Showing 42001 words to 45000 words out of 165653 words
Cameron Karime zaune farar mace kyakkyawa sosai take kama da Tanko da Ibtisam, ta ce“
Laraba ya haqurinmu? Har yanzu ba labarin Ibtisam? Ai duk laifinku ne yaushe rabon duniya da auren dole yarinya 'karama kamar Ibtisam shekaru 17 kacal aduniya me ta tsare muku? Yaushe aka haifeta ma?â€
Laraba ta Saki kuka ta ce“Wlh nayi nadama na yafe mata Allah yasa tana hannu na 'kwarai.â€
Karime ta ce“Ameen ina jin ajikina duk inda take bazata ta'ba cutuwaba, Allah zai kareta, kunyi babban kuskure yaushe rabon duniya da auren dole, ga yaron namijine irin wacce kowace 'diyar mutunci zata so ace ta mallake shi kuka ma soyayyarsu karan tsaye, shi yanzu Allah ka'dai yasan halin da yake ciki.â€
Laraba dai banda kuka ba abinda tana sake nadamar sanadinta 'yarta tabar gida.
Haka suka gama wayar Tanko ganin halinda Laraba take ciki ga Taslim na kuka ya ha'dasu yana lallashinsu duk.da shima juriya yake.
*Moray*
Inna zaune tana famar toya waina, sai washe baki take sabida cinikin da take.
Tana toyawa, Maimu na zubawa mutane, ta kalli Mahmoud da shigowarsa kenan cikin shirin tafiya school, zasu shiga lecture 9:30 am. ta ce“
Ya Mahmoud 'karfe nawa ne yanzu? Wlh sai nace Ya Ja'afar ya siyo min waya, Allah har kunya nakeji kamata banda ko rakani Masai.â€
Inna ta ran'kwasheta akai, ta ce“Ubanki zai ci kinsan halinsa, har kikeda 'kwarin guiwar tinkarar ba'kin buzuna kice ya siya miki waya? Duk nawa kike shekaru 16.â€
Mahmoud ya ce“Innata barta mana me kike tuna mata. Ba sai 10 zaku shiga lecture ba? Yanzu tara da sha bakwai, kije ki shirya, inna na tafi.â€
Inna ta basa 300f cfa ta ce“Adawo lafiya Maimuna zuba masa wainar ya makara.â€
Maimu ta zuba masa waina ya amsa ya fice yana fa'din “Allah ya qara lafiya innarmu ta mutunci.â€
Inna ta washe baki tana kallon Hakim wanda ake zuba masu waina ta ce“Hakim sai kuka la'be kuna gulmar mu da 'yan unguwar geban zogi, akan yarinyar nan da ta nacewa Ja'afaru nah?â€
Malam shigowarsa kenan yana mgna da Mahmoud da ya maidosa zai basa sako wajan mai gadin school 'dinsu.
Hakim zaiyi mgna Malam Adamu ya ce“Hakim daga yau na soke shigowa siyan waina ga dukkan baligin namiji, Ku tsaya a'kofar gida ku dinga turo yara.â€
Cikin ladabi Hakim ya ce“Toh Baaba mun gode.â€
Ya 'karashe mgnar yana amsar wainar hannun Maimu ya fice.
Inna zatayi mgna kallon da Malam Mal Adamu ya watso mata ya sakata shakkarsa ta ha'diye wani yawo sbd kwarjinin da ya mata.
Ta ha'de rai tana cigaba da tuyarta tana musmus da bakinta.
Mahmoud ya amshi saqon yana danne dariyarsa ya fice.
Malam Adamu yana tsaye aka sallami sauran mutanan ya musu kashedin kar wanda ya sake shigo musu gida su tsaya a'kofa.
“Ke! Maimuna maza ta shi ki shirya ki tafi makaranta idan ba asabar ko lahadi ba na sake ganinki kina aikin wainar nan kina makara zuwa makaranta zan sa'ba miki.â€
Cike da ladabi Maimu ta miqe ta wanko hannunta ta nufi 'daki dan shiryawa.
Inna ta cika ta fammm amman baki ba damar mgna.
Deluwa dai tana sha'anin gabanta bata shiga harkar su.
Zai fita yaji tana ba wata yarinya ku'di tana fa'din.
“Jeki wajan Iliya kice ya min chap-chap na dala arba'in, bari na Kira Ja'afar.â€
Kai Malam Adamu ya girgiza ya fice yana fa'din.
“Maimu ki iskeni panpo.â€
Bayansa ta bi da harara.
Deluwa ta danne dariyarta kar rigimar ta dawo kanta.
Malam Adamu na zaune wajan ruwansa sai ga Tanko.
Bayan sun gaisa Tanko ya ce.
“Don Allah Mal Adamu asake binkitar Ja'afar idan Ibtisam na wajansa wlh zan aura masa, bansan kwanaki me ya sameni yarda da nayi na ba Jamilu aurenta, zan mayar masa da komai nasa, munyi mgna da yaya Karime.â€
Malam Adamu ya sauke ajiyar zuciya ya ce. “Insha Allahu zan qoqarta bincikarsa wlh kuwa idan tana hannunsa Ja'afaru sai ya ha'du da fushina mai tarin yawa.â€
*Tchad*
'Bangaran Rahma, Idanuwansu duk su Jaddatu suka zuba mata, su na kallon yadda take wayar har ta idar.
Rahma ganin Ja'afar ya rikice ya saka ta 'datse kiran tana, tana murmushin farin ciki, tasan yanzu zai taho wajantan.
tai fari da 'kananun kyawawan idanunta, ta nufo falon cike nutsuwarta take tafiya.
Tana isowa tsakiyar 'katon falon nasu ta tamqe fuska ba tare da ta kalli kowaba, ta zauna can gefe, ta 'dora 'kafa 'daya kan 'daya, tana latsa wayar.
Iman tazo ta haye cinyarta tana fa'din.
“Auntie kinyi kyau sosai za ki je gari dani?â€
Rahma ta zuba mata idanunta, tana 'dan murmusawa, ta 'dagawa iman gira ha'di da 'dora 'dan 'karamin bakinta saman goshinta tai kissing 'dinta.
Ta kira “Latifa!â€
Raiyana da mugun kallo ta bita a'boye
Hanan ta kalli bakin Jaddatu yadda yake musmus, tasan mgna take son yi ta kasa.
Latifa ta iso ta zube agaban Rahma.
“Uwar 'dakina ga ni.â€
Rahma ba tare da ta kalleta ba, tana ha'de face ganin Jaddatu na shirin mgna, ta ce.
“Je ha'do abubuwan jiqa maqoshi, sai ki ha'da da tufa and dabino ki kai min falon saukar ba'ki, ki kunna turaren wuta ki fesa na fasawa ok¿â€
“Toh an gama uwa 'dakina.â€
Ta miqe da rawar jiki ta nufi hanyar kitchen.
'Bangaran Ja'afar kuwa yadda yaja motar da speed, ya bar hospital 'din. Baki da hanci Baba Tsalha, da su Yahuza su ka saki, wajan kallon Ja'afar har ya 'bacewa ganinsu, su kuma su nufi cikin asibitin.
Basu Sha wuya ba da tambaya aka kawosu wajan da za'a nuna musu Ibtisam su ga idan ita ce.
Abie suka hango zaune yana sanye da wata jallabiya milk colour hirami akansa yau sak shigar larabawan Saudiya yay, ya yi wani irin fitinannan kyau, kwarjininsa da haibarsa kwance kan fuskarsa.
Duk da yana cikin halin damuwa sam bazaka ta'ba ganewa ba, kasancewar sa mutum mai 'boye damuwa akan fuskarsa.
Gefansa securities 'dinsa ne, Abie 2 na gefensa, yayin da Abie1 waya yake da harshen turanci wanda zaka 'dauka shi idan cikakken bature ne yadda yake zuba turancin, zai baka sha'awa ya kuma burgeka.
Da sallama su ka qaraso wajan.
Yayin da Abbas da Khaleefa suka taresu daga isa wajan Abien wanda ya kawosu daga nesa ya nuna musu wajansu Abie ya juya.
Abie 2 ya ce“Ku barsu Abbas.â€
Baba Tsalha cikin farin ciki ya qaraso, yabama Abie 2 hannu suka gaisa.
Ya ce“Daman yarinyar mu tin bayan isha jiya bamu ganta ba, sai mukaji sanarwa a radio shine mukace bari muzo mu duba ko ita ce.â€
Abie 2 ya ce“Allah sarki bari ya gama waya sai muji.â€
Yahuza takaicin Ja'afar ya cika masa zuciya, ya za'ayi ace yarinya tazo wajanka ana mgnar 'bata ko ha'dari amman ka tashi ka tafi.
Abie 1 bayan ya idar da wayan, ya fuskanci baba Tsalha bayan sun gaisa ya koro masa bayanin kamanninta, Abie yace.
“Bari zan roqi alfarma Dr ya kaimu 'dakin da aka killaceta sai ka duba.â€
Wayar Dr Salis ya Kira cikin sa'a ya 'dauka, ya koro masa bayani.
Ba jimawa ya kaisu wanda dakyar Baba Tsalha ya gano Ibtisam ce, ga ta kwance kamar gawa duk na'urorine ajikinta.
Kukan tausayinta ya fara, bayan sun fito. Abie ya fara lallashinsa, da basa haquri.
Baba Tsalha ya fatar da majina ya ce“Tausayi ta bani...â€
Kakaf ya fa'dawa Abie gaskiya akan Ibtisam da abinda ya sakata gudowa har hatsarin ya faru.
Abie ya ce“Karka damu nayi alqawalin tsayawa na nema mata lafiya ko million nawa za'a kashe, kamar yadda nai sanadin shigar wannan mawuyacin halin, zan fita da ita duk qasar da zata samu lfy, idan ta warke zan mayar da ita har gaban iyayanta.â€
Ba Tsalha ba har Abie 2 sai da yay hawaye, da jinjinawa dattakun Abdul Majeed.
Wajan me taxi sukaje baba Tsalha dasu Harisu suka gaida shi.
Su ka dawo suka zauna suna jiran Ja'afar ta idan zai 'bullo.
Wayar Rahma ta 'dauki ringing, kallo 'daya tai mata ta miqe ba tare da ta 'daga ba.
Jaddatu ta ce“Inaga abinda ya girma sanina da tunani na, wannan abin sai anyi da gaske, dan wlh Rahma tai gamo da baqaqen aljanu tabbas.â€
Rahma bata juyowa ta ce da iman da take binta.
“Koma ki zauna yanzu zanzo banson hayaniya.â€
Jaddatu ta ce“Bita iman bita dan ubanta, me take 'kullawa a falon ba'kin da bataso aganta? Je Ku tafi, wai wannan masifar da Rahma ta kwaso daga ina?â€
Hanan ta ce“A'a iman dawo tinda batason abita.â€
Raiyana ta saki murmushin 'boye ta miqe tana fa'din “A'a iman zo yi zamanki kar Auntie beauty ta dakeki.â€
Iman ta dawo tana sakin kuka ta fa'da jikin Hanan.
“Za ki tufemin baki ko sai na mareki uwar 'kwawa, wannna auntie taki yadda baqaqen jinnu suka mata caaaa ai sai fatan samun sauqi.â€
Jaddatu ta 'kwalawa Latifa da Ummu Adnan kira.
Isowa sukayi cikin girmamawa suka zu'be gabanta.
“Yauwa maza kubi Rahma falon saukar ba'ki ku la'be ta window, ban yarda ko waye ba yazo wajanta, duk abinda idanunku suka gani kuzo ku fa'damin.
Ke! Latifa munafuka, sauran idan kun ke'be ki fa'da mata, sbd nasanki masifar gulma.â€
Hanan tai dariya ta ce“Kai Ummi ke bakya son zaman lafiya, yanzu kiyi ta jikarki ma kafin kuci gaba da diramar Latifa.†Ummu Adnan ta amsa da“Toh Jaddatu Rahamu an gama.â€
Latifa uffan bata ceba suka fice.
Jaddatu ta ce“Wlh kin kusa barmin gidana, tinda bakisan darajata ba.â€
Raiyana ta qunshe dariyata, tana miqewa ganin mai kiranta.
Jaddatu ta bita da idanu.
Harabar gidan ta isa wajansa, ya fito yana tsaye gaban motar.
Tin daga nesa su ka qurawa juna idanu.
Sallama tai masa tana turo baki gaba.
Wani tsadaddan murmushi ya sakar mata, ya kashe mata ido 'daya.
Kanta ta 'dan sadda cikin sanyinta da ya saka ya koma ta ce.
“Muje ciki Habiby nah.â€
Ba musu ya bita, yana zuba hannayensa duk cikin aljihun jeans 'dinsa.
Wajan zama ta nuna masa ya zauna ta zauna gefansa ta tsiyaya masa juice mai sanyi ta be'ka masa.
“Merci Qalbina.â€
Ya fa'da yana kur'bar lemon, ya ajiye.
Apple ta yanko masa ta ce“Haaaaa Habibyna.â€
Bakinsa ya bu'de ta saka masa. Latifa tafirfito da idanuwa waje, ta ce“Ikon Allah.â€
Ummu Adnan ta ha'diye yawu tana yaba kyawun Ja'afar da cikar hallutarsa.
Ja'afar da Rahma dariya sukayi atare ya kashe mata ido 'daya yana tauna apple 'din.
Dabino ya 'dinci ya kur'bi ruwa ya ce“Alhmdllh! My Qalbi ga ni duk kinbi kin tayar da hankalinki, pls ki saurareni zan miki bayani wanda za ki fahimceni OK? â€
Kai Rahma ta langwa'be tana kallon 'kwayar idanunsa mai sakawa 'yan mata mugun shakkarsa da kasala lokaci 'daya su rasa nutauwarsu.
“Ni dai Habiby idan mgnar wata ce banson ji kuka zanyi.â€
Fuskantar ta yay,ya kamo hannayenta duk biyu ya riqe cikin nasa taushi biyu ya ha'du.
Kallon juna suke ba 'kiftawa.
Rahma sosai take ganin girmansa agabanta, yadda ya cika mata gaba , tabbas tasan shi 'din ba qaramin qato bane.
cikin kwantar da murya ya ce“Baby Rahmerh nah, ina sonki ki rage kishin Ibtisam OK¿ sbd ita....â€
Ja'afar ya zayyanewa Rahma komai tin daga ha'duwarsu har soyayyarsu wacce dalilin irin son da take masa ta gudo tazo wajansa.
Rahma sosai kishi ya tokare mata 'kahon zuciya, hawaye ya 'balle daga idanunta kamar an kunna panpo.
“Oh! Ya Rabbi! Baby Rahmerh please ok.†ya qarashe mgnar yana kwantar da kanta gefe kafa'darsa yana shafa kanta ha'di buga bayanta, yanajin kukan nata har 'kasan zuciyarsa.
Cikin shasheqar kuka ta kirasa.
“My Habiby!â€
Fuskarta ya tallafo ya amsa.
“Na'am my Qalbi pardon ok¿â€
Idanuwanta ta lumshe ta tura fuskarta kafa'darsa tana sauke numfashi.
Latifa da tai tsuru² da idanu ta ce“Uhm soyayya da'di ko me yake cemata harda kukan shagwa'ba, shima ya rungumeta mana ya lallasheta ya wani kara kanta kafa'darsa...â€
Ummu Adnan ta kai mata duka ta janyeta daga jikin window, ta ce“Bakida hankali, matarsa ce da kikeso ya rungumeta? Ko kafa'dar da 'dora kanta yana buga bayanta haramun ne, kekuma she'daniya kikeson ya rungumeta.â€
Latifa ta ce“Toh dai ki iya bakin ki wajan Jaddatu.â€
“Me wai? Ai wlh abinda ido ya gani shi zan zayyane.â€
Aikuwa su na shiga parlor Ummu Adnan ta zayyanewa Jaddatu komai.
Jaddatu ta ce“Ikon Allah! Muje ki kaini wajansu wlh sai na 'daure yaron nan, wato shine zai lalata mana yarinya.â€
Hanan bata hanata ba, dan sam itama hankalinta bai kwanta ba.
Idanunsa masu mutuqar kafi ya zuba mata, bayan ya janye kanta daga kafa'darsa, cikin sigar lallashi ya kirata“Baby Rahmerh please zanje hospital, kinyi breakfast kuwa?â€
Ashgwa'be ta ce“Banyi ba kuma komai bazan ci ba yau.â€
Tafin hannunsa ya sanya ya rufe mata baki yana ha'de fuska ya ce“Nakasata kikeson gani Qalbina¿â€
Kai ta girgiza tana lumshe idanunta.
“Ok tashi maza inason kiyi breakfast yanzu bari kawai na koma gidan tinda bakya son naje hospital 'din.â€
Cikin farin ciki ta kamo hannunsa ta ce“Allah Habibyna¿â€
Gira ya 'daga mata ya miqe tsaye yana miqar da ita murmushi 'dauke kan fuskarsu.
Tsawa sukaji Jaddatu ta daka musu.
“Sakar mata hannun dan ashatar uwaka, wannan wace irin masiface ta kinno mana kai? Amatsayinka na bahaushe, hausar ma ba'ki kakeson yarinyar mu, harda koya mata ta'ba jiki tsabar masifa da jarabar da kake son koya mata, daman ba'kar fata akwai nacewa jar fata, toh wlh Rahma tafi 'karfinka, saketa dan babanka munafukin yaro, kaga wannan 'katuntakar ina yarinya 'karama mai shekaru 18 zata iya kwasar wannan masifar.â€
Ta qarasa mgnar tana nufosa da sanda.
Ja'afar ya saki hannun Rahma ransa amugun 'bace yay hanyar fita yana zura hanunsa cikin aljihun wandonsa, ya tsani wulaqance bai 'kaunar azagi asalinsa ko jansinsa.
Jaddatu wani irin muggun kwarjini Ja'afar ya mata yadda ya ha'de fuska ya nufo hanyar da take shirin isa wajansa kansa tsaye babu alamar tsoro a fuskaraa, takunsa yake tsaf yadda ya Saba tamkar 'dan wani sarki.
Jaddatu hakan ya sake harzuqata ta qara sauri ta nufosa tana fa'din.
“Shin kai 'dan uban waye anan 'kasar Tchad da har zaka shigo mana gida ka rungumemin jikata, bayan ina mgna ba alamar ban haquri kake nuna min kai d'in jinin sarautane....¿â€
Raham ganin da gaske Jaddatu zata bugawa Ja'afar sandar hannunta aka 'kawatata da kwalliya kusan rabinta azurface.
Da gudu ta iso gaban Jaddatu wacce zata sauke masa sanda jikinsa,ta saurin shigewa jikin Ja'afar wanda yake quqrin kauceta kar wannan mur'de'diyar sandar ta sauka jikinta, amman ina tuni Jaddatu ta sauke sandar akan Rahma wacce ta saki gigitaccan 'kara sbd azabar da ta ratsa tsakiya kanta. Sai ga jini, ihu Ummu Adnan ta saki ganin Rahma jini na zuba kamar an yanka (zakara) ko (kaza) idanunta suna lumshewa, ta yi luuu jikin Ja'afar wanda ya rungomata, ya shiga jijjigata, ya kira sunanta da mugun 'karfi “Rahmerh nah!†Yana watsama Jaddatu wani irin mugun kallon da yasaka Jaddatu sakin sandar hannunta........
_*My Sisters Don Allah Don Darajar Annabi Karki Karanta Idan Baki Biya Ba, Na Ku'dine Idan Kinga Yana Yawo Na Satane Ga Hanyar Da Za Ki Samu Naki Akan.😟👉ðŸ¼300N +22796515805*_
_*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_
2/17/22, 19:21 - Buhainat: ```D A```
```31&32```
_*My Sisters Don Allah Don Darajar Annabi Karki Karanta Idan Baki Biya Ba, Na Ku'dine Idan Kinga Yana Yawo Na Satane Ga Hanyar Da Za Ki Samu Naki Akan.😟👉ðŸ¼300N +22796515805*_
_Assalamu alaikum._
_Don Allah kuyi hkr, wlh uzurine ya riqeni kwana biyu shiyasa kukaji shiru NgdðŸ˜._
Sosai kallon da Ja'afar yake jifan Jaddatu da shi, ya bata mugun tsoro Wanda hakan ya sakata sakin sandar, gabanta na mugun fa'duwa ganin Rahma kanta na zubar da jini, hankalinta yay mugun ta shi ta saki kuka tana qarasowa wajan tana 'fadin.
“Latifa ce Yahaya ya fito da mota muje hospital. Na tsaneka mugun yaro kana neman ruguza mana rayuwar farin cikin mu zuwa baqin ciki.
Ja'afar ya ciro handkerchief, daga aljihun wandonsa ya rabasa biyu jikinsa na rawa ya 'daurama Rahma kanta daidai wajan da jini yake fita.
“Cikin 'bacin rai ya ce“Karki kuskura ki ta'bata, bayan kin mata illa, me zaki ce? Zan iya komai akan Qalbina.â€
Ya 'karashe mgnar yana sunkutar Rahma wadda ta jima asume ya fice da ita cikin zafin zuciya yake tafiya, yabar falon.
Jaddatu ta fashe da kuka tai zaman 'yan bori atsakiyar falon, tana fa'din.“Ummu Adnan maza ki sanar da securities kar abarsa ya fita da ita daga gidan.â€
Ummu Adnan cikin jimamin abinda da yake faruwa,ta fice da gudu tabi bayan Latifa, dan isar da saqon.
amman tana fita compound 'din gidan taga Ja'afar yaja motar da speed, yana zuba horn megadi ya bu'de masa ya fice.
Latifa ta hango ta fa'dawa Yahaya direba saqon Jaddatu ta juyo tana dawowa.
Ummu Adnan ta iso ta kama hannun Jaddatu ta ce.
“Kiyi hkr muje ciki ya tafi da ita asibiti.â€
Jaddatu tsabar takaici ya hanata mgna, ta miqe suka fito.
Rainatu da take la'be bayan window kaf komai agabanta ya faru, tin bayan shigarsu Jaddatu falon ta tintsire da dariya, tana fa'din.
“Kowa yaci tuwo dani miya yasha, wlh duk sai na tarwatsa rayuwarku na mallake Abdul Majeed ni 'daya.â€
Ta 'karashe mgnar tana dialing 'din number Abie.
Tana ta ringing bai 'daga ba, har kusan sau biyar kafin ya 'daga, bai ce mata komai ba.
Kukan kissa ta saki tana fa'din.
“Abien umminmu don girman Allah ka gaggauta aurama Ummi yaron nan sbd zasu iya rasa rayuwarsu su na son junansu sosai, ga Ummi babba tasaka su agaba, harda dukan Rahma ga ta can ya 'dauke a mota sun nufi hospital dan Allah ka ban izinin bin bayansu.â€
Ta 'karashe cikin wani irin kuka.
Abie ya miqe tsaye hankalinsa atashe ya ce “What? Wane asibitin?â€
Dai dai lokacin yaga Ja'afar da nurses an wuce da Rahma saman gadon 'daukar marasa lfy, an nufi wata 'kofa da ita.
Da'bas ya zauna ya 'kurama Ja'afar manyan fararen idanunsa masu matuqar haske da lumshewa amman lokaci 'daya sun riki'de sunyi jajir, bai iya furta komai ba banda bakinsa da yake motsawa alamar sunan Allah yake Kira.
Abie2 ne ya miqe da sauri ya kalli Ja'afar hankalinsa a tashe ya ce“Me ya sameta Ja'afar yaushe kaje gida muna nan?â€
Ja'afar ya kalli Abie 2 ba kowani 'dar ya zayyane masa abinda ya faru.
Baba Tsalha ya kalli Ja'afar takaici ya cikasa ganin irin cin amanar da yay Wa Ibtisam.
Harisu da Yahuza ma kasa masa mgna sukayi bare Abie 1.
Ja'afar ya matso kusan Baba Tsalha ya ce“Baba dan Allah ina Ibtisam take? Fatan bataji ciwo dayawa ba?â€
Ba wanda ya tankasa ko kallon arzi'ki bai ishasu ba.
Abie 1 ne ya ha'diye wani yawu me masifar 'daci bayan ya jajirce wajan tattaro dukkan nutsuwarsa,ya Kira shi.
“Ja'afar! zo zauna.â€
Zauwa ya yi ya zauna kusan Abie hankalinsa duk atashe, kallo 'daya zaka masa kasan baida wani sukuni acikin rayuwarsa.
Hannunsa ya kama ya riqe ya kafeshi da ido ya kasa mgna.
Abie 2 ya dafe kan Ja'afar ya 'kura masa idanu yana qara nazarta wasu a'amura masu girman gaske.
Kallon Baba Tsalha yay ya ce“Wannan fa ayanzu bazaku ta'ba iya fahimtarsa ba, abu