenta cikin bakinsa tana zuqe dukkan yawun bakinsa tsabar yadda take mugun sonsa kome nasa so take.
Wani yammm! Yaji baida wani buri yanzu sai yaje ya shige jikinta ya lullu'besu da bargo yana shafarta har ta farka a baccin amman ina yanada uzururuka.
Abie 2 ya dafashi yana fa'din.
“Au sharemu kayi?â€
Abie ya numfasa ya ce“Haba! Abien ummina kai yanzu aganin ka zama da irin wannan matar ya dace? Wlh inada tabbacin idan abinda yake shirin 'bullowa cikin satin nan ya 'bullo zatayi abinda yafi Nada muni, ba mamaki kwanciyar mage ta min, bandai sallameta ba amman zan sallametan akwai abinda nake jira na gama, zamuyi rabuwar arziqi da ita idan taso.â€
Abie 2 a 'dan zaman da ya yi da Abie ya gano halaiyarsa mutum ne mai tsayawa akan mgna 'daya.
Ajiyar zuciya ya sauke ya ce“Toh Allah ya za'ba abinda yafi zama alkhairi.â€
Dukkansu suka amsa da “Ameen.â€
Abie yay gyaran murya ya ce.
“Yauwa Mal Adamu insha Allah jibi zaku wuce Ja'afar! Bar mgnar motarka har ka dawo jirgi zaku shiga daga nan har Niger, ka sake biyo jirgi ka dawo dan kawomin takardunka, muga yadda za'ayi.â€
Tanko da Mal Adamu baki suka ha'da wajan godiya da masa fatan alkhairi.
Ja'afar yay 'kasa da kansa yana godiya ya ce“Amman Abie ni wlh cigaba da karatu ya fita akaina, a samomin aiki daidai dani akan kasuwanci yafi min.â€
Abie ya ce“Ok ba damuwa kaje ka dawo, idan kuma kafi son Niger ka fa'damin gaskiya?â€
Ja'afar ya ce“Wlh har zuciyata Tchad ta min zanci gaba da zama acikinta.â€
Abie ya ce“Ma Sha Allah yaron kirki.â€
Mal Adamu ya ce“Amman idan yaje zai kwana biyu sai anyi bikinsu sai ya taho da matarsa.â€
Abie ya ce“Ok Allah ya sanya alkhairi za'a samoma gida insha Allah kafin su dawo an sanya musu kome aciki.â€
Tanko harda kuka wajan godema Abie Mal Adamu sai albarka yake saka masa.
Wayoyin Abie dukkansu biyu atare suka 'dauki ringing, ya miqe ya ce“Ja'afar muje naga motar inada baqi yanzu.â€
Miqewa Ja'afar yay suka fito Abie 2 na jeroma Abie addu'ar gamawa da duniya lafiya.
Tafe suke yana amsa wayar suka isa wajan motar Abie ya sanya masa albarka da fatan alkhairi, ya shige mota zuwa uzurorinsa.
★★★
Bayan kwana biyu.
*Gabon*
Aishatu jiki ya yi sauqi yau aka sallameta da safe, har yanzu tana kan bakanta akan sai Ma'aruf ya saketa.
Shi kuma ya ce tai masa alqawalin zata kwantar da hanaklinta, ba zata sanya tunanin aranta ba, sannan zata yafe masa ya yarda zai saketa.
Amman taqi bada amsa.
Zaune take a 'dakinta na gidansu saman 'katuwar katifa tana sanye diguwar Riga marar nauyi tayi tagumi tana nazarin duniya, bata ta'ba tunanin Rabi'ah zata ci amanarta ba!
Wasu irin hawaye masu 'dumi suka shiga ziraro mata akan fuskarta.
'Kamshi turarensa ya kawoma 'kofofin hancinta farmaki, tai saurin 'dago da kanta.
Tsaye yake 'kofar 'daki ya har'de hannayensa a 'kirjinsa, hawaye na zuba akan fuskarshi.
Kanta ta kauda ta ce“Natsani ganinka don Allah ka fita kaban waje please. â€
Takunsa taji yana kusantota, ta waiwayo paper fara tass ta gani ahanunsa yana beqo mata, tsaye ta miqe zuwat 'kirjinta na bugun uku-uku....
A can Tchad kuwa
Abie ya gama shirya musu tafiya ayau flight 'dinsu zai 'daga 'karfe 2:30 na rana zuwa Niger Tahoua.
Abie yaba Rayyana ma'kuddan ku'di sabida sake gwadata, ya ce suje da Ummun Adnan tayoma su Tanko siyayya, cikin ikon Allah dala 'daya bata ciba, ta siyo komai tsakaninta da Allah, Abie kansa ya yaba da siyayar.
Ibtisam tana nan haukan son Abie na qaruwa cikin zuciyarta duk yadda taso yaqice shi, abun ya faskara da ganagan take wuni afalon wanda dole idan Abie ya fito zasu ha'du bayan amsa gaisuwarta baya sake kallonta, da ya gane dan shi take wuni sai ya fasa shigowa ta waccan hanyar yanzu yake fita, abinci ma sama Rayyana take kai masa, bakinsa da falon gaishe da mahaifiyarsa.
Rahma kuwa fushi take da Abie yaqi korar su Ibtisam, amman da gangan ya qyaleta sai sun tafi ya yi lallashi dan yana kewarta da 'dumin jikinta da zaqin yawunta, kawai shi dai haka yake mutum ne wanda idan baiyi ra'ayin abu ba, toh ba wanda ya isa ya saka shi ya yi, duk tarin son da yakema Rahma bazai ta'ba yarda ta saka shi ya wulaqanta mutum ba, ba tare da babban dalili ba, iyayansu Ibtisam yake dubawa ba wai Ibtisam ba, dan bata gabansa.
Rayyana an saki jiki Abie ya sauko duk da ba abinda yake ha'dasu sai gaisuwar mutunci amman tana qoqarin ganin ta goge laifinta.😂
Ja'afar bai sake shiga sabgar ibtisam ba jira yake su koma Niger ayi bikinsu ya koya mata hankali, tara ne yake.
Misalin 'karfe 1 na rana dukkansu sun gama shirin tafiya, har sunyi ma su Jaddatu bankwana suna 'bangaran su Abie 2. Ibtisam sai kuka take Laraba ta mata tambayar duniya ta ce kanta ke ciwo, nan kuwa kukan barin Abie take.
Jaddatu zaune Rahma kwance saman sofa ta yi matashi da cinyarta tana Sosa mata dogon gashinta, idanunta alumshe.
Sanye take da riga da zani na shadda Ash kala da ganin 'daurin zanin ba wai an iya bane.
Meerah na tausa mata qafafunta.
Latifa ta dire tray'n kayan marmarin da ta yanko musu.
Hanan agefe tana waya, Iman tana rungume ajikinta.
'Kamshin turarensa ya kawoma hancinta farmaki.
Da sauri ta bu'de kyawawan 'kananun idanunta, masu matuqar haske.
Shi da Rayyana ta hangosu suna saukowa anutse suke taka steps.
Idanunta ta runtse, lips 'dinta ta ciza da 'karfi, sai da taji zafin har cikin zuciyarta.
Kusan Jaddatu ya zauna yana amsa waya, ya gaisheta. Ta amsa cikin sakin fuska. Meerah ta gaishesa, ya amsa.
Rayyana ta ce“Ummi 'karama bacci kikeyi?â€
Rahma muqus ta yi bata tanka ta ba.
Meerah ta ce“Eh inaga dai tayi baccin ne.â€
Abie kallo 'daya ya mata yasan idanunta biyu.
Hannunsa ya 'dora saman goshinta.
Ajiyar zuciya suka sauke atare ya shafi fuskarta akaikaice ya tura mata, 'karamar yatsar shi cikin bakinta, ta tsinci kanta da lasa tana shirin tsotsa yay saurin janyewa dan kar a ankare da su, ya miqe yana fa'din.
Ummi ko zan dawo sai zuwa magarib yanzu sallah zamuyi mu shiga meeting, zanje muyi sallama dasu Mal Adamu. â€
Ya 'karashe mgnar idanunsa akan Rahma wacce taqi bu'de idanunta, amman ji take kamar tabi Abienta.
Jaddatu ta ce“Toh adawo lafiya, wai ni kam me kayima takwara naga kamar fushi take dakai?â€
Abie ya shafi sumar kansa yana murmushi ya ce“A'a banyi kome ba shagwa'barta ce ta motsa ace mata na fita idan ta farka.â€
Rayyana harda su rakiya.
Ibtisam na la'be daman jiran Abie take ai kuwa tana hangosa cikin murna ta sake mannewa jikin bango.
Sai da ya kusa shigowa ita kumaa ta fito aguje kamar an aiketa tana fa'din.
“Toh bari na amso...â€
Abie bai shirya ba yaji ya yi karo da mutum yana qoqarin matsawa yana fa'din “Subahanallahi!â€.
Yaji ta shige jikinsa ta 'kam'kameshi ta tura kanta 'kirjinsa ta fashe da kuka tana fa'din.
“Wayyo Allah na!!â€
_*Please 'yan team Rahmaa da Abienta kuyima Ibtisam hkr, wallahi kowane irin mutum akwai 'kaddarasa da jarabawarsa, ba wai ina goyen bayanta bane, A'a wallahi Ibtisam Allah ya jarabeta da mugun son Abie wanda duk yadda taso ta yaqice shi abin yaci tura, kuga barazanar da Tanko ya mata harda yace zai saki mahaifiyarta, amman kamar tunzurata ake matsalar da aka samu 'karancin shekarunta ta kasa ganewa babban zunubi take aikatawa son wani da auren wani akanta, ta jahilci kanta bayan tayi karatun addini daidai gwargwado, dan Allah Ku mata uzuri ta gamu da jarabawa wanda ta ha'du son zuciyarta. Allah ya yaye mata dan ko batada miji yadda Abie yake son Rahma zamansa da wata mace wlh zata cutu sbd zuciyarsa baki 'daya Rahma take so kenen ko agaban waye zai nuna mata so, duk da bance lallai bazai iya son wata koda bai kai na Rahma ba, sbd Allah shine yake zartar da hukuncinsa akan kowane bawansa yadda yaso, kenan baza'a ce bazai so wataba, Allah yasa mudace ya mana mai kyau Ameen.*_
_Rahmerh ladingo😉_
_*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_
3/25/22, 22:55 - Buhainat: ```D A```
```73&74```
_*My Sisters Don Allah Don Darajar Annabi Karki Karanta Idan Baki Biya Ba, Na Ku'dine Idan Kinga Yana Yawo Na Satane Ga Hanyar Da Za Ki Samu Naki Akan.😟👉ðŸ¼300N +22796515805*_
Not Editing
“Wallahi bana gani idanuna wayyo Anna Baba, idona zafi ka fasamin idanuna dan Allah ka kaini hospital.â€
Ta 'karashe mgnar da yaren French cikin kuka tana sake qamqameshi, tanajin wata irin nutsuwa da sanyi na ratsa dukkan jikinta. (wa'iyazubillah.)
Abie cikin zafin nama ya 'ban'bareta daga jikinsa ya ingijeta ya jefar da ita yadda bazata ji ciwo ba! Yana fa'din.
“Hasbunallahu wa ni'imal wakil. Kidana hankali kuwa? Ke jahilar ina ce? Bakya jin tsoron Allah ne? Kina MATAR wani haka kawai ki kamani ni muharaminki ne? Sakara kawai.
Bu'de idanunki nagani wallahi ko yanzu na miki shegen duka na karya miki wuya ki mutu Ja'afar ya huta da zama da jahilar mace irinki sakara kawai, bu'de idanun maza nagani munafuka!â€
Abie yay mata mganar cikin mugun 'bacin rai yana zaro mata manyan idanunsa.
Ai Ibtisam take ta shiga hankalinta ta miqe zaune daga wurgin da abie yay da ita, tana bu'de idanunta tana kuka, kallo 'daya tai masa tai saurin sadda kanta jikinta na mugun rawa, wani irin mugun kwarjini ya mata, ga tsoronsa da ya gama mamaye dukkan illahirin jikinta.
Abie da sassarfa yabar wajan yana dafe goshinsa, azahirin gaskiya ya tsani yarinyar sbd shi mutum ne mai 'kyamar abinda duk yake na haramun, sannan ya tsani mutum mai son kansa dayawa, ta gudo daga 'kasarsu domin Ja'afar sbd son da take masa, yanzu alamunta 'baro² ya nuna tana sonsa, me hakan yake nufi? Tsuki yaja aransa yana fa'din.
“'kasashen duniya dayawa ana ganin kimata, da darajata nafi 'karfin ki zubar min da kima wlh, sakaran yarinya kawai, da batasan me take ba!â€
Nutsuwarsa ya saita ya shigo falon Abie 2 da sallama.
Amsawa sukayi, Abie 2 na murmushi ya ce“Wai baka fita wajan meeting 'din ba?â€
Abie ya basa hannu sukayi musabaha ya murmusa ya ce“Wlh sai yanzu idan na fito daga masallaci zan wuce.â€
Hannu yaba Mal Adamu da Tanko and Ja'afar yana fa'din.
“Ina muku fatan alkhairi Allah ya saukeku lafiya.â€
Ya 'karashe mgna yana zura hannunsa cikin aljihun wando dakekiyar shaddar jikinsa Green ya zaro 'daurin 'yan
deux milles 'dauri uku ya be'kama Mal Adamu ya ce“Kaida Shamsu da Ja'afar kowa 'dauri 'daya ayi hidimar biki lfy sai munyi waya, Ja'afar ina jiranka fa!â€
Baki 'daya