Showing 96001 words to 99000 words out of 142410 words
ji tsoron Allah kada mutum ya zauna mace ta mayar dashi saniyar tatsan ta .
Ba mai ci sai ita da yan uwan ta kadai yace kina son wani abu ke nan nayi saurin fadin haram wallahi adai ci lafiya.
Ga yan ketare nan suna taya ka ci idan ka wawuro su kuma sai su cafke ranan na zuwa da zan maka irin ku kotu masu ba bakin haure makafa suyi yadda suke so da dukiyar kasan mu.
Yace magana kike ji ke nan dai nace ba wani magana sai fadin gaskiyan da na saba kulun idan naga anyi ba daidai ba.
Ya Abdul ace mutum baiwa kansa adalci kulun sai abinda mace ta dora shi a kai yake bi yace wai may kike nufine don na rasa gane ida maganar ki ya doso har yanzu.
Mafalki nayi naga ka susuce kazama bawan mata sai goyon su kake yi a bayan ka ka manta da kowa na naka sai masu jajayen kunne kasa a gaba.
Murmushi yayi yace ki fito fili kice kin yi kewa na kawai kin tsaya kina dora wa wani laifi kuma ko na kulata ba mata na na kula ba na kula matar wani ne ?
Mata wai mata matar namu duka dai inji manya mata kan tana kaduna ka barota can wanan ai ta bugi ne .
Khadija you are very stupid matar nawa kike aiban tawa a gaba na nace ko a idon ka sai na fada don gaskiya ake fadi.
Namiji kamar mace baida say a gidan shi sai na mace macen ma abin kyamatar mu gaskiya ka gyara halin ka sai anjima nayi saurin kashe wayan batare da najira amsan da zai fada min ba.
Wanan yarinyar ta ci uban rainin wayo wallahi yace Yusuf da ke zaune gefen shi yana murmushi yace khadija ce halan ?
Wa kasan zai min wanan idan ba ita ba ban san mayeatsalar ta da Nafisa ba ko da yake su mata haka suke dama ko Nafisan da tasan da zancen khadijan Allah kadai yasan iya boren da zatai min.
Kana zuwa gurin ta ke nan har yanzu ya danja tsuki yana fadin wallahi na dade ban ganta ba tunkan naje Lesvegan rabo da na ji daga gare ta.
Yusuf yace ai gashi yau ta kiraka ita yace ta kirani taci min mutunci ba sai nayi maganin yarinyar nan wallahi ta raina ni da yawa I don't know why take min abinda taga dama haka ?
Kun fi kusa ai bani shiga tsakanin ku yanzu ai wani kallo yaiwa Yusuf din yace tunda ka gama hadawa ba ai ka fadi haka yanzu ?
Au ni ma hada ke nan ashe wa ya manna min wanan chewing gun din idan ba kai ba ina zaune kalau abina.
Amma ai tayi muna rana ba kadan ba kasan da hakan dai ?
Tsuki yaja yace ban san ya nakoma ba wallahi yar karamar yarinya ta shige min na kasa yin komai akan hakan ?
Kun dai shige ma junan ku yanzun ne kuma kake neman maraba da ita ko why zaka so ka rabu da khadija bayan kasan tana da amfani a gare ka ?
Amfani fa kace Yusuf yana kallon shi da idon shi da ya kafa mashi sai da Yusuf ya rausaya kai yace kafini sanin haka malam.
Kada ka bari shedan ya rudeka kaiwa kan ka hasara zukekiyar yarinya kamar khadija may kake fadi ne wai Yusuf ?
Kiran kawun shine ya katse masu magana da mamaki a fuskan shi ya furta kawu habu yau lafiya kawu ya kirani haka ?
Ya dauka suka fara gaisawa da kawun nashi wan mahaifiyar shi cikin kunya da nauyin kawun nashi yake amsa mai gaisuwan.
Don ya manta yaushe rabon shi daya kira shi ya gaida shi a matsayin shi na wan mahaifiyar shi da take ji dashi a cikin yan uwanta.
Bayan sun gama gaisawa ne kawun nasa yace dama na kiraka ne idan da hali ina son ka shigo kaduna a cikin wanan satin .
Da mamaki ya tambayi kawun nasa yace kawu lafiya ko yace a, a lafiya kalau sai alheri akwai abinda nake son kayi ne idan kazo amma fa idan ba takura.
Haba kawu ba komai in sha Allahu satin nan zan shigo ranan jumma, a asabar zan karaso zaria in gan ka kawun nashi yace nagode Allah yayi maku albarka ya kara tsare muna ku.
Ya amsa da amin kawu na gode ya aje wayan yana mamakin maganan da kawun nashi ke dashi akan shi Yusuf dake gefen shi ne ya tambaye shi ko lafiya.
Yana mai da kan shi bayan kujeran da yake zaune sama yake fadin wallahi ban san abinda yasa yake nema na ba a yanzu.
Zamu tafi karshen satin nan don haka sai ka shirya muna tafiyan yadda ya kama sai dai ban so tafiya yanzu ba a yadda Nafisa take haka haihuwa yau ko gobe.
Zamu iya zuwa muyi kwana daya idan hakane sai mu juyo idan ka gama ganawa da kawun.
Yace hakan za ayi Allah ya kaimu lafiya gaba daya har ya manta da zancen wata khadija ko don mantuwan da yake fama dashi a yanzu.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
SEENABU
[25/10, 7:29 am] +227 98 36 59 34: Tunda mukai waya da Ya Amina tace min bata da lafiya sosai sai naji hankalina bai kwanta min ba ina bukatan zuwa kaduna weekend in dubata.
Kwatsam aka wayi gari inace wa maryam kaduna zan tafi yau in duba jikin Ya Amina da bata da lafiya tace shine baki fada min zaki tafi ba muje tare .
Nace kada ki damu watarana mu tafi tunda muna tare ai har bakin titi ta rako ni na shiga mota ta koma ita.
Da wuri na isa don sammakon da nayi na samu jikin nata da sauki sosai na fahinci ciki ne ta samu ashe yana bata matsala dama haka take ciki da wahala ita.
Gidan da bai samun gyara saboda laulayin da takeyi yasa gidan yayi datti da yawa sai da nayi wa gidan tas na yi wanka na kwanta don in huta.
Tunda ya fara shiri Nafisa take tsaye a kansa tana fada dashi akan may zaiyi tafiya yanzu bayan yasan halin da take ciki zata iya haihuwa ko yau ko gobe.
Ya dago yana ce mata tafiyan ya kama shi ne dole don haka na fada maki gobe zan dawo insha Allahu may nene kuma na fada yanzu.
Tace yanzun dai baka damu dani bane ban san may kake yawan zuwa yi gida ba akai akai haka ?
Au ke da kike zuwa gida wani abu kike zuwa yi a can tace zaka hada kaina da kaine nifa kasan ba nan iyayyena suke ba ya zama dole in rika duba su a kai akai.
Da kyat ya samu ta barshi zai tafi koshi don yace aikin shine zai sa ya tafi yasa Nafisan ta daga mai kafa.
Da suka isa kaduna zaria suka wuce kai tsaye don ganawa da kawun nashi dake neman shi ida sukai saa sun samu kawon a gida wanda ya nuna jin dadin shi da amsa mai kiran da yake mai din.
Bayan gaisuwa sun natsu ne kasun ke fadin ba wani abune yasa na kiraka ba sai yar wata magana da ta taso daga mahaifiyar ka a gamay da kai.
Zama ya gyara don ya saurari may mahaufiyar nashi hajiya mama tazo ma kawun nashi dashi duk sunyi tsit suna sauraron kawun.
Yace tazo nan ta samay hankali a tashe take fada min abinda ke faruwa dakai na rayuwa musanman da kai da iyalin ka.
Dama yasan maganan ba zai wuce wanan ba ai yace cikin karfin hali kawu wani abin tace nayi kuma yanzu ?
Yace eh to tace bata ce ba kasan dai tsakanin da da mahaifi akwai wani kulawa da damuwa na musanman shiyasa tazo min akai ya kamata a taimaka ma da addua da wani taimako.
Shine na kwantar mata da hankali nace zan yi wani abu akai don kasan naka sai naka a yadda naga damuwa a tare da mahaifiyar taka.
Yasa bayan mun rabu naje wurin wanj malami tsohone aminin mahaifin mu tun yana raye nakai mashi wanan matsalar taka.
To Alhamdullahi ya karbi maganan namu sosai da muhinmanci ida ya ce in bashi sati hudu zaiyi istihara sai a san abinda za a yi bayan satin hudun dana koma sai yace dani yana bukatsn ganin ka sai kazo da kanka zakuyi magana dashi.
Wanan ne yasa na kiraka don kazo ku samu ganawa dashi kaji may zai fada maka sai musan mafita ga zancen.
Zama Abdulsamad din ya gyara acikin ranshi yana fafin ikon Allah ita kuma mama tanan ta bullo min kuma yanzu bayan tasan ban son irin abubuwan nan tun farko.
Amma a fili cewa yayi to kawu ba matsala amma dai sai dai ina fata aikin shi ba na kaucewa Allah bane dai ?
Murmushi kawun nashi yayi yace haram haram kana ganin munyi kama da masu kaucewa alamarin Allah ne ya kamata ka shedi mahaifiyar ka kasan halin ta.
Yanzu haka ma bata san komai ba tukun a wanan zance nafi son muyi magana ta maza da maza kafin ta samu labarin komai.
Yace hakan na dakyau kawu don nima ban isa can gurin su ba tukun nan muka fara zuwa yanzu sai mun koma zan isa gidan.
Tashi sukayi zuwa gidan tsoho malam illu don su gana dashi sun samu yana ganawa da wani babban mutum don haka suka zau a motar su suna jiran fitowan mutumin.
Bayan mutumin ya fito ne kawun nashi ya ce su taso su shiga daga ciki suka fito daga motar zuwa ciki amma sai Yusuf yace zai jira shi a waje.
Ya juyo yana fadin haba haba Yusuf ya zakace haka kuma mushiga don Allah zai fi akwai abin da baka sani bane nawa.
Kawun yace mu shiga mana ai ba komai bane wanan mushiga daga ciki kawai mugan shi.
Cikin suka shiga tsohon yana kishingide saman farin buzu irin na dabbobi da malaman da ke zama a sama.
Yana ganin su ya dan dago daga kwanciyan manya da yayi nan suka zube don girmamawa suka fara gaida tsohon yace salihu kune tafe yanzu ?
Yace eh baba yaron da kace yazo ne dan wurin ita kanwar tawa hafsat yazo yau daga can abuja inda yake aiki don amsa kiran da kai mashi din.
Tsohon ya daga kai yana kallon su Abdul din yana jijiga kai yace Allahu Akbar yanzu wanan jikan mahaifi ku ne Allah ya jikan malam shaibu suka amsa da amin .
Ya dauko wani tasbaha ya rike a hannun shi ya dan murza ya mikawa Abdul din baya ya ce shine wanan din ko kawu salihu yace shine baba.
Yace canki daya a nan yana mika mashi tasbahan dake a hannun shi Abdulsamad din ya mika ya zabi dayan dan tasbahan tsohon ta girgiza kai yana murmushi.
Ya dago kai yace Abdul yake ko yace eh Abdulsamad yake sunnan kakan shi yaci na wurin mahaifin shi yace to kamar yadda na fada ma zanyi istihara akan jikan nawa Allah ya bani iko nayi.
Sai dai naga abubuwa da dama da suke faruwa da jikan nawa wanda da farko zan iya cewa akwai sakaci aciki alamarin jikan nawa.
Abdulsamad yaya akayi kabar gida haka kana dan musulmai jikan malamai kamar mu kabar abubuwa suka cabe haka a lokaci daya gare ka.
Zama Abdul din ya gyara yana sauraron shi maganar da ta fara zuwa bakin tsohon shi ne na fitar da yayi zuwa kasan waje satin da ya wuce zuwa wasan da suke yi acan na milloners in world.
Zufa ne ya tartso mashi a goshi yadda tsohon ke bashi labarin abinda ya faru acan har ya fadi a wasan ya dai san babu wanda yasan wanan abin don ko Yusuf baida labarin abinda ya faru can sai ga wanan tsohon na bashi labari tiryan tiryan.
Bayan ya kare mai wanan bayanin ya dago ya kalli Abdul din wanda kanshi ke kasa yana tunane yace sai kuma maganan da ya shafi iyalin ka yanzu.
Malam ya danyi shiru na wani lokaci ya sunkuyar da kan shi kasa kamar mai nazarin wani abu yana kada kafan shi jefe jefi yace.
Yace gaskiya nayi istihara a kan ka sai dai abinda zan fada ma ba lale bane ka yarda zaka iya zuwa wurin wani yai maka ko kai kayi da kan ka don zaka iya istihara ba abu bane mai wuya idan mutum yasa kansa yi.
Yusuf ne yace malam ba matsala ai zaka iya muna bayanin abinda ke nan yanzu don musan abinda ke nan.
Malam yayi baiyananen murmushi ya na gyara zama yace bani hankalin ka nan ka saurare ni da sauri suka dago suna sauraren bayanin shi.
Yace abinda nagani a satin farko shine kana tsare a karshin wata mace fara doguwa sai kayi kamar zaka kubce daga sherin ta sai ta sake sabon shiri a kan ka ta kara daure ka.
Sai dai dana sake yi naga wata yarinya fara itama a cikin rayuwan ka ban sani ba ko kasan da ita ko baka sani ba tana nan dai yar matashiya ce haka da ita.
Sai dai ina ganin itace kamar warakan matsalan ka watarana amma dai ban sani ba Allah masani.
Sai wanda nayi a karshen nan ya nuna min cewa zaka kara aure wanda haduwan ka da yarinya alheri ne sosai sai dai akwai matsala daga wurin wanan matar taka .
Zaka kara aure nan bada dadewa ba zai zams maka alheri dan yarinyar mai biyaya gare ka ta kawo karshen komai a gare ka don arzikin ku yazo daya da ita sosai.
Duk zauren akai shiru ana sauraren tsohon sai Abdulsamad wanda ke shatan zufa daga goshi shi.
Malam yaci gaba da fadin sai kayi da gaske ka zama namiji zaka samu mafita don yanzun haka matar da zaka aure ban debe tsamanin ba ayau ko gobe zaku iya haduwa da ita.
Yace wanan ke nan bansan abinda yasa yaran yanzu kuke sakaci da ibada ba bayan kuna da sanin da Allah ya baku wanda idan mutum ya rike yanayin sa ba wani shedanin da zai iya tunkarasa.
Ya dauko wani abu yace amshi rika nan ya mika hannu da sauri yana karban abinda yake miko mashi din yace yau nake son kayi amfani da wanan abin idan ka isa gida.
Zaka shaye shi duka sai ka rage kadan ka wanke fuska da hannayen ka kamar dai yadda kake alwala zakayi dashi sai ka kwanta insha Allahu zaka kubta daga sherin su da yardan Allah.
Yace har in kayi yadda nace kayi da yardan Allah ba wani sihirin da zai shige ka koda kuwa sun hada da jinnu da sauran su don kamar ka dafe wani kafa na jikin ka ne da wanan tsarin Allah ya tsare ya kare yace dasu.
Yusuf ne ya ce da tsohon malam batun yarinyar da kace fa tana nan kusa tsohon yayi murmushi yace gaskiya tana nan kusa damu a yadda nagani yanzu.
Kuma ina sa ran haduwan ku ko yau ko gobe idan Allah ya kaimu sai dai mu bar ma Allah sanin shi.
Gaban Abdulsamad din ne ya fadi a ranshi yana tunanen don yana tunane wacece wanan yarinyar da zai hadu da ita yaji har yana so ta.
Godiya sukai ma malamin suka kawo kudi suka bashi kai ya kada masu yace ba wanan a tsakanin mu aikai jika nane bazan karbi ko kwandala a gare ka ba.
Sukai mashi godiya suka mike zasu tafi sai tsohon yace akwai tafiyan da zai taso maja gashi na gani a gabana kayi kokari kayi wanan tafiyan don zaka samu alheri mai yawa a cikin shi.
Ya kara godiya suka fita sai da suka sauke kawu salihu suka kama hanyar kaduna a lokacin yamma yayi sosai.
Ba mai magana a cikin su kowa da abinda zuciyar shi ke saka mashi a lokacin don shi da farko bai yarda wai nafisa tana mashi sihiri bane.
Ya dauka so ne kawai yake mata na tsakani da Allah mutane ke ganin wai sihirce shi tayi baida ta cewa akan ta sai abinda taga dama takeyi.
Amma yanzu sai gashi dan tsohon nan ya jefo zancen ta a cikin maganan shi shi bawai ya yarda bane to amma kuma abinda ya daure mashi kai shine zancen tafiyan da yayi tsohon ya sani.
Zai gwada abinda yace don ba a kin ta maya koma maye zai gwada maganin ya gani zai kuma bi a hankali yaga maganan tsohon ko gaskiya ne.
Muryan Yusuf ne yaji yana fadin wallahi na dauka khadija ce tsohon nan ya gani a tasbahan shi ashe ma watace.
Sai dai wallahi naso ka auri khadija ashe abin ba haka bane muna namu Allah na nasa ne.
A tunanen ka ke nan kai ni ban kawo komai ba har yanzu don ba wata mace a gaba na yanzun haka abinda ya damay ni ya damay ni.
Koda suka isa dare yayi don haka suka