Showing 18001 words to 21000 words out of 165653 words

Chapter 7 - DATTIJON ARZIKI

Start ads

Rahma   

15 Aug 2025

887

Middle Ads

yini sai yamman lik'is aka sallame su, Baba Tsalha yazo ya 'dauke su suka nufi gida.

★★★★★★★★★★★

*Bayan sati d'aya.*

Ahankali Yahaya direba yake driving, ya mik'e babban titin ( *rue de 40*)
Yayin da Rahma tana baya zaune, ta nad'e cikin wata tsadaddiyar Lufaya, Ash colour, abinka da farar mace ba'a mgnar kyau. Wani irin fitinannan k'amshi ke tashi ajikinta yayin da ya gauraye motar baki d'aya.
Waya take latsawa tana sakin tattausan murmushi.
Dai-dai danja ta tsayar da su ta 'dago da kanta,tana murmushi idanunta basu tsaya ako ina ba sai akan...........!

_💃ðŸ»Yar Ajin Tubarkallah🥰_

*DATTIJON ARZIK'I* N300 katin MTN ta wannan number *+22796515805*



SULTAN
mss flower

BAK'AR FATA
AUTAR MANYA

TSINTACCIYA
Nimcyluv

Gaba É—aya 800
Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu Sulaiman Fidelity Bank, masu tura kati 08167888934 ga ƴan uwa na Niger +22796515805 za ku tuntuɓa. To show evidence of payment 08142105218


*Real Ladingo+22796515805* For more information😇

_*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_
2/2/22, 09:19 - Buhainat: _*DATTIJON ARZIƘI*_


*BY*
_Rahma ladingo Ummu Fareesa😘_

*🔥FITATTU HUƊU🔥*


_*HOME OF QUALITIES WRITERS ASSOCIATION*_


_Ba wai tarin zallar soyayya ba ce kawai acikin wannan tafiyar, akwai tarin abubuwa tare da sarqaqqiyar mai wuyar warwarewa, akwai abubuwan anfanuwa masu tarin yawa cikin labarin dattijon arzi'ki. Sai dai A 'Bangaran soyayyar kuma abin akwai dagula lissafi, amman... Kuma fa zata 'kayatar zata burge zata bada citta matu'ka.🥰_


*BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM*


_*cнapтer 15&16*_


Wani dattijo ne gefen titin zaune fari ne, sa dai alamun datti ya zauna jikinsa sosai. kayan jikinsa duk sun tsufa sun fara cirewa, ya lullub'e rabin jikinsa da wani tsohon bargo. Robace irin ta almajirai da suke bara agabansa, da sandarsa ya na 'dagawa alamar bara yake, abin gwanin ban tausayi.
Rahma ta 'kura masa kywawan 'kananun idanunta, cike da mugun tausayin sa, ta ce.
“Ya Allah! Wannan bawan Allah ina family's 'dinsa yake zaune anan neman sadaka? Yahaya idan danja ta sakemu ka zaga wajan wancan tsohon zan basa sadaka.â€
Ta 'karashe maganar cikin shashe'kar kukan da bata san ma ya akayi ya su'buce mata ba.
Kasancewarta mai tsananin tausayi.
Yahaya ya ce“Hajiya meye toh na kuka? Kiyi hkr, jifa² idan nabi nan na kan gan shi.â€
Abbas ya ce. “Kawo akai masa ba sai kin fita ba.â€
Rahma ta girgiza kai tana fad'in.
“A'a muje dai.â€
Danja ta sakesu Yahaya ya zagaya da motar dab da inda dattijon yake zaune, yay parking.
Abbas ya fito ya bu'de mata 'kofar.
Handbag 'dinta ta bu'de ta ciro ku'di 'yan (1000 fran CFA).
Sun kai na jaka 20 ta fito ta isa wajan dattijon da sallama.
Abbas na tsaye abayanta.
Tsohon ya amsa sallamar.
Rahma ta rusuna gabansa da harshen larabci ta ce“Abba ina dangin ka kake bara anan? ai kayi tsufa sosai zamuje ka kaimu gidanka naga iyalinka zan 'dauki nauyin abincin ku da abin shanku.â€
Kuka ya saki yana magana irin tamasu karyayyan harshe.
“Allah sarki banda 'da banda jika banda mata, iyayena sun rasu tin bansan kaina ba, banda kowa sai Allah anan nake wuni na samu sadaka na siyi abinda zanci na koma kangon da nake zaune.â€
Rahma ta saki kuka ta kama hannun dattijon ta ce“Ta shi muje gidanmu daga yau kayi 'yan uwa da kowa...â€
Abbas ya ce.
Hajiya ki barsa ki dai basa sadaka don Allah mu tafi.â€
Rahma ta ce“Ba damuwarka bace malam ka kula da lafiyata akace ba wai ka tirsasani ba nabar abinda nayi niya. Temako nayi niyar yi meye toh aciki? duk abinda na zarta nasan ya zartu Abie bazai tab'a 'kin abinda na kawo da zumar na temaka masa ba.â€
Dattijon ya ce“A'a ngd barni naci gaba da rayuwata ahaka har lokacin mutuwa ya riske ni.â€
Rahma ta ce“Abbas kamasa muje gida na fasa ma zuwa yawon.â€
Abbas badan ransa yaso ba, ya kama dattijon ya mi'ke suka nufi mota.
Jama'a sai kallonsu suke dan basu ta'ba ganin wanda yazo 'daukarsa ba, sai dai abasa sadaka idan magarib ta yi ya tafi yana dogara sandarsa dan bai ko ganin kirki haka mutane suka fuskanta.
Bayan motar ya sanyasa Rahma ta zauna kusansa, Abbas ya koma mazauninsa. Yahaya yaja motar yana fad'in.
“Ina zamuje yanzu?â€
Rahma ta ce“Gida mana.â€
Yahaya ya ce“ Amman Hajiya da kin nemi izinin Yalla'bai.â€
Rahma takaici ya saka bata sake magana ba, kasancewarta marar son maimaici akan mgna, yanzu zata harzuqa tamkar mai jinnu, shiyasa ta sharesa, ta 'dauki wayanta, ta dannawa Abienta Kira.

Daga can Gabon Abie da yake tsaye 'kofar company, suna sallama da ba'kin da suka gudanar da taro.
Bugu 'daya ya 'daga kiran tare da sallama, yana sakar mata Sumba ta wayan.
“Muahhhhh! Baby I miss u so much. â€
Ya qarashe mgnar ya na ke'bewa daga cikin jama'ah.
Rahma ta karkatar da kanta ashagwa'be ta ce.
“Uhmm Abie ba yanzu muna chart ba, kace na jiraka ka sallami ba'ki? na sauka zan baka labari mai da'di Abie nawa.â€
Ta 'karashe mgnar tana murmushi.
Daga can Abie ya shafi yalwatacciyar sumar kansa, zuwa gemunsa ya Saki 'kayataccan murmushi ya marerece kamar wani matashi 'dan kimanin shekaru 25 ya ce.
“Baby ummina pls gayamin menene um?â€
Rahma ta ce“Naqi Abie sai mun ke'be ina cikin mota na fasama zuwa yawon mun juya gida.â€
Daga can Abienta ya waro idanunsa waje ya ce“No! Baby pls mana kije kinji?â€
Rahma ta ce“Wayyo Abie na fasa bye.â€
Ta tsinke kiran ta mayar da wayan cikin Jakarta.

Ja'afar Masha Allah ba laifi suna samun ku'di ka'dan², cikin satin da sukayi a Tchad.
Baba Tsalha na nema masa aikin tu'ki har yanzu dai ba'a dace ba, shi Ja'afar bai wani son driving 'din.
Ya siyi layi suna gaisawa da 'yan gidansu, harda Ibtisam, ta wayan Tanko.
Yau da wuri suka dawo daga wajan aiki, wanka yay ya sanya jans da t-shirts, sai 'kamshi yake, ya gyara sumar kansa, Masha Allah, su Ja'afar ba'kin buzu akwai kyawu.
Zaune suke a tsakar gidansu, sai zuba suke, shi kuma yana gefe waya ri'ke a hannunsa, ya na latsawa duk ta ko'de.
Kiran gida yake baya samu.
Tsaki yaja “Mtswww!†cikin dadda'dar muryasa ya ce“Na tsani rashin network 'din nan fa, ku tashi mu zagaya a'kafa muga gari.â€
Harisu yay dariya ya ce.
“Duk rashin jin Ibtisam 'din ne?â€
Idanuwansa ya lumshe ya bu'de ya mi'ke ya zura hannunsa cikin aljihunsa,ya ce“Allah ya mana bu'di na alkhairi na tura mata ku'di ta siyi waya, muje zagaye don Allah.â€
Dariya suke masa, da tsokana bai kuma tanka su har suka bar gidan suka fita zagaye.

*Niger*
TAHOUA

Ibtisam zaune ta yi tagumi yau duk bataji muryan Ja'afar ba, batada nutsuwa Babanta baya gari sun tafi (Bouza).
Laraba tana fifita wuta ta 'dora girkin dare. “Ibtisam! Zo nanâ€.
Baki ta turo gaba tana matso 'kwalla ta mi'ke ta taho kamar wacce 'kwai ya fashewa aciki.
“Ga ni Anna.â€
Ta 'karashe da murya kamar zatayi kuka.
Laraba ta ce“Gyara min kayan sai kije kiyi ta famar ba'kin tunanin ba'kin yaron can tinda Allah ya 'dora miki jaraba.â€
Ashagwa'be ta ce“Ni Babana nake tunawa, ai da yana nan da mun gaisa da Ja'afar...â€
Maka ta kai mata, ta goce aguje ta nufi 'daki.
“Dawo ki gyara min kayan miyi ko wlh na jibga miki tsinannan duka, ai jarabarce ta hanaki zuwa islamiyya kikace kanki na ciwo Aydah ta fa'dan lafiyarki lau. Munafuka
tinda ke bakisan inda yake miki ciwo ba.â€
Ibtisam ta fito tana goge hawayen fuskarta, rashin jin Ja'afar ayau ba 'karamin tayar mata da hankali yake ba.
Tana tsakiya da gyaran kayan miyar ne wani yaro ya shigo da sallama, ya ce“Ana sallama da Ibtisam.â€
Ibtisam ta ce“A'a wlh ba dai ni ba...â€
Laraba ta ce “Sai ubanki ko? Ta shi dan ubanki. Kai waye me sallamar?â€
Yaron ya ce“Wlh ban sansa ba amman alhajine aqatuwar mota.â€
Laraba ta gwagwalo idanu ta dafe 'kirji ta ce“A me? Mota fa?â€
“Eh wlh mota.â€
Ya fa'da yana fita.
Laraba ta warci mayafi ta nufi qofar.
'Dam ta le'ko karaf idanunta sukasauka akan wata jibgegiyar mota fara kirar Ferrari, wani mutum tsaye zai kai kimanin shekaru arba'in, wankan tarwa'da mai bu'dadd'an hanci bakin wannan gari guda idanunsa kamar na biri😂.
Laraba ta dafe 'kirji ta ce“Shi kenan ubangiji ya amshi ro'kona, yarinya zata shiga gidan huta haka babban mutum wanda yasan darajar mace.â€
Aguje ta iso ta ce“Maza dan ubanki jeki babban kamune, wlh idan kika masa rashin kunya ni dakene.â€
Ibtisam ta fashe da kuka ta ce“Wlh kowaye ban sonsa Ja'afar 'dina nake so.â€
Laraba da qarfin tsiya ta saka Ibtisam fita wajan.
Daga nesa Ibtisam ta tsaya tana addu'a dan ita tsoronsa ma take ji.
Baki ya washe ya ce“Ba gaisuwa baby? â€
Ibtisam ta ce“Baba ina yini? Kayi hkr babana baya gari.â€
Alhj Jamilu ya ce“A'a ni ban haifeki ba, zance nazo, wlh ina sonki inada mata da yara uku, mgna nazo muyi ta fahimta kinji.â€
Ibtisam ta ce“Don Allah kayi hkr inada wanda nakeso yana sona Allah ya baka agaba.â€
Ta na gama fa'din haka ta shige ciki yana kiranta ya bata Ku'di ta'ki komawa.
Ashe laraba tana lab'e tako shiga jibgarta tana fa'din.
“Wlh sai kin aure shi bazaki mana asaraba shegiya uwar ba'kin ciki.â€
Ibtisam taci kukanta har ta gaji dan ta daku. Yaro aka turo da 'katuwar leda shaqe da kaya. Laraba baki yaqi rufawa lokacin da ta bu'de taga kayan lashe², harda turaruka sabulu da ku'di jaka arba'in.
Ihu tadinga yi ta shi'de tukunyar tuwon ta ce“Wallahi gasashen nama zamuci da lemon Oriba, jaka arba'in afarkon dance?â€
Baki 'daya Laraba ta ru'de sabida murna, yayin da Ibtisam ta la'be tana kallon ikon Allah wajan uwar tata.

Unguwar Moray
Inna mai waina zaune gindin murhu tana girkin dare, Deluwa na wanki salad su na ta'ba hira. Mahmoud 'kanin Ja'afar ya shigo da sallama ya be'kawa inna mai waina waya.
Amsa tai tana washe baki ta ranga'da sallama.
Ja'afar ya gaisheta daga can, ya 'dora da fa'din. “Inata nemanku yau shiru innata fatan kuna lafiya?â€
“Yaron kirki duk lfyrmu lau wayan babanka ruwa ta fa'da yau ta'ki tashi shiyasa baka jimu ba. Fatan kana lafiya?â€
Ya amsa mata“lafiya lau, ya kowa da kowa? agaishemin su.â€
“Zasuji ya aiki? Har yanzu ba'a samu mai 'kwari ba? Allah ya temaka ya yi bu'di na alkhairi.â€
Deluwa ta ba wayan su ka gaisa tai masa fatan alkhairi, yama Mahmoud sallama ya ce zai kira zuwa dare idan Babansu ya dawo gida...

*Tchad*
Yahaya na parking Rahma ta fito ta temakawa dattijon ya fito, ta kalli Yahaya ta ce.
“Kamashi don Allah muje naga 'bangaran da zai zauna asamo wanda zai dinga kulawa da shi har ya murmure.â€
Yahaya ya jinjina kai kasada irin ta yarinyar duk da shima tsohon ya basa tausayi. Ciki ta nufa mintinan da ba sufi 10 ba ta fito da makulli ta ce
“Muje.â€
Wani 'bangare suka nufa.
'Kofar ta sanye key ta bu'de.
Kewayene 'dan madedeci flowers ashuke ko ina filin.
Key ta sanya ta bu'de 'kofar falon.
Ma Sha Allah tsaf falon 'dakuna na bacci guda biyu.
“Yauwa Yahaya bari yanzu na turo Latifa tai mopping muje ka nuna masa wajan wanka don Allah ya yi wanka bari akawo masa kayan sawa bari na za'bo masa cikin na Abiena.â€
Tshon ya Saki kuka ya ce“Allah ya albarkaci rayuwarki ya saka miki da alkhairi ko amafarki ban ta'ba zaton zan samu masu temakona ba, sabida najima ina gararin rayuwa.â€
Rahma ta ce“Ameen ba kome daina kuka.â€

Jaddatu zaune wata matashiya a'kalla zatayi shekaru 27 ahaife, kallo 'daya zaka mata kasan jininta ce sabida tsabar kama da take da Jaddatu da Abie, kyakkyawace sosai balarabiyar asali, sai wata yarinya bazata wuce shekaru 7 ahaife ba, saman cinyar mamar tata tana zuba shagwa'ba.
Jaddatu tana kur'bar shayi, sai surfa masifa take.
Hanan sai dariya take ta ce“Don Allah ummina ki dinga hkr da Latifa, wai me laifinta?â€
Jaddatu ta ce“Hanan Latifi ta ciki munafurci ne acikin dukkan lamuranta wlh.â€
Iman ta ce“Jaddati ban shayin.â€
“Amashi makwa'daiciya wlh nasan daman shine kike ninnik'ewa jikin uwarki.â€
Rahma ta shigo ta zauna a falo tana kallon wayata 6 na yamma.
Lumshe 'kananun idanunta tai tana girgiza 'kafafunta, ta shiga kiran Latifa. sai gata aguje ta zube gabanta ta ce“Ga ni uwar 'dakina barka da dawowa.â€
Rahma ta ce“Kije 'bangaran yamma kusa da 'bangaran ma'aikatan gidan, wanan 'kofar za ki ga 'kofar bud'e ki shiga har falon mopping zakiyi mai kyau ki goge har Tv da kujeru.â€
Latifa ta ce“An gama insha Allah.â€

Jaddatu ta ce“Latifa anji munafurci ashe 'dazu bakece kika dafa shayin ba?â€
Latifa aranta ta ce“Ya Allah ka shiga tsakanina da tsohuwar nan me neman ganin bayana agidan nan?
Azahiri ta rusuna ta ce“Jaddatu Rahamu wlh Ummu Adnan ce ta ce na bari zata dafa naje na gyarawa Uwa d'akina 'bangaranta.â€
“Ai da kika kawomin nunawa kikayi kece kika dafa, har na yabeki abanza, ke tsabar munafurci ke 'dawainiya dake.â€
“Toh Jaddati ai munafurci ma dan ka ku'butar da hanyar neman abincin ka halaline, kiyi hkr wlh ni ina sonki.â€
Ta 'karashe mgnar tana ficewa aguje.
Hanan me zatayi idan ba dariya ba.
Raiyana da take saukowa murmushi ta ke, ta iso ta zauna tana fa'din.
“Ummi baku tafi yawon bane? Ummi babba kunata dirama keda mutuniyar?â€
Rahma batace kome ba, kai ta 'daga tana dafe goshinta, ta mi'ke ta nufi sama.
Jaddatu ta ce“Rahma wai meke damunki ne? Suwa za'a gyarama can 'bangaran wajan ne?â€
Juyowa tai tana kwab'e fuska ta ce“Jaddati zamuyi mgna wlh ciwon kai nake.â€
Hanan ta ce“Toh ummina maza je kisha magani.â€
Kai ta 'daga“Toh ammina.â€
Raiyana ta bita da kallon mamaki ta rasa me taiwa yarinyar nan da zafi ta tsaneta.....?â€
Raihana ta ce“Hanan bansan me zanma Ummi ta soni ba?â€
Jaddatu ta ce“Kinga Raiyana banson harakar munafurci, rabani da gulmar mutum bayan idanunsa, tsakani da Allah fa! Toh me tai miki? Idan ba kinso gulma ba fa'di agabanta mana.Wa kikaga tawa mgna da ta shigo? Raiyana ina rabaki da shiga sabgar Rahma.â€
Hanan ta kyalkyale da dariya tana mi'kewa ta ce“Iman muje ciki kar cikina yay ciwo.â€
Jaddatu ta ce“Humm ko kuma tusar za ki kiyi ta nuska mun a'daki ba, Hanan Allah shiryeki.â€
Raiyana ta ce“Ummi tusa kuma?â€
Hanan tai dariya ta ce“Bakya daddara.â€
Jaddatu ta ce“Raiyana don Allah ki zabomin dabino a fridge masu taushi ya fiye miki zaman gulma.â€
Raiyana aranta ta ce“Humm duk zan rama ne wlh muje zuwa.â€
Azahiri ta ce“Toh Ummi bari na za'bo muku.â€

Rahma key ta 'dauko ta bu'de bedroom 'din Abienta.
Wani 'kamshi ya daki hancinta irin na Abienta kamar yana garin.
Ajiyar zuciya ta sauke, ta bu'de tafkekiyar wardrobe 'dinsa, wacce take sha'ke da kayan sakawa iri².
'Bangaran shaddah ta za'ba kala 'daya jallabiya kala biyu yadi kala 'daya kayan bacci kala biyu.
'Bangaran takalmi d'aya ta 'dauka ta zube kayan saman makeken gadon Abie ta haye gadon.
Kiransa tai video call.
Ta 'dan jima tana ringing kafin ya d'aga.
Daga can Abie ya ce“Uhmm! Baby ummina I miss you, kice kina 'dakin Abienki? Wannan tilin kayan fa na gabanki? Ko duk kewar Abie ne?â€
Rahma ta shagwa'be ta zuba masa idanu tana bek'a masa hannunta.
“Oya zo toh ga ni baby.â€
Kukan shagwab'a ta sanya masa.
“Abienah! Ni bazan qara zuwa Hutu ba tinda barina kakeyi.â€
“Ya Salam! Baby sauran kwana 2 na dawo yi shiru karki hanani sukuni kinji, ina Raiyana dasu Hanan?â€
Ashagwa'be ta ce“Abiena nutsu kaji. Daman 'dazu ne da muka fita wlh na ha'du da wani bawan Allah...
Ta basa labarin dalla².
Abdul Majeed ya ce“Baby bakya tsoron acutar damu? Wlh naji fa'duwar gaba, amman tinda kince mu temakesa shi kenan Allah yasa nagari ne.â€
Rahma ta ce“Abiena wlh shima kamar balarabe ne da larabci muke mgna wuyace ta saka ya fara duhu kuma bazai wuce warinkaba, amman rashin gata ya saka fuskar tasa tsufa kamar ya haifeka insha Allahu bazai cutar damu ba.â€
“Ok Baby duk abinda kikeso inaso oya je ki kai masa kayan ya canza, Muahhh ina sonki ummina bye....â€
“Wayyo Abiena tsaya don Allah karka kashe.â€
Ta k'arashe mgnar tana turo bakinta gaba.
“Ok na tsaya.â€
“Abiena ina sonka dayawa² kai ta tunanina 'diya 'daya tilo wajan Abienta.â€
Wani sansanyan murmushi ya saki mai kyawun gaske ya ce“Dole wannan Baby. â€
Kashewa tai tana masa gwalo, ta mi'ke zaune, ta kwashi kayan ta sakko daga bed 'din ta fice.
Falon shiru ba kowa lokacin ana kiran magarib, agaggauce takai kayan har lokacin Latifa na gyaran falon.
Sosai dattijon ya sanya mata albarka yana kuka,Rahma ta lallashesa yay shiru, sai da ya tayar da sallar magarib suka fito ita da Latifa, ta na bata umarni idan ta yi sallah ta zuba abinci ta kai masa.
Bayan sallar isha'i su Ja'afar zaune sun idar da cin abinci kenan kasancewar Ja'afar ya iya girki sosai shi yake dafa masu, aresho 'din da suka siya, su zasu gyara kayan miya, da siyowa shi ya dafa musu haka sukeyi.
Ja'afar ya dafe kansa da yaji ya sara masa, yana kiran sunan Allah.
Baba Tsalha ne ya turo 'kofar ya shigo da sallama.
Su ka amsa. “Yauwa Ja'afar Allah ya amince an samu tu'ki wlh awani 'katon gida, amman zakayi ne zuwa wani lokaci kafin direban su ya dawo, mahaifiyarsa ke fama da larura mai tsanani jinyarta zai tafi, muje suna son ganinka.â€
Ja'afar ya zubawa Baba Tsalha manyan lumsassun idanunsa wa'danda basu fiye fari ba, 'kwayar sun sanya kalar brown ya sauke numfashi cikin dadda'dar muryasa ya ce.
“Baba badan kun ce akwai mai yiba da nace A'a amman ba kome Allah ya sanya yazamo alkhairi.â€
Baba Tsalha ya ce“Ameen wlh alkhairi ne ma, mutumin baida matsala.â€
Ja'afar ya ka'da kansa ya mi'ke ya ce“Toh ku sai mun dawo.â€
Yahuza da Harisu atare sukace.
“Fatan alkhairi na wajanmu angon Ibtisam adawo lfy.â€
Ja'afar ya 'dan murmusa yana zuba hannayensa cikin aljihun wandonsa, suka fice........!

_💃ðŸ»Yar Ajin Tubarkallah🥰_

*DATTIJON ARZIK'I* N300 katin MTN ta wannan number *+22796515805*



SULTAN
mss flower

BAK'AR FATA
AUTAR MANYA

TSINTACCIYA
Nimcyluv

Gaba É—aya 800
Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu Sulaiman Fidelity Bank, masu tura kati 08167888934 ga ƴan uwa na Niger +22796515805 za ku tuntuɓa. To show evidence of payment 08142105218


*Real Ladingo+22796515805* For more information😇

_*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_
2/2/22, 18:46 - Buhainat: _*DATTIJON ARZIƘI*_


*BY*
_Rahma ladingo Ummu Fareesa😘_

*🔥FITATTU HUƊU🔥*


_*HOME OF QUALITIES WRITERS ASSOCIATION*_

_Sauran Ku page biyu na gama free page, ku 'kakka'be zani ku gyara zama tafiyar ta musamman ce wallahi.💃ðŸ»ðŸ¥°_


*BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM*


_*cнapтer 17&18*_


*Niger*
Laraba kamar yadda tai al'kawali bayan magarib, taje da kanta ta siyo musu gasashen nama.
Ibtisam zaune su Aydah anata cin gasashen nama, sai surutu suke, ita kam tana gefe juyin duniya Ibtisam ta'ki cin naman. Taslim ta ce“Wai aunty Ibtisam meyasa bazaki ci ba?â€
Laraba ta ce“Dan ubanta karta ci, shegiya me mugun hali, kuma wlh aure anyi an gama, sai dai idan bai ce abasa ba. Tafi son shegen ba'kaâ…” can, matsiyaci bai da taro bare sisi, satinsa nawa baya garin? Uwar me ya ta'ba aiko miki?â€
Ibtisam ta saki kuka ta mi'ke hankalinta mugun tashe, ta fice aguje ta bar gidan.
“Ibtisam ki dawo wlh zan wulaqanceki.â€
Ibtisam kai tsaye keke napep ta tare ta shiga sai gidansu Ja'afar, domin ta

End Ads

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login