Showing 126001 words to 129000 words out of 221707 words
tea madara ne kopi daya sannan yaji maransa ya dawo daidai rass, kaman bashi ba dazu kaman zai zauce kwanciya yayi gefen Asmeey ya manna mata kiss yace “thank you Baby na Allah miki albarka?” But yaji ko motsi batayi da sauri yakamata ta taso sharap mugun faduwa gabansa yayi, wayansa ya lallaba ya kunna ya hasko Asmeey kumfa kumfan da yagani daga gefen bakinta idanunta sun kafe baisan sanda yayi ihu ba. “Mamieeee! Mamieeeeee” yakama Asmeey yarike yana jijjigata Asmeey! Mamie Mamie nakan dadduma taji muryan Hamad dasauri ta sallame salla tabude dakin Abba tafito tun kafin takai wajen kofansu tajisa yana kiran sunan Asmeey arude dasauri tayi wajen kofan ta bubbuga tace “Hamadi! Hamadi” arude yace “Mamieeee something happen to Asmeey” saikuma yatashi jallabiya yadauka yasaka ya maido rigan Asmeey kasa yayi kofan da sauri yana kunna wuta ya bude Asmeey da Mamie tagani a gado idanunta kafe saida kirjinta yabuga tace “wat did u do Hamad?”
Tayi kan Asmeey tarike yarinyar tace “bani ruwa maza” tana girgiza Asmeey tace “Asma’u Asma’u” daidai Hamad yakawo ruwa daga bayi Mamie ta karba ta yayyafa mata a fuska amman ba motsi sai kawai Mamie ta rungume Asmeey tace “Innalillahi meya sameta Hamad? Wat happened?” Arude yace “I…I…..” saiya kasa magana kawai Mamie ta gane dan sai lokacin tamaga boxer shi akasa tace “kai bakada wayaune koko shashasha ne kai? Inda haka ubanminku suka mana ai da tuni mun mutu bamu haifeku ba, bazaka bar yarinya ta huta ba? Saika kasheta zaka gamsu Hamad wani irin fitina ne wannan eh”? Mamie ta shiga zazzagama Hamad fada sosai ta debi ruwan this time ta watsama Asmeey sosai a fuska da wuya sai gashi tayi numfashi kadan Mamie tace “Asmeey!” Kadan kadan take bude idanunta ganin Mamie sai kawai tafashe da kuka tanaso ta yunkuro tamayi hugging Mamie takasa Mamie ta kalli Hamad da kansa ke kasa tace “Zoka dauketa ka kaimin ita dakina tabar nan wajen”dasauri ya kalli Mamie, tsawa Mamie tamai tace “ba magana namaka ba” ahankali yataho yadauki Asmeey dake kuka sosai yawuce yafita da ita daga dakin Mamie tabiyoshi abaya suka shiga sakinta tace “ka kwasomin kayayyakinta ka kawomin lemme call Dr” Mamie tawuce bayi tana hada ruwa tana kiran Dr da waya tamai magana sai yayi shiruuu yace “just handle it Mamie zan aiko da Nurse din, ki rike yarinyar a wurinki tunda shi yacika shirme besan ya isa ba” Mamie tazo ta daga Asmeey da kyar take takawa sukai bayi koda yashigo yakawo komi suna bayi Asmeey na ihu sosai har ajikinsa yakejin ihun yayi shiru shima wat got over him? Jiyawa yayi yafice yamaida kofan yarufe yacire zanin gadon yahada a basket agurguje yayi wanka yafito yayi salla da azkar sai kawai yatashi yashiga bayi yayi wanki tasss yafito da komi yasauka kasa yaje ya shanya a bayan gida har lokacin da Abba basu dawo daga mosque ba.
Around 6 Nurse tazo gidan dan dama night tayi tai parking daidai Hamad na shirin fitowa daga backyard sai kawai yakoma itakuma ta shiga Mamie ta tareta a falo suka wuce sama ta duba Asmeey takira Ya Mustapa tace “she needs stitches” Ya Mustapa yayi shiru ransa na baci, ahankali yace “okay” yanda Asmeey ke kuka yasa nurse din tamata alluran bacci kawai tayi stiches din ran Mamie ma yabaci Nurse tace “bansan meke damun yaran yanzu ba su basusan ayi ahankali ba suka kama yar mutane so suke suyi komi lokaci daya haba”
Hada abubuwan ta tayi bayan tagama tace “zan dawo anjima da yamma kafin naje aiki nadubata” Mamie tace “nagode angode” tarakora har kasa daidai zata shiga mota Abban da Hameed suka shigo duk suka kalli Mamie da matar dahar tashiga yaja motan tafice, Abba yace “wacece wannan tazo da sassafe haka na ganta da kayan yan asibiti?” Ganin Hameed yasa Mamie tace “Malaria sosai ke damun Asmeey shine Doctor yaturota shi bazai iya zuwa ha zai shiga aiki yanzu” A zuciyan Hameed yace “Hamad dai yayi aika aika Mamie autanki yayi barna” harzai shiga flat nasu ya hango alamun Hamad abaya aiko yayi baya Abba yace “ina zaka?” Yace “kayana zan kwaso Abba”Hameed yayi wajen yana kwana yaga Hamad duke akasa, kansa akasa wlh yakusan kwashewa da dariya ohh jama’a wai Hamad wani kalan mutum ne jibi yanda yake sai kace wanda yaci karuwa that is karshen abin kunya, kaida matarka so what? Laifi kayi? Tsokanansa yakeso yayi but ganin yanda yake akasa yana kallon kasa ga roban wanki a gefensa duk ya sususce yasa kawai yaji yabasa tausayi bari kawai ya kyalesa, he’s married he’s married he doesn’t need to be tormented ko a tsokaneshi because of that, ya tsokanesa ma Hamadi kuka zaimai anan, hakan yasa yayi kaman baisan komiba yace “Mamie tace Asmeey batada lpy malaria yanzu mukaga nurse din tawuce wai anmata allura?” For the first time sai Hamad yadan dago kansa ya kallesa ganin yanayin idanunsa ba gatse Hameed ke masa ba yasa ahankali ya gyadamai kai sai Hameed ya duka da sauri shima yace “is that the reason why u cry jibi idanunka” girgizamai kai yayi ahankali sai Hameed yaji yakara basa tausayi yace “common Hamad stop being this weak akan mata ai sai su rainamu, she will be fine tunda an mata allura, tashi muje Allah kara sauki” tashi Hamad yayi ahankali da duk kunya ta addabesa yadauka Mamie zata tonamai asiri but saiyaji bata fadaba hakan yamai dadi sosai.
Suka wuce daki Abba da Gwaggo yagani a falo ita Mamie na sama Abba yace “yamai jikin Hamadi?” Ahankali yace “dasauki” Gwaggo tace “kodai mu kaita asibitin şu adakta ne eh Abubakar? Banson cutan Asmeey dan kaganta ba kwari kaman kasa?” Abba yace “Dr yaturo mai alluran ai zata Sami lafiya in sha Allahu” wucewa yayi stairs bucket din ya ijiye a sama yawuce dakin Mamie Hameed yawuce dakinsa he needs to get ready yana bude kofan yaga Mamie zaune gaban gado tana duban Asmeey juyowa tayi ta kallesa ranta abace sosai tace “wlh ko dakina ka kara shigowa idan ban ciki sai ranka ya baci Hamad wannan shirme har ina? Too guduwa Asmeey zatayi? Ko mene da bazakai komi ahankali ba? Iyye? Ka kama yarina ba safe ba dare ba rana haba jama’a abinci ce ita? Da abinci kakeci haka danaji dadi amman mutum zaka tasa agaba kama haka bazan yarda ba, wuce ka barmin daki, kuma ka kyauta kasa an mata dinki ai kaji dadi, wuce katafi kaje ka shirya inace yau zaku fara shirye shiryen tafiyan ka?” Ahankali yajuya yafice yakoma dakinsu yayi wanka yafito ya shirya saiya koma gado ya kwanta yayi shiruuu he’s not happy yanda Mamie ta karbe ta shima mesa yakasa hakura baisan mesa yana jinsa aciki shikenan yarasa control ba is as if baisan inda yakeba, wlh abun namai mahaukacin dadi, baitaba samin abu a duniya dayamai dadi kaman saduwa da mace ba baitaba sanin haka akeji ba, dan ijiyan zuciya yasauke ayanda yakejin dadin jima’in nan indai tana nan zai iya hakura? Ya tambayi kansa cus yau he tried his best yahakura but gabaki daya ya kasa yarasa wannan control da discipline na yahakura kaman ba shi ba, so deep down as much as it hurts him Mamie ta dauke ta yasan idan tana nan he might end up doing it again and again and again.
Wuraren 9 Ya Mustapa yashigo gidan Abba yatafi kasuwa Hameed ma yatafi bank, sanin Asmeey na wajen Mamie yasa yayi knocking dakin Hamad bude kofan dakin Hamad yayi suna hada ido ya sauke kansa kasa da sauri yarasa ina zaisa kansa dudda Ya Mustapa yaso yamai fada sai kuma kawai ya fasa cus he understands Hamad better than kanshi, yasan yaron and he knows yaso yahakura but he just couldn’t, for yara shiru shiru nan da basu wani san komi ba, babu wacce suke kallo, iskanci is not their thing daman duk randa Allah zai basu tasu matar ko to ko wacece saita kai zuciya nesa tayi hakuri tazama jaruma kuma, sabida zasuji basuda wani abu dasuke so kuma kaman abun, ransu yabaci saisun sadu, farin ciki saisun sadu, yunwa saisun sadu, koshi saisun sadu, rashin lafiya saisunyi like everything sai sun sadu dake, especially someone like Hamad da baya fita aiki zai iya wuni yana haye yarinyar mutane, at this point yaron kwata kwata besan menene urge control ba, aka barmai Asmeeey wlh he cannot stop having sex da yarinya dukko kalan ciwon dake jikinta, so gwara Mamie ta dauketa at least ta warke kafin su cigaba.
Anatse Ya Mustapa yace “let’s go” yamikamai car key, ahankali yadan kalli Ya Mustapa cus jira yake yamai fada sabida jiya yagayamai ya sararama yarinyar but baiyiba but saiyaga baicemai komiba yawuce daki wajen Mamie yabama Mamie some magunguna da zataba Asmeey yama Mamie sallama yace “mun tafi” Mamie tace “adawo lpy” suka wuce.
EPISODE 6️⃣0️⃣
Sunje embassy daganan Ya Musty yakaisa wani shago dan Abba yabasu miliyan daya ahada duk ayi shirye shirye, set na suit da tie da cover shoe yasayamai da belt masu kyau colors daban daban guda biyar sabida yasami abin sawa yaje, aiko is expensive yasayamai designers set na LV bags guda uku dadai sauran yan abubuwa.
**
Yau kwanan Mom na biyar a Kano she was sick jininta yahau sosai saida taje asibiti, she’s on medication, ga bala’in karfin hali da jarumta abinda ke tadamata da BP is Fawaz! Yaki kulata, she wants to involve police ko court danta karbi Asmeey but she knows justice system so well and how it works, mahaifin yarinyar nan ya aurar da ita, bawai auren dole bane from yanda Asmeey ke gayamata rannan Yaya yace karta fita, that mental boy most have matse yarinyar taji abinda bata tabajiba, and again Faisal Barrister ne, tabar maganin bera agidan gashi bataji Asmeey ta mutu ba that means anga abun a hannunta, zasu iya using nasa against her, tabon jikin yarinyar can be used against her as well, uwa uba case din Fawaz da ko kadan bataso ataba mata Baby, da ataba Fawaz gwara an tabata sau dubu.
Ijiyan zuciya tasauke tana tuna yanda tahadu da Fawaz sanda Aya tazo tagaya mata ga abinda Fawaz yayi haka taja mota ta tafi gidan unfortunately Hajiya Ramatu bata nan and Miemie taje school Babansu daman bai cika zama a Nigeria ba, tana shiga falon Fawaz na dinning yana shan tea tawuce wajensa tahau zazzaga masa masifa tace “yaushe kadawo mara kunya Fawaz da zaka taba Aya rayuwanta kakeso ka bata are u mad?” Tashi yayi yayi ya tsaya ya kafeta da idanu. Daidai nan Mom tayi wani murmushi tace “right from small he has always been so naughty” takara komawa kogin tunani, tsare kirjinta Mom taga yayi da idanu toh lokacin nonuwanta were so fine yara na yara lokacin, kawai Fawaz yawani fizgota yana taba nata nonuwan yace “an taba din kema sai ataba naki da magana ne!?”
Bata tabajin gabanta yafadi kan wani ba sai shi he’s so fine gashi saitaji yana kama nonuwanta in such a way da Baba baitaba kamawa ba tai shiru tana kallonsa takasa fita daga jikinsa takasa cire hannunsa yace “kinaso na dinga cinki ne?” Kasa magana tayi yace “mata banson Aya kawai nononta sun burgeni ne nataba, autarki nakeso inhar zaki bani ita zan dinga cinki da kyau” Lokacin Asmeey ne auta bata riga ta haifi Munir ba, kawai gabanta na ta faduwa matsamata nonuwa yayi anan wajen dinning duk takasa hanasa kawai yadaga riganta ta tuna rannan wani kamio brexiya tasaka haka yajasa kasa yawani jefa kan mamanta abakinsa wlh bata taba sanin shan nono da dadi ba sai ranan, takasa komi saida taji motsi alokacin sannan ta firgita takoma baya tana maida riganta da sauri gabanta na faduwa zata wuce yawani kama hannunta ya karbi handbag dinta yaciro wayanta yasaka numbers a yayi dialing yakira kanta sannan yabata jakan ta taho.
Tundaga nan shikenan, she got tempted and dasuka hadu taga he’s so good on bed ya iya iskanci, wayanta ta dauka tasake kiransa baya dauka, booking flight tayi tanada court gobe that’s very important she will come back garin nan koda upper week ne lokacin sun manta sun saki jiki ta dauko yarta ta kaima Fawaz, she needs him, ta shirya ta fice taje tai clearing bill na motan tawuce airport wanda kampanim ma suka kaita takoma Bauchi.
Yau kwanan Asmeey 6 awajen Mamie Alhamdulillah tasamu lpy sosai Mamie na kulla da ita harda Gwaggo ma tanashan magunguna dinkin ma duk ya warware zaren, tanada fast healing body dama tun a karayanta aka fadi tayi wani mahaukacin kyau tayi fresh, jikinta nawani sheki na daban, Hamad has been super busy not only him harda yayyinsa dan shirye shirye suke kullum saiyazo dakin Mamie bata taba basu waje ba kullum agabanta suke gaisawa ita Asmeey bamata iya kallonsa sabida kunyan Mamie tafiyansa ma she’s not sure dan tana kirge that means nan da 4days ko 3days ne tafiyan shima kunya baya barinsa ya kalleta sosai.
Yau Mamie tasata ta sauko tayi tafiya ta sauka bene tabi Mamie kitchen wanke wanke takeyi tana sanye da gown na lace sky blue mai kyau ya haskata har yau gashinta a tsefe but Mamie ta gyaramata tayi parking ta daura dankwali bude kofa tayi tafita backyard danta zubar da datti tadawo kitchen din, ba Mamie ciki hayaniya taji sai kawai tacigaba da aikinta kaman daga sama taji muryan Munir ya kwala mata kira. “Ya Asmeey! Ya Asmeey!” Baba yace “wai me haka zaka kashemana dodon kunne ne” saitaji Abba yace “barsa kasan kwana nawa baiga yar uwarsa ba” towel Asmeey ta dauka she can’t believe taji muryan Baba da Munir sai kawai ta ijiye bayan ta goge hannunta ta taho ta leko kanta daga Kitchen din, Baba tagani zaune kusada Abba ga Ya Musty, ga Hamadi da Ya Faisal sai Munir dayake tsaye kusada Mamie daidai nan itada Munir suka hada ido wasu abubuwa taji suna taso mata dawani irin gudu tafito daga kitchen din tama manta tanada ciwo shima Munir yayi wajen da gudu dan dakatawa yayi tunawa da tayi aure yanzu, Asmeey batai wata wata ba tai wani tsalle ta rungumeshi sai kuka, ahankali Hamad ya kalleta bawai kishi yake ba but then kawai yaji shi kadai yakeso tama this kind of hug ya tsareta da idanu, Asmeey ta kankameshi sosai duk kunya yakama Munir cikin whispering yace “kinsan you are married now ko kuma mijinki na kallonmu” Makemai kafada tayi batare data sakeshi ba itama ahankali tace “ai you are my brother” dudda haka Munir sai yadan tureta dasauri tarikemai hannu saikuma ta kalli falon Mamie tace “zoki gaida Babanki” Baba da tunda tafito yake kallonta yakasa yarda Asmeey ce tai kyau haka, akunyace ta sunnar da kanta ta taho falon Hamad kaman baitaba ganinta ba har saida Ya Faisal yataba Ya Abdallah yana nuna Hamad, Faisal ya muntaili Hamad hakan yasa yasauke kansa kasa da sauri ahankali Asmeey ta duka gaban Baba wani kunyan Baba takeji akunyace tace “Baba sannu da zuwa ya hanya? Yasu Ammi da Ya Ramla? Baba mesa baka gayamin zakazo yauba” Baba yace “nazo nai sallama da mijinki ne tunda jibi zai tafi” dan faduwa gabanta yayi amman saita daure tai shiru Baba yakalli Hamad anatse yace “Hamadi!” Dan dagokai kadan Hamad yayi anatse Baba ya shafa kan Asmeey yace “nagode Hamad! Naga Asmeey ta chanza a idanuna kaman ba Asmeey ba wlh sannu da kokari nagode kwarai” kowa yayi murmushi a falon Asmeey ta sauke kanta kasa, Baba yace “Allah ubangiji ya baku zaman lpy, Allah yasa albarka, mijinki zaije wani gari Asmeey, anaso mata ta kasance mai hakuri da juriya da bin mijinta da addu’a ba kidinga tadamasa da hankali ba, komi yi ne na ubangiji dazaran komi ya daidaita kema zaki bisa ne kinji, dan haka yanzu saiki zama mai hakuri kinji ko” gyadama Baba kai tayi Mamie tawuce kitchen Munir na biyota suka shiga fito da abubuwa ahankali ta mike tabisu Hamad ya saci yanda take tafiya da kallo others might not notice something but shi yana ganinta yasan yamata abu, abinci aka kawo aka shiga ci tadauki na Munir takama hannunsa tace “zo muje sama” baiyi musu ba yabita sama dakinsu tabude suka shiga tace “nan ne dakina” Munir na murmushi yace “Masha Allah wlh yayi kyau”.
EPISODE 6️⃣1️⃣
Gado ta nunama Munir tace “zoka zauna anan” hararanta yayi yace “ke wai bakisan i am a man ba? 400 level medicine student going to 500 level now kike cema ya zauna a gadon ma’aurata”? Zamansa yayi akasa itama saita zauna akan carpet din ta ijiyemai abinci tana murmushi tana kallonsa tace “ya su Ammi da Ramla basu taba kirana ba” anatse yace “I believe sabida number da Baba ya chanza miki ne baiso adinga kiranki har Mom tasami number, but idan komi yayi daidai yace zai maidamiki da line dinki back” Asmeey tace “mesa baka gayamin zakazo ba dana maka girki dakaina” murmushi yayi yace “kinsan da Yaya Baba ya yarda yataho dani harda yar kukana wlh Ya Asmeey kawai sabida na ganki, congratulations Ya Hamad ya sami aiki kinga Allah ko, Mom tagama zagin rashinsa look at him yanzu, bakiga murnan danayi ba da Baba yafadamin I am so happy for u Asmeey” murmushi Asmeey tayi ta sunnar da kanta adan kunyace Munir ya kalleta yanda take murmushi he’s a man he knows love when he sees one ganin yanda Asmeey ke murmushi saiyaji yanzu he’s fully at peace Asmeey is happy in her Home may Allah keep it this way for her, gwara kana daki daya a duniyan nan kana farin ciki da kana cikin mansion kana bakin ciki, she’s way happier here than gidansu that’s huge, and she looks so good, fresh, tayi kiba dukta chanza tawani kara girma, dago kanta Asmeey tayi ahankali tace “Mom fa?” Batare da Munir ya kalleta ba yace “Batanan only Gods knows where she’s, as her son nafita hakki ni dai na kirata naji inatake ko lafiyanta bata dagaba dan haka ita ta sani niba ruwana” wani iri Asmeey taji yanda Munir yayi maganan Mom ahankali tace “mesa kake magana akan Mom haka Munir? Babu