Showing 39001 words to 42000 words out of 165653 words
lura da mai taxi na gabansa ba, sai da ya qureshi ya furta “Ya Salam!â€
Ya na qoqarin taka baurki yana zuba horn dan mai taxi ya kauce,tinda burkisan yaqi taku sai ji kake Kauuuuuuuuuuu ya bige mai tasan ta baya, motar ta kife 'kasa tana gangarawa gefen titi, lokacin mai babbar mota kuma yana dab da isa wajan motar me taxi wanda jama'a suka kwashi salati ana ihuuuuuu.
Abie tsabar firgita jikinsa rawa yake Idanunsa ya firfito waje yana fa'din.
“Innalillahi wa'inna ilahir raji'un!!
_Afuwan ina busy ne kwana 2 mu ha'du gobe insha Allah._
_*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_
2/12/22, 20:44 - Buhainat: _*DATTIJON ARZIƘI*_
27&28
_*My Sisters Don Allah Don Darajar Annabi Karki Karanta Idan Baki Biya Ba, Na Ku'dine Idan Kinga Yana Yawo Na Satane Ga Hanyar Da Za Ki Samu Naki Akan.😟👉ðŸ¼300N +22796515805*_
Idanunsa ya runtse cikin tashin hankalin marar misaltuwa. sbd babu wata hanya da zai iya ceton rayukan wa'danda suke cikin taxi daga babbar motar da take neman isowa gab da su.
Jama'ar da suke bakin titin kowa kiran sunan Allah yake.
Cikin hukuncin Allah, babbar motar na gab da isowa wajan taxi Allah ya basa ikon take burki da 'karfi, yana sharkafa uwar zufa. Jin motar ta tsaya bai bi ta Kansu ba, yay hamdala wajan Allah.
Abie jin tsayuwar motar cak, yay saurin bu'de idanunsa yana 'dago kansa, yaga mutane har sun fara zagaye motar harda securities 'dinsa, wanda sukai saurin zuwa wajan tin kafin 'yan sanda su iso.
Abie cikin rawar jiki ya bu'de motar ya fito yana fa'din.
“Alhamdulillah! Ubangiji kasa bayinka wa'danda suke cikin motar nan, ba wanda yaji mugun rauni.
Wlh ummina yau kin sakani cikin wani hali.â€
Can kuwa an samu an 'daga motar.
An bu'de Ibtisam kwance cikin jini kanta ya yi mugun buguwa bata ko motsi hannunta da 'kafarta kamar sun karya. Me taxi kuwa da ransa ras sai dai ya karye a hannu goshinsa ya jimu sosai, haka bakinsa ya 'dan tsage.
Abie na isa yaga halin da ake ciki ya qara rikicewa ganin Ibtisam kamar ta mutu.
Arikice ya furta.
“Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un! Abbas ku kamasu muje asibiti.â€
Ya 'karashe mgnar cikin fitar haiyaci, ya ya sunkuya ya cicci'bi Ibtisam cikin jini aguje ya nufi motarsa.
Su Abbas su ka 'dauki me taxi wanda yake jin jiki sosai, suka nufi motarsu.
Da mugun gudu ya bar wajan, yayin da su Abbas suka rufa masa baya.
Kai tsaye *Hôpital général*
Ya nufa, tin ahanya ya kira Dr Salis, yay masa bayanin komai.
Su na isuwa daman an fito da gadon marasa lafiya, aka 'dora Ibtisam da me taxi aka nufi emergency dasu.
Sosai likitocin suka duqufa ceton ran Ibtisam da take cikin mawuyacin hali.
Haka 'bangaran me taxi ma.
Abie ya kasa zaune ya kasa tsaye acikin tashin hankali yake, idan Ibtisam ta mutu ya kashe mutum.
Kallon Abbas yay yana sauke numfashi ya ce“Ta ina za'a fara neman iyayan yarinyar nan? Ya Rabbi!â€
Abbas ya ce“Yalla'bai insha Allah komai zai zo da sauqi ka kwantar da hankalinka.â€
'Bangaran Ja'afar da Rahma, suna zaune a falon, hirasu suke cikin walwala da annushuwa. Abie 2 ya ma Ja'afar tambayoyi akan shi na inane, Ja'afar ya masa bayanin rayuwarsa da komai wanda da ahaiyacinsa yake bai fiye mgna ba Sam bare ya tsaya bada dogon tarihin gidansu dan a basa mace, tabbas Ja'afar bazai ba hakan.
Abie 2 ya jinjinawa Ja'afar sabida yana son namiji mai takaici da neman nakansa. gaba ya saka su cike da tarin tausayinsu.
Dai-dai lkcn da hatsarin ya faru lokacin gaban Ja'afar da Rahma suka buga atare, sai da suka mi'ke tsaye suka dafe 'kirji kusan atare suka fa'di.
“Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un!â€
Abie 2 ya raqesu yana tambayar.
“Me ya faru daku atare haka?â€
Rahma ta rungume Abie 2 ta ce“Wlh gabana yay mummunan fa'duwa Abie2.â€
Ja'afar ya ce“Nima gabana ya fa'di, bari kuka Qalbi insha Allah babu wani abunda zai mana shamaki da mallakar junan mu kinji?â€
Kai Rahma ta 'daga lokacin da take kafeshi da 'kananun kyawawan idanunta masu lumshewa, wanda suke qara masa 'kaunarta.
Abie 2 ya ce“Kaga Ja'afar yanzu dai muje mu rakaka ka tafi gida dare ya fara, sannan pls kayi qoqarin yin sallar tsakiyar dare ka karanta Qur'ani mai girma.â€
Ja'afar ya sosa kansa ya ce“Tom Abba sai da safe.â€
Ya 'karashe mgnar ya na kallon Rahma.
Har wajan mota suka rakoshi ya kalleta ya ce“Qalbi sai na kiraki anjim Ok?â€
Rahma ta shagwa'be tana langwa'bar da kai gefe, ta ce“Ok Habiby na ina jiranka bye agaishe min da su mamah.â€
'Yar hararata yay ya ce“Tana Niger zan fa'da mata ta waya.â€
Murmushi suka sakarwa juna suna 'dagawa juna hannu har ya 'bacewa ganinsu ya nufi gate.
Su na dab da shiga ciki wayar Rahma da take hannun Abie tai qara ya beqa mata.
Ganin Abie ne ta 'daga tana murna ta ce“Abie nah Ja'afar yanzu ya tafi.â€
“Ok ban Abienki idan yana kusa.â€
Beqama Abie 2 wayar tai.
Sallama yay masa.
Abie ya ce“Abdulmajid an sami matsala, tsautsayi ya gifta na bige mota taxi me motar da wata yarinya, sun jimu yarinyar tana cikin wani hali, duk na rasa nutsuwata.â€
Abie 2 ya ce“Subahanallah! Kuna wane asibitine?â€
Abie ya ce “Hôpital général kazo da Rahmatullah kar afa'dawa Ummi hankalinta zai tashi.â€
Abie 2 ya amsa da“Toh insha Allah.â€
Rahma ta ce“Abie me ya sami Abiena¿â€
Hannunta ya Kama ya ce“Muje Yahaya ya kaimu wajan abinki ya buge motar me taxi sosai sun jimu.â€
Kuka ta sanya tana fa'din.
“Wayyo Abie nah Allah yasa komai yazo da sauqi.â€
Ja'afar yana fita ya nufi gidan Ma'aruf. Ya na zuwa bayan ya shiga yay parking, ya fito ya nufi ciki domin basa makullin.
Ma'aruf na zaune daga shi sai 3 quarter ba ko Riga jikinsa, shi da Aishatu suna aikin nasu na video call, ya cikata da zancan batsa, tana dariya.
Knocking 'din 'kofar da yaji anyi yasan bai wuce Ja'afar.
“Maman Babyna ina zuwa zan amshi key 'din mota.â€
Aishatu ta ce“Humm kai kam akwai sauqin yarda, baka tsoron ya gudu da motar?â€
Hararenta yay ya ce“So what? Ai yana cin ribata bazai ta'ba guduwa ba sannan wannan ba lusarin namiji bane mai budurwa zuciya wannan jarumine yasan darajar kansa.â€
Dariya tai ta ce“Ok bye.â€
Katse kiran yay ya zura rigarsa ya nufi hanyar falon.
Kira ya shigo masa ya 'daga.
“What? Da gaske an kamasu? Wlh azim idan sunana ya fito mutuwace makomarku, ku kiyaye.â€
Ya katse kiran yana wuci ya nufi 'kofar.
Bu'dewa yay yana sakin fuska ya ce“Ja'afar.
“Barka oga.â€
Ya fa'da yana basa key d'in ya juya ya ce“ bon nuit.â€
Ma'aruf ya ce“Gobe karka zo da wuri sai wajan goma ok?â€
“Okâ€
Ja'afar ya ce ya saka kansa ya fice.
Ma'aruf ya ce“Saura 'kiris Ka 'kwamuso min Rahma Abdul Majeed,nasan zaka iya jira nake na qarasa da mutanan can, ban ha'da abubuwa waje 'daya sbd tsaro.â€
Ya qarasa mgnar ya na sheqewa da dariya.
Kiran Rabi'ah ne ya shigo wayarsa.
'Dagawa yay baice komai ba.
Daga can cikin kwarkwasa d kissa ta ce.
“Amincin Allah ya tabbata gareka ya ma'abucin fara'a my husband insha Allah.â€
Sheqewa yay da dariya ya ce“Idan kinason na kulaki na baki ha'din kai aduk abinda kikeso sai kin bayyana min kanki da sunanki da garin da kike sbd naga kin 'boye numberki idan ba hakaba karki sake nema na, ban soyayya cikin duhu.â€
'Kitt ya katse kiran.
Kanta ta dafe cikin takai ci ta ce“Zanyi hakan amman ba yanzu ba.â€
Sosai likitocin suka du'kufa neman ceton ran Ibtisam, sunyi sa'ar tsayar da jinin, ta samu karaya 'kafa da hannunta, wanda zuwa anjima za'a 'dorasu.
sun mata 'dinki agoshinta da tsakiyar kanta. Har yanzu bata farfa'do ba, dan ba qaramin jimuwa tai ba.
Me taxi ahannu kawai ya karye sai 'dinkin goshinsa da le'bansa na qasa.
Rahma tin daga nesa ta hango Abie tsaye yana kai komo bakin 'kofar room 'din da aka shigar dasu.
Da sassarfa ta qaraso wajansa ta fa'da jikinsa tana kuka, ta ce“Abie! Allah yasa basu ji mugun ciwo ba.â€
Hannayensa ya maida bayanta ya zagaye yana bugawa, ya sauke wahaltaccan numfashi.
Ahankali cikin lallashi ya ce“Bar kukan ummina kinji?â€
La'bewa tai jikinsa ta lumshe idanunta ta 'daga kanta.
Zama sukayi, Abie 2 ya ce“Abien Rahmerh kayi tuqi da garaje ne ko? SBD ka fito bakada nutsuwa, don Allah ka ajiye hankalinka akan yaran nan, insha Allah komai zai zo da sauqi ka ban sati zan fara wata istahara.
Sannu Insha Allah komai zaizo da sauqi akan wa'dan da ka buge 'din, ka daina tuqi duk lokacin da kaji bakada nutsuwa.â€
Abie ya sauke ajiyar zuciya yana kallon Rahma wacce tai luf jikinsa idanunta arufe,kallo 'daya yay mata yasan hakan ba qaramin nutsuwa ta samuba, sbd tafi sati hakan bata ha'dasu ba.
Sake 'boyeta yay cikin jikinsa, ya fesar da zazzafar iska daga cikin bakinsa, ahankali ya furta.
“Abdulmajid bazaka ganeba ne Allah ya yayyafawa abin ruwan sanyi kawai.â€
Ya 'karashe mgnar yana sauke wani irin numfashi mai wuyar fassarawa, sabida yadda hucin Rahma yake sauka 'kasan wuyansa.
Abie 2 ya ce“Yanzu ta ina za'a fara neman 'yan uwansu? Dan nasan zuwa anjima dole hankalinsu zai tashi a duk inda suke.â€
Abie bai ce uffan ba, sbd kansa ya 'dauki chaji, addu'arsa yarinyar da yagani kamar gawa yasa bai mata babbar illah ba cikin rayuwarta.
Ja'afar yana isa gida, ya zauna dab da Harisu, ya ciro wayarsa ya kira Malam Adamu, suka sha fira sosai da Inna mai waina.
Bayan sunyi sallama, ya kira Ibtisam dan ya lallasheta wayar switch of.
Kansa ya dafe ya mi'kewa ya nufi 'kofa yana fa'din.
“Bari naje naga halin da take ciki.â€
Kansan yaji ya sara yay saurin dafewa yana karanta duk addu'ar da ta zo bakinsa.
Harisu da Yahuza suka ce“Ya jikin Ibtisam 'din? Baba ya yi ta fa'da ya ce kun tafi asibiti ba sanin kowa.â€
Ja'afar ya juyo zai mgna,
Baba Tsalha ne ya shigo bakinsa 'dauke da sallama ya ce“Wai ina kuka tsaya haka? Ina Ibtisam 'din?â€
Ja'afar ya ce“Baba rabona da ita tin bayan sallar isha lokacin zan fita, ina take? Me ya sameta¿â€
Baba Tsalha ya ce“Kaci gidanku ta ce tana tsamki nace taje ta fa'dama mutafi asibiti naji shiru nazo su Harisu sukace sunji kana mgna a 'kofa 'kila kun tafi ne.â€
Ja'afar gabansa yay mummunar fa'duwa ya ce“Wlh Baba bamu fita tare ba banma san batada lafiya ba tin yaushe? Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un! Yanzu ina zamu nemonta.â€
Baba Tsalha ya ce“Hasbunallahu Wa ni'imal wakil, zama bai samemu ba, ko dai ka mata wani abun ne don Allah me ya ha'daku?â€
Ja'afar ya ce“Wlh ban mata komai ba, kawai taji dai ina wayane da Rahma kuma lfy lau muka rabu, na fita.â€
Baba Tsalha ya ce“Wacece Rahma?â€
Ja'afar ya sosa kansa ya ce“Allah ya ha'damu balarabiya ce, kuma wlh ina masifar sonta su biyu zan aura idan Rahma ta amince.â€
Baba Tsalha ya zazzaro idanunsa waje ya ce“Ok muje bamuga zamaba ina zargin ta gudune mu fara zuwa tasha.â€
Ja'afar hankalinsa ya yi masifar tashi jin Ibtisam ta gudu ne.
Baki 'dayansu suka shiga motar Baba Tsalha suka bar gidan Ja'afar sai wata irin zufa take keto masa.
Duk wata tashar mota da take cikin garin (Ndjamena) su Ja'afar sunje neman Ibtisam basu sameta ba.
Lokacin kuma 'yan sanda sun zo sunyi duk abinda ya dace, an 'dauke motar daga wajan shiyasa basu ga komai ba.
Ja'afar ya rasa inda zai sanya kansa sunata yawon neman Ibtisam har shabiyun dare ba labarinta.
Baba Tsalha ya tisasa gaba da fa'da akan me zaiyi waya da mace agabanta ga shina ta gudu 'kilama ta tafi cameron wajan 'yar uwan babanta.
Kasa ko motsi yay abin duniya ya damesa, shi fatansa duk inda take ta kasance tana cikin 'koshin lafiya.
Can kuwa asibiti sai wajan 1 na dare aka gama ma Ibtisam komai.
sai da suka saita kome aka d'ora hannun Ibtisam da 'kafarta, hankalin likitocin ya kwanta.
Har lokacin suna asibitin.
Abie yana ganin an bu'de 'kofar room 'din ya janye Rahma daga jikinsa wacce take bacci, ya kama hannunta suka nufi wajan Dr.
“Doctor wane halin bayin Allah suke ciki?â€
Dr Salis ya gyara kwalar rigarsa yana sharce zufa ya ce“Alhmdllh! Mun saita komai shi wancan nasa da sauqi mun jima da 'dorasa mun 'dinke masa goshinsa, an 'Dora masa karayar hannunsa, yana bacci, muje sai na maka bayanin ita yarinyar.â€
Abie ya jinjina kansa ya kalli Abie 2 ya damqa masa hannun Rahma ya ce“Kuje gida Yahaya maidaku insha zan taho kafin asubah,ummina kiyi bacci cikin amincin Allah da kariyarsa bye.â€
Ya qarasa mgnar ya manna mata kiss a goshi.
Kai ta 'daga Abie 2 ya ce“Bari na kaita sai mu dawo ai bazamu barka ba kai 'daya.â€
Abie “A'a don Allah je ka huta.â€
Dole suka tafi shi kuma su ka nufi office 'din Dr Salis.
Bayan sun zauna ya ce“Yalla'bai yarinyar nan ta bugu dayawa, yanzu dai mun mata 'dorin hannu da 'kafa, 'dinki goshi da kai, amman mgnar gaskiya alamu sun nuna kamar ta yi doguwar suma, yanzu haka mun shigar da ita coma, amman karka damu komai na Allah shi keyin komai alokacin da yaso ba lallai bane yadda na'urori suka nuna mana ya tabbata ba, ko adaren yau Allah ya ga dama zai farfa'do da ita.
Dan haka za'a kula da ita, har lokacin da zata farfa'do, shi namijin yanada kyau 'yan uwansa zuzo jinyarsa.â€
Abie ya tura hannunsa cikin yalwatacciyar sumar kansa, yana fa'din.
“Wa la haula wa la Quwwata illah billah! Hasbunallahu Wa niimal wakil. Ok ok, Dr Salis zan saka abazama cigiyar 'yan uwan bayin Allah nan zuwa gobe gidan Tv radio har asamesu.â€
Dr kwantar masa da hankali ya shiga yida bayanai dalla² har yaji 'yar nutsuwa, sai 2 shi da securities 'dinsa suka nufo gida.
Acikin tsakitar Daren ya saka aka shigar da sanarwa duk wani godan radio da Tv da yake cikin garin Ndjamena.
Ja'afar kasa bacci yay adaren, ya shiga salloli da karatun Qur'ani akan Allah ya bayyana Ibtisam.
Rahma kuwa baccinta tai anutse, wanda da bayane ba zata ta'ba runtsawa ba Abienta na wani hali.
Yayin da Abie bai iya runtsawaba hakan ta saka shi 'dauro alwala ya shiga sallah.
Abie 2 kamar yadda yay alqawali zai duqufa da sallolin dare ya fa'dawa Allah akan Allah ya ganar da shi abinda yake son ganewa akan Rahma da Ja'afar, zai duqufa tsawon sati yana kaiwa Allah kukansa, kafin yay qoqarin cire musu aljanun sbd yasan Allah bai abu abanza, bai kamata yay garajen warware matsalar ba, sai ya kai kukansa gurin Allah.
Washegari kuwa gidan radio da Tv na Ndjamena, ko ina sanarwar Ibtisam ne dan tin tsakiyar daren me taxi ya dawo haiyacinsa ya fa'di sunansa da unguwarsu tin da safe Abie ya tura aka taho da matarsa da yaransa uku.
Baba Tsalha yana tsakar gida ya kasa fita radio ahannunsa kamar a mafarki yaji sanarwar, da 'karfi ya ce“Ba shakka Ubtisam ce Falmata taho muje mugani.â€
Falmata ta ce“Allah yasa itace.â€
Ja'afar ne yay parking a'kofar gidan zauwar kenan daga gidan Ma'aruf wanda yace yaje amso motar, ya fito ya shiga cikin gidan 'bangara Baba Tsalha ya nufa, ya shiga yana fa'din.
“ Baba naji sanarwa Hôpital général muje don Allah ko itace mugani ance acikin taxi hatsarin ya faru.â€
Baba Tsalha ya ce“Muje.â€
Su biyar suka nufi asibitin hankulansu atashe.
Jaddatu zaune tana balbala fa'da.
“Sbd Allah yaron ashe jiya ha'dari ya samu shine bazai fa'damin sai yanzu da safe.â€
Hanan ta ce“Ummi dan kar hankalinki ya tashi ne ai, kiyi hkr ya ce anjima za'a kaimu lokacin Rahma ta tashi.â€
Raiyana ta ce“Allah dai ya kare gaba nama rasa ina zaije adaren har yay tuqin ganganci haka, ya saka hankulamu tashi, dan wlh ni ban rantsa ba jin bai shigo ba, Ummi qarama sai 1 na dare ta iso. â€
Jaddatu ta ce“Ya wuce damuwar rashin walwalar Rahma ne.â€
Anutse take saukowa tana sanye da wata English Morocco maroon gown,tai masifar mata kyau, ta baza gashinta har tsakiyar bayanta,wani irin matsiyacin 'kamshi yake tashi jikinta. Wani hills ne aqafarta mai shegen kyau.
Wayarta (iPhone 13 pro max)
Ta Danna kiran Ja'afar wanda ya kirata tana wanka.
Bugu 'daya ya 'daga kiran lokacin sun shiga hospital.
“Hello Qalbina kiyi hkr zan kiraki anjima munzo hospital ne muna sa ran Ibtisam ce tin jiya ta 'bata.â€
Rahma ta dafe saitin zuciyarta jin wani abu ya suki zuciyarta sbd jiya yace Ibtisam matar da zai aurace.
ta dafe qarfen benin cikin zafin kishi ta ce“Ni dai wlh yanzu nake son ganinka idan ka wuce 15 minutes sai dai ka isko gawata na mutu tinda baka sona wayyo 'kirjina zafi wayyo Allah na! Zan mutu!â€
Ta 'karashe mgnar tana sakar masa kukan shagwa'ba.
Daga can Ja'afar ya dafe goshinsa kasancewarsa mutum marar son hayaniya, cikin raunin da jinnu suka saka masa ya ce“No! Ga ni nan Qalbi pls kar wani abu ya sameki wlh nima mutuwa zanyi.â€
Su Baba Tsalha suka Saki baki da hanci suna kallon shi.😂
_(Allah dai ya 'debema Raiyana albarka ta maida mutane biyu wanda suka kasance miskilanci da izza ga kamun kaida rashin son hayaniya tamkar 'ya'yan sarauta. Amman yanzu ta saka an mayar dasu tamkar sakarkaru.)_
Ja'afad kai tsaye ya juya da sauri ba tare da ya tsaya ma su Baba Tsalha bayani ya fa'da mota ya fizge aguje yabar asibitin... *💃ðŸ»'Yar aljin tubarkallah*
_*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_
2/14/22, 14:09 - Buhainat: ```D A```
```29&30```
_*Niger*_
(Tahoua)
Laraba tana zaune ta rabka tagumi, yau baki 'daya bata nutsuwa, sbd mummunan mafarkin da tai akan Ibtisam. Hankalinta sosai ya tashi, dan batasan halin da 'yarta take ciki ba.
Kuka ta fara tana fa'din.
“Ya Allah ka kawomin 'dauki kasa duk inda take tana hannu na gari, naji tsoron mafarkin, Ibtisam na yafe miki duniya da lahira, sbd ni ce silar faruwar komai, da ban kai sunan Dadda da Tanko wajan malam Wali ba da yanzu kina wajan iyayanki cikin aminci, dan nasan bazasu ta'ba ba Jamilu aurenki ba idan suna haicinsu. Astagfirullah wa'atubu ilaik.â€
Ta 'karashe mgnar cikin kuka.
Taslim da take 'dakinsu yau ta tashi da ciwon mara mai 'karfi bata je école ba, ta fito aki'dime tana sakin kuka ta ce“Anna daman asirine kikawa Dadda da Baba sbd kawai a aura ma Aunty Ibtisam wannan tsohon birin?â€
Anna da ta manta Taslim na gidan ta shiga rarraba idanunta ta ce“Don Allah Taslim ki rufamin asiri akan wannan mgnar wlh naji nayi nadama sosai, kuma ai asirin baiyi wani tasiri ba, ku'dina kawai akaci wlh bazan kumaba ki rufamin asiri, amatsayina na mahaifiyarki.â€
Tanko ne ya shigo yana waya ya ce“Eh gatanan kusa.â€
Wayar ya bata ta amsa tana goge fuskarta tana saita nutsuwarta tai sallama.
Daga can