Showing 201001 words to 204000 words out of 221707 words

Chapter 68 - UWA KO UBA COMLT

Start ads
Middle Ads

“Hamad!” Dago kansa ahankali Hamad yayi ya kallesa but kallon da Ya Mustapa yamasa yasa yasauke kansa kasa, Ya Musty yace “what happened last night karna karaji yafaru koda wasa! Matayen mu are called matayen mu sabida anytime muke bukatansu they’re available mu sami natsuwa ajikinsu, we are leaving gabaki dayanmu jibi dagakai sai Asmeey zakuyi rayuwa, u don’t expect me to be coming from Nigeria duk randa matarka tahana kanta na sama maka solution sarkin kuka!” Dasauri Hamad ya kallesa yadan turo baki kadan irin shi baiso acemai sarkin kuka and he looks so cute, hararansa Ya Musty yayi yasauke kansa da sauri, Ya Mustapa yace “enough with acting like a child Asmeey is 22, kai u will be 34 in couple of weeks dan haka start acting like a man and dominate your lafiya, softness doesn’t always work for mata sometimes saika nuna musu your iron side, yes akwai moments da zaka dagama mata kafa idan tanuna no but dole sai akwai valid reason period or wani abu but just like that bayan taci ta koshi don’t take that u are the man, kar this thing yasake repeating kansa am I clear?” Gyadamai kai Hamad yayi ahankali, Ya Mustapa yace “nobody will come to this house today, gobe dai zamuzo sabida ayi sallama jibi zamu koma Nigeria take care sainazo anjima” gyadamai kai yayi ahankali yace “thank you Yaya” ficewa Ya Mustapa yayi yafito falo Asmeey is still sleeping yawuce kofa yafice abinsa, Hamad yadan kara few minutes a zaune sannan yatashi yashiga bayi alwala ya dauro yafito yahau kan dadduman shima yayi salla ya sallame yayi shiru yana tuna last night kauda tunanin yayi cus yana sosamai rai idan yatuna abinda tacemai sai chan kuma he remembered the sex Ya Allah! Asmeey is sweet maybe ma saisa takemai yanga sabida taga yana mahaukacin jin dadin wajen, the way ya smacking every angle in that vijay was wild erection yasoma having hakan yasa ya kayda tunanin yamike daga kan dadduman ya linke yabude koda yafito saikuma ya tsaya hango Asmeey dayayi a falo tana bacci kirjinsa na bugawa kai wlh yanason Asmeey ba kadan ba he’s feeling kaman yaje yayi hugging nata wucewa yayi dakinsu, sai kawai yashiga gyara dakin sun bata zanin gadon chanza wa yayi yakai wannan washing machine sannan yadauki wayansa yafito he had 6miss calls duka secretary dinsa ce Mona wucewa yayi ya zauna kan kujeran da Asmeey take ahankali ya kalleta ganin tadanyi motsi daga zamansa normal normal bazai returning calls din saidai yamata dropping message but kawai sai yayi yasa wayan a speaker ya ijiye kan kujera gefensa yadauki system nasa yana kunnawa ringing daya Mona ta dauka cikin harshen turencin ta na turawa mai dadi sosai tawani kashe murya dan wlh Hamad na burgeta tace “Mr Hussain you are not in office today? Wat happened I’m quite worried cus this is the first time and I didn’t get any message from u” dan motsi Asmeey tayi tana bude idanu ahankali jin muryan mace da baiyi kama dana yan gidansu ba
Ganin haka yasa cikin muryan daba yabo ba fallasa yana danna system dinshi yace “got sick Mona” Dasauri Mona kaman zatai kuka tace “ohh no u mean sick sick? Wat happened to you? Do you need me to come over?” Dawani irin sauri Asmeey ta tashi zaune takkalli Hamad dake gefenta yana danna system dinshi ga wayan gefensa a speaker yana magana da mace taji kawai zuciyanta yahau zafi, dan rage murya kadan Hamad yayi yace “no Mona thank you for your concern you don’t have to come” dasauri tace “Mr Hamad u are always so formal with me I can be morethan ur secretary, I know you’re staying alone, I can come stay and keep you company, I will take care of you as much as I can cus you mean the world to me and our company!” Wani irin kallon Hamad Asmeey keyi abu ya tokaremata zuciya ganin yanda yake murmushi sosai yana magana da wata and agabanta, sanda yake garin nan tana Nigeria ai baya magana da ita haka, zuciyanta kaman ana soya gyada duk Hamad na kallonta ta gefen idanu, yayi murmushi kadan yace “thanks for your concern Mona! You’re the only lady that care about me!” Yadanyi shiru cus baisan zaima iya magana hakaba Mona tace “awwwn you don’t have to thank me I’m always here for you I love you Mr Hamad!” Saura kadan laptop na jikinsa yafadi but ya danne zuciyansa baisan dan maganan can lead to this ba yakasa daurewa yadan juyo yakalli Asmeey dayaga kallonsa take idanunta sun fiffito sunyi jaa kaman zata shakesa sai kawai yaji he loves the expression ya kalleta ya zubar yahade rai yace “thanks for the love Mona! I will see you tomorrow, take care” murmushi Mona tayi tace “take care of yourself too, i miss you alot today, can’t wait to see you tomorrow bye” ya katse wayan Hamad yaki kallon Asmeey yacigaba da aikinsa, zuciyan Asmeey wani kalan mahaukacin zafi yake takasa daurewa kaman mahaukaciya tace “kuma nafasa zama agarin nan tunda wata budurwan gareka su Mamie zanbi nakoma Nigeria” batare daya kalleta ba yace “kafin kutafi Nigeria I will ask them su nemamin auren Mona she’s a Muslim, a nan garin ba’a bata lokaci gobe za’ayi agama komi adaura mana aure, ku sai kuwuce Nigeria” yadanyi shiru chan yace “at least I’m 100% sure Mona bazata gayamin bataso na tabata ba sai in the next few months, ko bataso bataso ba” Hamad yasake shiru chan yace “dake kadaine mace a duniya da sai kimin yanga” yayi shiru wlh baisan he can say all of this ba Asmeey tai shiru tana kallonsa, she’s angry, she’s hurt kaman zatai hauka sabida yanda yayi magana da wata at d same time saitaji zuciyanta yamata badadi daya maimaita mata abinda tacemai jiya, kasa daurewa tayi takai hannayenta saman fuskanta tafashe da kuka da kyar tace “ai bazan karaba dan Allah kadena maganan kara aure” dan juyo da kansa yayi yakalleta, he said the whole aure thing jokingly baimasan yanda abin yafito daga bakinsa ba but the way Asmeey ke kuka God! So daman tana sonsa jiya tamai rashin mutunci! Dauke kai yayi yace “nope bakida capacity jure bukatata kin nunamin, I’m not a beggar! I can’t let you turn me to one every night gwara nai aure yafimin, aurenma wacce is crazily inlove with me, don’t worry bazan kara nemanki bama ki jika jikinki kisha.”
EPISODE 1️⃣2️⃣9️⃣




Wani irin faduwa gaban Asmeey yake tana kallon Hamad irin she can’t believe shine ke gayamata all this abubuwan nan irin for real? Ya Hamadin ta shiru shiru? The one that never complains? The patient Ya Hamadin? Ahankali cikin yar kankanuwan murya mai mugun rauni tace “Yayaa banda lpy fa” batare daya kalleta ba yace “I know that better than kowa na duniyan nan” shiru Asmeey tayi ganin he’s really angry, she’s feeling super bad, people like Ya Hamad da hardly suke fushi idan sunyi sai kaji kaman the whole world is against you, kaman your world is collapsing, wlh taji badadi, saitaji bakin ciki na taso mata da damuwa ga bakar kishin wata yar iskan Mona, fuzar da iska tayi bakinta na rawa, murya chan kasa cikeda lallashi tace “I know you’re my husband and nasan the way I spoke yesterday was so bad, I’ve realized that already daman nace zan baka hakuri, Yayaaaa…..” saikuma takasa magana hannayenta suka fara rawa ta runtse idanunta muryanta na rauni sosai tace “I was really very very scared!” Takai bayan hannunta ta goge fuskanta tadan fuzar da iska zuciyanta da kirjinta namata nauyi sosai tace “ni kadai nasan kalan azaban danashaaaa…” muryanta yakara rauni sosai hawaye na sauka daga idanunta, Hamad yadan kalleta kadan ganin she’s taking the whole thing serious!Lumshe idanunta tayi cikin yar kankanuwan murya tace “tunda nafara girma nayi wayo I don’t have any good memory da matar nan ke nunamin so, ko kauna ko kulawa! Looking back right now is as if she’s allergic to my happiness, koyaya taga ina farin ciki saitasan yanda tayi tai ruining mood dina” Asmeey tai shiru tasauke kanta kasa kaman she’s remembering something tafashe dawani kalan kuka hawaye na diddiga a hannuwanta kanta ahaka tace “I can’t count how many times zata wurgani abayi ta…….” Saita kasa magana she’s remembering abubuwan da kuka yaci karfinta gently Hamad ya ijiye laptop nasa he doesn’t wanna be the reason she will be remembering all this pains and dark moment na rayuwanta, he will not wish for her to remember abinda Salima tamata, ahankali yace “Asma’u!” Cikin wani murya Asmeey tace “she will beat me, tabugani da bango, da files, tawatsamin ruwan sanyi, tabugamin bucket ta shakeni, I thought all of that was normal, everyday I blame myself ina cewa nike batama mamana rai how do I change? How do I make her happy? While she keeps abusing me, hurting me, ni I keep thinking of how I can become a better child towards her, how to make her happy, I never for once blame my mother bana gayama kowa cus gani nake kai karan mamanka is taboo ko ganin laifinta”tasake lumshe idanu tataba kirjinta dake mata zafi sosai tace “Mom called me kaskantacciya countless time, wulakantatta, mara daraja, I’m nobody bazan taba farin ciki in my life ba, Allah ya tsinemin albarka, Allah ya wulakantani, menene mene mene that woman wished me dead as long as banmata biyayya ba ban chanchanci rayuwaba, she owns my life tace naci maganin bera na mutu tabani” Asmeey tai shiru Hamad ya matso kusada ita yakama hannunta yace “Husnahhhhh” dago jajayen idanunta Asmeey tayi
Ahankali tace “she she…..” takasa magana bakinta na rawa tace “akan wani gado suka kulleni Yayaaa, my hands” tanuna mai hannayenta jikinta ma rawa kaman mahaukaciya tace “kafafuna na sama suma an kulle……” Hamad ya runtse idanu yabude yace “please stop talking about this…..” cikin wani irin murya tace “I shout, I screamed, I begged, I pleaded, naroki matarnan not to touch my baby…..” kunga kukan da Asmeey keyi kaman mahaukaciya wlh he’s regretting abinda yayi he triggered the girl sosai kawai ya rungumeta yace “it’s okay Asmeey stop remembering that bad memory” kankamesa Asmeey tayi tace “I cried, cried, begged her not to touch my baby, mutumin kansa don’t wanna do it tace in baiyiba zata karba karfen tayi da kanta she don’t mind idan na mutu? Yayaa pains din danaji I was wishing dama wuka tasamin awuya tamin yankan rago na mutu sai daya kawai gabaki daya, Yaya azabaaaaaaa!” Jikin Asmeey har wani rawa yake akirjin Hamad, tace “my mother took my baby away from my tummy, baby daba ita tabani ba, babyn daba nawa kadai bane it’s ours, haka suka ciremin our little Airah!” Kankameta sosai Hamad yayi shima hawaye na saukowa daga idanunsa cus shi kadai yasan yanda yakeson cikin nan, yanda Asmeey ke kuka tana shesheka ajikinsa wlh har tsoro yaji tace “I was scared banso natuna all of this jiya tunda natashi I was blocking tunanin, the thought of mahaifiyata ta ganamin all this azaba because of mutum daya shattered me!” Tai maganan tana fitowa daga jikin Ya Hamad tace “son Fawaz take! Kishi take dani sabida Fawaz na sona! She’s ready tabasa ni sabida karya gujeta but gwara tayita azabtar dani na lalace sabida yace baya sona, Matar nan UWA CE KO UKUBA? Bata kasance UWA gareni ba face UKUBA!” Asmeey nawani irin kuka tace “ko zanga ana tsoma matarnan a wuta ana fito da ita ace na yafemata bazan yafe mata ba! Allah ya gwadamata kwatankwacin azaban data gwadamin! Ban yafemata ba! Allah ya sakamin mazinaciy……” hannunsa Hamad yadaura kan bakinta ya girgiza mata kai wani kalan kuka Asmeey keyi tana kallonsa sosai shima haka kafin gently ya matso dab da ita yadaura fuskansa kan nata yana jaye hannunsa daga bakinta yana kallonta ahankali ya karbe bakinta itama haka kiss suka fara very passionate one jikinta na kyarma she just needed the lallashin, sannan yadan dakata tasaki bakinsa ahankali saikuma tashiga reramai kuka mai tsuma zuciya tace “dan Allah karkamin kishiya kaji”? Dan shiru yayi saikuma ya gyadamata kai dawani kalan sauri ta rungumeshi tsamtsam tana sauke ijiyan zuciya wani yirrrr jikinsa yahauyi sai kawai yadan fito da ita daga jikinshi yadan kalleta itama kallonsa tayi gabanta nadan faduwa cus look of wanting yake mata dan tahowa yayi ta tsaya yahada bakinsa da nata yafara kissing ahankali tashiga maidamai da martani sai kawai yadan dago yaja wandonsa yakai wajen guiwa sannan yakoma yazauna kawai ya dauketa cus yasan babu pant ajikinta kawai yadaga gown nasa sama yadaurata kan laps nasa yana soka mata dick.
EPISODE 1️⃣3️⃣0️⃣




Wani karkacewa Asmeey tayi taji bala’in zafi kaman yaji mata ciwo jiya daman wajen ya kumbura but ta daure sabida tsoron kishiya yashige ciki duka ya zaunar da ita kyau kasa zama tayi comfortably cus jitayi kaman dick dinsa zai bulata yashiga cikinta ta karkace, dan bakinta yasaki yana kallon fuskanta yanda ta runtse idanu kasan she’s in pains, murya chan kasa yace “am i too big?” Gyadamai kai tayi batare data bude idanunta ba awahale tace “sosai Yaya”, murmushi kadan yayi yana manna mata kiss a wuya yana shinshinata yace “zaki saba ne! I love having sex with you!” Wani yirrrrr Asmeey taji yakai hannunsa yana kama waist nata sabida yanaso yayi wayau ya zaunar da ita da kyau sannan yabuga mata, murya chan kasa yace “right now in my life there’s nothing I love more than having sex with you! I love you Husnahhh and I love wat you have going on acikin gabanki! It’s delicious!” Wani yirrrrr jikinta yadauka wlh Ya Hamad ya iya batsa and yayi sai jikinta ya amsa dan bude idanunta kadan tayi ta kalleshi daidai yana wayau ya gyara mata zama yawani bankaro ya buga mahaukacin zabura Asmeey tayi. “Wayyyooo Yayaaa zaka kasheni, har cikina nakeji dan Allah tsaya kagani!”Hamad yariketa gam dariya ya kufce masa yadanyi giggling kana ganinsa kasan he’s having the best moment of his life yace “ na tsaya mezan gani? Idan ina tabo har ciki yafimin dadi, stay still Babyna lemme bang your hole in an impolite manner!” Yawani kamota yadawo da ita tai zaman daidai yadago yabuga mata ciki Ya Rabbyyyy! Fizgewa Asmeey tayi ahaukace wlh kaman zai hallaka mata gaba batasan ya akayiba kawai ta fizge kanta tashiga komawa baya jikinta narawa takama cikinta da she knows well taji dick nasa awajen tana wani zaro idanu tabude baki cike da mamaki and shock na freaking iskancin da Ya Hamadi yamata, kawai saita juya atsorace tahau tafiya dasauri sauri tai wajen bedroom nasu mamaki ma yahana Hamad magana ko biyota ganin tana tafiya rass daidai tana shirin bude kofa yace “Baby kina tafiya!” Chak Asmeey ta tsaya saita kalli kanta saikuma ta duka takalli kafafunta takalli distance datai covering daga nan falon zuwa gaban dakinsu she can’t believe she just walk, Hamad yataso yana murmushi sosai da wandonsa dake wajen guiwa ga katon gindi a mike yataho arude Asmeey tajuya wlh Hamad na bata tsoro kunga girman abinsa kuwa and shi duka yakeson sawa ciki tashige cike da gudu tana kokarin maida kofa yashigo kawai yakamata yana dariya yace “why are you running? Bakison kishiya kuma kina gudu”? Arude tana wani sauke ijiyan zuciya cikeda shagwaba tace “to karkamin irin na dazu Yayaa bazan zauna akan cinyan ka ba, yana shiga cikina” maida kofan yayi yarufe yayi wajen gado da ita yace “okay, saina sossoka miki ta doggy” arude Asmeey ta kallesa jin batsa again, yadaga mata gira daya yasauketa yazare riganta sama sannan ya ijiyeta yakarasa cire wandonsa yazare rigan ya jefar kawai yakamata yafara kissing yana matsa mata nonuwa sosai suna a tsaye sai ijiyan zuciya take ruwa nabin cinyanta sannan yadakata yajuyar da ita yadaura hannayenta kan gadon tai ruku’u yazo ta baya yadan kalli gabanta yayi jajir sabida wahala tabasa tausayi but wlh bazai iya hakura ba yadade baiyi sex ba kawai yadanna mata dick ciki jikin Asmeey na kyarma, kunga yanda Hamad ke doggy da Asmeey kaman wanda baya tsoron Allah, Asmeey taji dadi tazo bamatajin dadin tagaji Hamad baya gajiya, wuraren 6 na yamma yabarta kai Asmeey ijiyan zuciya kawai take wanka sukayi lokacin ne sallan magrib agarinsu sukai salla sannan yawuce yamusu microwaving abincin da Ya Mustapa yaşaya musu yazo yazauna he feed her suka gama sukai isha’i around 7:30 yakai komi kitchen yadawo yadauketa sukaje bayi sukai brush suka dawo riga yacire mata shima yacire nasa kayan yasata agado bayan yakashe wuta gabanta nafaduwa ganin yanda ya maidata abinci, boobs nata yakama yashiga wasa dasu yanasha nonstop at a point har Asmeey tasoma bacci ba cus tadauka bazai nemeta ba shan nono kawai zaiyi but cikin bacci Hamad yafara sex da ita, she’s enjoying it but she gets tired easily gabanta ciwo yake sosai bana wasaba, gabaki dayan daren nan Hamad baibar Asmeey ta runtsa ba saida ta raina kanta haka ya kaita sukayo wanka suka fito sukai salla yana zaune kan dadduma yadauki wayansa yaga 3miss calls from Ya Mustapa duk last night yakirasa kunya yaji yashiga bude text nasa yarubutamai zasuzo yau by 11 atleast sa danyi bacci, Asmeey data fara bacci kan dadduma ya kalla yayi murmushi yasan tawahalu shiko harwani sheki yake na dadi.
EPISODE 1️⃣3️⃣1️⃣



Shafa fuskansa Hamadi yayi he’s feeling extremely happy, yamike tsaye yacire jallabiyansa ya ijiye yaduko yadauketa yasata kan gado ko gezau bataiba tsabagen gajiya, yarufa mata bargo yawuce yafita falo babu any datti a falon but still yazo yana dube dube especially kujeran dasuka fara sex akai jiya hope basu bataba yaga komi is fine yawuce kitchen yayi vacuuming komi na floor yama home services physiotherapy message kan karsuzo yau she’s fine ta warke babu wani outstanding payment daman yabiya komi, yayi order abinci aka kawo ya ijiye komi wuraren 10 yadawo ciki yabude wardrobe Asmeey batada kaya a garin nan daman few abu kawai yasaimata, zasu sayo yanzu tare zasu shopping din, wani black Saudi gown yaciro mata da pant and bra ya ijiye kan

End Ads

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login