Showing 102001 words to 105000 words out of 325849 words

Chapter 35 - BADAKALA

Start ads

20 Aug 2025

528

Middle Ads

da kaina ba ni kad'ai."

Kallon k'ofa yayi kafin ya zuro mata hannu a ranshi babu tunanin komai sai kallonta kamar 'yar daya isa haihuwarta, tana jin ta kama hannunshi ta mik'e tsaye sai kawai ta zage towel d'in jikinta, dama kuma babu komai a jikin dan haka ta bayyana tsirara a gabanshi, shi kam yana cikin kallon k'ofa yaji alamar ta tashi, ya fara zame hannunshi daga nata yaji ta fad'o masa a jiki cikin salon k'warewa a harkar barikanci ta kai hannunta kan...Tsoro al'amarin ya bashi ta yanda ya zaburo ya kalleta, yana juyowa tayi nasarar had'a bakinta da nashi, duk da ba wani k'arfi bane ya saka mata amma yanda ya tureta yasa ta fad'a kan gadon, nunata kawai yake da hannu ya rasa me zai ce mata tsabar mamaki, da sauri ta taso ta sake kanainayeshi ta zagaya bayanshi ta zura harshenta a kunnenshi hannunta kuma cikin rigarshi, da k'arfi ya juyo gabanta ya kasheta da mari, ya nunata da yatsa yace "Ke!"

Duk da marin ya shiga jikinta amma nasararta take hangowa, sake danna mishi k'irjin ta tayi ta sake sauke hannunta wannan wurin, jin harta tashe shi yasa ta kalleshi tana son had'e bakinsu tana fad'in "Karka cutar da kanka mana, kai fa ba yaro bane, kawai kaji dad'in rayuwarka."

Duk tana maganar ne tana lasar fuskarshi shi kuma yana son yakicewa daga gareta cikin ruwan sanyi, dan sosai ta kama lagwonshi hakan yasa ya rasa kuzarinshi, jin ya fara mata sanyi yasa ta kamo hannayenshi ta d'ora kan mazaunanta, wai! A gaskiya duk da shi d'in ba mai sha'awar ganin mace da mazaunai bane manya amma jinsu yana shafawa yasa shi sake jin wani irin chock, tahowa ta dinga da hannayenshi sama ta sake saukewa kan boobs d'in ta, tana jin komai ya fara tafiya daidai ta zura harshenta bakinshi ta kamo na shi harshen ta fara mishi wata irin tsutsa, a d'aya b'angaren kuma kayanshi ta fara rabashi da su har ta mishi tsirara shima, Abbas dai idonshi rufe suke ruf tunaninshi ya tsaya, wacece wannan? Me nake shirin aikatawa? Matata fa? Zina ce fa? Meyasa? Bakayi haka ba ko lokacin k'uruciya, meyasa sai yanzu? Kana da 'ya'ya mata fa? Abbas farka mana.

Zunbur ya zabura ya tureta daga jikinshi ya bud'e idonshi, amma dake Ma'arufa tayi niyya sai tayi saurin zubewa ta durk'ushe tayi wuf da k'asan shi sai cikin bakinta, rintse ido yayi yar labb'anshi na kakkarwa tsabar jarabar data taso mishi da ita, dafa kanta yayi da niyyar fizgota amma ina, wata irin tsotsa data masa tare da kamo waccen biyun baisan lokacin daya sake danna kanta ba, a hankali saiga Ma'arufa ta kwantar da shi kan gadon tana sarrafa shi inda shi kuma ya manta da komai ya dinga biye mata, sun jima haka jin ya kasa samun nutsuwa sai kawai ya birkitota da k'arfin shi ya mata rumfa, sabo da kuma rashin sanin takamaimai inda zai shiga yasa shi karanta addua'r saduwa da iyali, k'arfin daya zo mishi yasa mata gaba d'aya ya shiga, duk da tana yar duniya saida tasan ya ratsata, dan haka ma ta gama yarda Abbas namiji har yanzu da k'arfin shi...

*Allah ka kare mana mazajenmu daga fad'awa tarkon kowace kucaka.*πŸ‘

Duk bura-ubar nan da ake Harira na tsaye har da kuka take wanda ta ma rasa dalilinsa, ita dai kawai taji hawaye na zubo mata kuma tana jin haushin abinda suke aikatawa, bata bar k'ofar ba saida taga aikin gama ya gama sannan ta bar k'ofar tana tunanin ko ta kira Sameera, wata zuciyar ta haneta da yin haka dan kuwa yau saidai su kwana a bola, dan babu abinda zai hana Sameera k'ona gidan nan sannan tayi ajalin yarinyar can wacce ita kanta take mata kallon kama da wata data sani.

Kiran sallah magrib da akayi ne ya dawo dashi tunaninshi, wata firgita yayi ya sauka daga kanta ya zauna bakin gadon ya dafe kanshi, "Inna lillahi wa'inna ilaihi raju'un, la'ilaha illallah, muhammadur-rasulullahi sallalahu alaihi wasallam, hasbunallahu wa ni'imalwakil, Allahumma ajirni fi musibati, waklufli khairan minha." Addu'o'in da yake maimaitawa kenan, meya aikata? *Zina*? Meya jani haka? Bai gama tunanin da yake ba yaji Ma'arufa ta kwantar da kanta kan bayanshi tana shafa shi, da k'arfi ya tashi tare da juyowa ya kasheta da wani sabon marin daya d'auke jinta da ganinta, kasa fad'ar komai yayi sai saka kayanshi da yayi ya bar d'akin a wani mummunan yanayin da shi kanshi ba zai iya misaltashi ba, kai tsaye d'akin shi ya shiga ya wuce bed d'in shi ya cire kayanshi, toilet ya fad'a ya sakarwa kansa ruwa wanda yake jinsu kamar tafasashin ruwa.

Yafi minti talatin a ciki yana kuka da dana sanin haihuwarshi da akayi a wannan rana, ya k'yamaci kanshi da tir da halinshi da bai zama namijin da zai iya kare kanshi daga aikata babban zunubi ba, kunyar iyayenshi data 'ya'yanshi ba zata bari ya sake had'a ido da su ba, bare kuma *Sameera*, wacce ba kunyarta kad'ai ba har tijararta da bala'in ta ba zai yarda tasan meya aikata ba, da wannan yanayin ne har zazzab'i ya sauko masa mai k'arfin gaske tare da ciwon kai, yana fitowa da k'yar ya iya saka dogon wando da doguwar riga fara ya kwanta ko sallah baiyi ba.

A wajen Ma'arufa yana fita ta d'auke hannunta daga kuncinta ta sauko daga kan gadon ta d'auko wayar data aje tana d'auka, zaune tayi ta dubawa taga komai yayi rigimarsu ta farko ce kawai wayar bata d'auka ba kuma taji dad'in haka, save d'in shi tayi ta aje wayar ta shiga wanka zuciyarta fari tas, tana fitowa ta kira Ma'aruf tace ya zo ya d'auketa ta gama abinda zatayi, tana gama shiryawa ta had'a kayanta ta fito, a lokacin kam babu kowa data had'u da shi a falon harta fita babu wanda ya sani, tana fita k'ofar gidan kuma taga motar Sameera ta danno kai zata shiga, da sauri ta b'uya bayan gate d'in gidan, tana shiga ta fito ta nufi inda sukayi da Ma'aruf zai d'auke ta, ko da taje bata wani jira shi ba sai gashi ya zo, shiga tayi yana tambayarta ta gama komai, wayar ta bashi ya kunna ya fara kallon abinda ta d'auka, dariya yayi ya kalleta yace "Komai yayi daidai, zuwa gobe kuma wannan vidΓ©o recoding d'in zai zama silar arzik'inmu a doron duniyar nan."

Ma'arufa kuma shiru tayi dan tunanin halin da mutumin kirkin zai shiga ya d'an fara damunta, gashi basuyi anfani da kororon robar da take anfani dashi ba idan za'a kusanceta, duk yanayin saiya mata babu dad'i da haka suka isa masaukinsu.

Har Sameera tayi sallah amma ba taji motsinshi ba, dan haka ta fito cikin rantsatsen less d'inta ta shiga d'akinshi, tana ganinshi kwance ruf da ciki dafe da bayan kanshi ta k'arasa da sauri ta zaune kan gadon ta tallabo shi cike da damuwa tana fad'in "Subhanallah, Abban Ameer lafiya? Meya sameka? Zazzab'i ne ma jikinka."

Abbas da tunda ta shigo yaji tahowarta tana haurawa kan gadon ya ji wata tsanarshi ta k'ara zuwa mishi, k'in yarda su had'a ido yayi bai kuma bata amsa ba, shafa fuskarshi take cike da tausayi tana fad'in " *Rabin raina* dan Allah ka min magana, meya sameka haka? Mun rabu da kai lafiya fa."

Tureta yayi daga jikinshi ya sake mayar da kanshi kan pillow, ba tare da damuwa ba ta sake d'auko kanshi ta rumgume tsakanin k'irjin ta tana fad'in "Na kira maka dr Kabir ne ya duba ka?"

D'an k'aramin tsaki yayi ya sake d'auke kanshi yana fad'in "Mtsss, leave me alone."

Gyara mishi kwanciya tayi tace "Ina zuwa, bara na d'auko wayata saina kira shi."

Ta juya kenan taji muryarshi yace "Bana so, karki kira min kowa, kema dan Allah ki barni ni kad'ai, please and please."

Mamaki ne ya sakata dawowa kan gadon ta juyo dashi tace "Abban Ameer, lafiya? What it's problèm?"

Ba tare daya bud'a idonshi ba cikin wata irin muryar data kasa fahimta yace "Na ce ki fita kema, bana so kowa ya dame ni dan Allah."

Cikin d'an daga murya tace "Ban gane baka san kowa ya dameka ba? Meya faru ne? Me akayi maka a gidan ko a waje? Matsalarka har ta kai k'adamin da ba zaka iya fad'a min ba? Ni fa mata...."

A hassale ya mik'e ya sauka daga kan gadon ya fizgi hannunta yayin da hawaye ke zubo mishi a idonshi na k'una zuci ya nufi k'ofa da ita, kallon fuskarshi take da mamaki tana ganin hawayen dake zuba, tabbas tasan yana kuka kuma yana son zama shi kad'ai idan ya tuna da yanda mahaifinshi ya rasu, amma ganin wannan zunzurutun damuwar kam ita dai bata tab'a gani ba, yana shirin fitar da ita daga d'akin ta cije ta fincike hannunta tace "Wai meye matsalar, dan Allah Abban Ameer ka fad'a min, kasan hankalina ba zai kwanta ba idan har baka fad'a min ba? Ni dai a sani na ban aikata maka wani laifin ba, amma..."

Zafin zuciya da halin da yake ciki na tashin hankali da jin zai iya dukan koma waye ya d'auke ta da mari, bai bari ta gama fahimtar meya faru ba ya jata zuwa waje yana fad'in "Ke har abada ba kya fahimar halin da mutum ke ciki."

Yana jefata waje ya mayar da k'ofar ya rufe da makulli, Sameera dake dafe da kunci tsananin mamaki take, toh! Me yayi zafi haka? Laifin waye ya shafeta da har Abbas zai iya marinta? Meye damuwarshi? Rashin sanin wannan amsoshin yasa taja k'afa jiki a sanyaye ta bar wurin ta koma d'akin ta, ita ma bata sake fitowa ba saboda tunanin damuwar dake damun mijinta, Ammie ma da taga shiru ta d'an damu, kuma ga duka motocin gidan bare ta d'auka sun fita, amma haka ta daure saboda tunanin kusanci na mata da miji.

*A kwana biyun nan* sosai Fadila ke sakewa suna hira ta waya da Saleem, inda yake rubtata ita kuma tana fad'a mishi komai daya shafesu, a haka ya zurmata har ya fahimci tana kishi da Raihan wacce ita bata ma damu da abinda ita Fadilar ta damu da shi ba, nan fa ya nuna mata zai mata maganin matsalarta ta yanda shi zai samu Raihan, dan shi yana nuna mata yana son Raihan ne har zuciyarshi, ita kuma zata samu Abdul ita kad'ai, abinda yace tayi ne ya d'an sata jin wani iri haka, amma daya k'arfafa mata gwiwa ya nuna mata ta haka kawai zata samu soyayyar Abdul, sai kawai tace zata k'ok'arta ta gani, amma fa dan Allah karya cutar da Raihan d'in, murmushin jin dad'in samun nasara yayi yace karta damu, shi fa sonta yake kuma zai iya komai danya sameta.

To fa a hakane yanzu Fadila take sakawa Raihan d'in ido duk wani motsinta, yau ma dawowarsu kenan tare da amarya daga wurin gyaren jiki, d'akin uwar amarya *Kubra* suka shiga kowace ta fara k'ok'arin wanka, dayake babban gida ne kuma da ban d'aki dayawa sai kowa bai tsaya jiran d'an uwansa saiya fito ba, Raihan ce tayi nasarar shiga toilet d'in aunty Kubra, babu kowa a d'akin dan haka tana shiga Fadila ta dawo d'akin, tana ganin ta shiga tayi sauri ta fita ta zagaya bayan d'akin, doguwar kujera ta samu ta taka ta lek'a ta window, ai kuwa saiga Raihan ta bayyana tana cire kayanta, sabuwar wayarsu ta d'auka ta danna camera ta fara d'aukar ta hoto, Raihan dake wanka tana jin dad'in saukar ruwan daga sama idonta rufe, saida ta d'auki tsiraicinta kad'ai ta sauko ta dawo d'akin ta aje wayar ta shiga wanka ita ma.

Saida suka ci abinci suna zaune ta shiga WhatsApp ta tura ma Saleem wannan hotunan, yana ganin hotunan saida yaji wata sha'awar yarinyar, amma haka ya daure yana ta kallo har saida ya samu nutsuwa.

*Washe gari* abun alajabi suka tashi da shi, bak'uwar gidansu babu ita babu labarinta, kuma babu wani abu data bari da zai nuna taji dad'in zaman gidan ko tayi godiya kan abubuwan da aka mata, haka Ammie ta dinga mita akan tafiyar ta ta tunda babu kayanta, da safe ma haka Abbas ya tashi babu k'warin jiki, wanka yayi ya shirya cikin manyan kaya, maimakon ya fita saiya koma ya zauna yana jin kunyar fita, Sameera ma data ga har yara sun tafi makaranta amma bai fito ya karya ba yasa ta d'auki abun karin na shi ta shida part d'in shi, a falo ta ajiye a k'aramin center table ta nufi bed d'in shi, a hankali ta bubbuga amma shiru, sake bubbugawa tayi daga ciki yace "Please Sam ki barni dan Allah, na fad'a miki bana son takura."

Cikin muryar rarrashi tace "Dan Allah Abban Ameer ka bud'e min k'ofar nan, ka sani fa baka da wanda zaka fad'awa damuwarka sama dani, idan kuma ba zaka iya fad'a min ba to ka fad'awa Abba ko Ammie mana, amma kana gani gaba d'aya ka saka kowa damuwa, yara sun tafi islamiyya babu farin ciki saboda basu ga Dadynsu ba, Ammie tana tambaya ta lafiyarka k'alau? Bansan me zan ce musu ba."

Daga ciki ya amsa da "Ki fad'a musu bana jin dad'i ne kawai."

Sanin ba zai bud'e ba yasa tace "Shikenan, zanje na fad'awa Ammie komai ita idan ta zo nasan zaka bud'e, ba zan fad'awa Abba bane dan nasan idan ya zo zai karya k'ofar ne."

Da sauri ya taso yana fad'in "No Sam, please."

Jin yana bud'ewa yasa ta tsaya tana kallon k'ofar, yana bud'ewa sukayi ido hud'u da shi, damuwa ce karara kan fuskarshi, saidai ya k'i kallon fuskarta har yanzu, ajiyar zuciya ta sauke tace " Muje ka ci abinci gaya nan falo."

Juyawa yayi ya d'auko wayarshi da makullin mota sannan ya dawo, wucewa yayi kamar wani gunki harya zauna kan kujera, durk'usawa tayi gabanshi ta fara zuba mishi abincin, harta gama bai kalleta ba saida ta ajiye mishi gabanshi, cokalin ya d'auka zai fara ci amma sam baya da appΓ©tit, da k'yar ya daure ya rufe ido zai kai loma bakinshi wayarshi tayi k'ara, cike da rashin kuzari ya d'auki wayar ya duba, bak'uwar lamba ce dan haka ya k'i d'auka saida aka sake kira na biyu shi ma bai d'auka ba, amma dake Salma ta fad'awa Ma'arufa komai game da shi saita turo mishi text kamar haka _"Ka d'auki waya zamuyi magana ne, very importante."_

Bai wani damu ba dan in bai d'auki wayar ba dama text ake turo mishi, ana sake kira ya d'auka ya kara a kunne, muryar Ma'arufa ce a kunnenshi tana fad'in "...


*More comment plsss*
16/06/2020 Γ  13:22 - Ummulkhairi: πŸ‘©β€β€οΈβ€πŸ‘¨πŸ‘©β€β€οΈβ€πŸ‘¨πŸ‘©β€β€οΈβ€πŸ‘¨πŸ‘©β€β€οΈβ€πŸ‘¨πŸ‘©β€β€οΈβ€πŸ‘¨πŸ‘©β€β€οΈβ€πŸ‘¨πŸ‘©β€β€οΈβ€πŸ‘¨πŸ‘©β€β€οΈβ€πŸ‘¨πŸ‘©β€β€οΈβ€πŸ‘¨πŸ‘©β€β€οΈβ€πŸ‘¨
*BADAK'ALA*
πŸ‘©β€β€οΈβ€πŸ‘¨πŸ‘©β€β€οΈβ€πŸ‘¨πŸ‘©β€β€οΈβ€πŸ‘¨πŸ‘©β€β€οΈβ€πŸ‘¨πŸ‘©β€β€οΈβ€πŸ‘¨πŸ‘©β€β€οΈβ€πŸ‘¨πŸ‘©β€β€οΈβ€πŸ‘¨πŸ‘©β€β€οΈβ€πŸ‘¨πŸ‘©β€β€οΈβ€πŸ‘¨πŸ‘©β€β€οΈβ€πŸ‘¨

*Labarin Gaske*

*NA*

_SAMIRA HAROUNA_

*Litattafan marubuciyar*

*1* _KAUSSAR_
*2* _BA SO BANE_
*3* _D'AUKAR FANSA_
*4* _AUREN HAD'I_
*5* _SANIN MASOYI (sai Allah)_
*6* _JIHADI_
*7* _ITACE K'ADDARARMU_
*8* _K'ANGIN RAYUWA_
*9* _MAATA_
*10* _KAWUNA NE_
*11* _KALLON KITSE_
*12* _AURE_
*13* _SANIN MASOYI (baya da k'ura)..._
*14* _BADAK'ALA..._

*SADAUKARWA GA*

πŸ‘¨β€πŸ‘©β€πŸ‘§β€πŸ‘¦ _*AHALI NA*_πŸ‘¨β€πŸ‘©β€πŸ‘§β€πŸ‘¦

πŸ‡³πŸ‡ͺ *TAURARIN NIGER*
```(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)```

_Bismillahir rahamanir rahim_

_16_

"Iya wani zunubi zuciyata ta aikata wanda ko a mafarki bai dace ace nayi ba bare kuma a zahiri."

Dafe k'irji Iya tayi tace "Ke 'yar nan! Me kika aikata haka? Allah yasa dai ba wani mummunan bai abu kikayi ba."

Alhaji da farko juyawa yayi tunda yaji tace sirri ne kuma bai kamata ace yaji ba, amma jin tace zunubi kuma saiya dakatar da shi, *zuciya* kuma *zunubi* murmushi yayi ya tsaya dan yasan duk inda zancen zaije ba zai wuce maganar soyayya ba, sai dai yana so yaji meyasa matashiyar ke tunanin zunubi zuciyarta ta aikata? Ko dai irin *wahalalliyar soyayyar* take? Soyayyar da babu sakamako mai kyau a cikinta saina wahala da dakon abinda baya anfanar da gangar jiki bare ita kanta zuciyar, dan haka ya tsaya dan jin matsalarta.

Kallonta tayi a marairaice tace "Iya mummunan abu ne kam, dan idan akaji zata min alawadai, wasu kuma zasu min dariya saboda ganin matsayina bai kai can ba, kuma nima nasan da haka Iya, jarabawa ce kawai wacce take neman tafi k'arfi na."

Cike da tsoro Iya ta dafata tace "Zeituna, a sanin dana miki ba kya da wasu miyagun halaye, amma maganganunki sun d'ugunzuma tunani na zuwa kwokwonto da son jin zunubin da kika aikata, fad'a min wane irin zunubi ne wannan."

Cikin zubo da hawaye tace "Iya na kamu da so, son wanda bai kamata ace na kamu da son shi ba, son mutumin da ba zai tab'a kallon ko da fuskata ba bare ya ji wani abu mai kama da so a zuciyarsa a game da ni, son mutumin da ko da ace 'ya ce ni mai gata yafi k'arfi na saboda wasu dalilai, Iya bansan ya zanyi ba dan Allah ki bani shawara?"

Cike da kulawa ta kalleta tace "Zeituna har yanzu a duhu kike saka ni, ki fito ki fad'a min matsalarki, kin manta na fad'a miki ke kamar 'ya ce a gurina?"

Gyad'a kai tayi alamar eh kafin Iya tace "Dan haka Zeituna karki sare, ke fa 'ya mace ce, kina da damar da zaki so kowa kuma kowa ma ya so ki, karki k'ask'antar da kanki har ki dinga ganin baki dace da samun soyayyar wani d'a namiji ba, ke nifa na yarda da yata wallahi, tsaye da kyau haka zaune da kyau, har waye zai ce ma baya sonki? Ai ki k'addara koma waye to shi yayi babban dace da har samu nasarar samun soyayyar ki, dan haka fad'a min naji waye shi?"

Cikin murmushin jin dad'i na yabon da Iya tayi mata ta kalleta sororo tace "Iya Abban Ammar ne, mijin aunty Sa'ada, lieutenant Hassan Gaga."

Har gaban Iya saida ya fad'i a wurin, zaro ido tayi lokaci d'aya kuma dan karta sanyaya mata gwiwa taji ba dad'i sai kuma ta wayance tace "Haba dai? Dama ai na fad'a miki koma wanene shi yayi dace ba ke ba, ke baki ga banbancin dake tsakaninku da shi bane?"

Da mamaki Zeituna ta kalleta tace "Wane irin banbanci Iya? Lieutenant fa nace miki

End Ads

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login